Showing 45001 words to 48000 words out of 131968 words

Chapter 16 - GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL BY UMMUH HAIRAN

10 Jul 2024

22471

kaima bakayi bacci ba?" Murmushi yayi yace “banyiba Babyn Uncle ke meye ya hadaki bacci?" Cikin dariyarta tace “tunaninka Uncle na saba dakai da zungurarka a daidai wannan lkcn ji nakeyi dama kana kusa dani" ajiyar zuciya yayi yace.


“Abinda ke damuna kenan yanzu" wani nishi yayi ya shafa sambalbalar burarsa yace “muyi sex chat Umaimah plz" tsoro ne ya kamata tace “nikam naga ta kaina ni Umaimah waikai wanne irin mutum ne Uncle yanzun nan ka gama caccakata kuma yanzu kace muyi sex chat aa nidai gsky bazan iya ba" tana shirin kashe wayar yace “idan har kakaqi to ki shiryawa fara takaba gobe" kashe wayarsa yayi yayi rufda ciki ya kwanta yanaji tanata kiran wayarsa amma yaqi dagawa, har ya fara bacci yaji ana buga qofar tasa tashi yayi ya bude mata ta shigo ta tsaya a gabansa tare da qare masa kallo har wata qiba yayi da haske wani baqin ciki ya cika Mata zuciya data tuna rabonsa da gdan tun ranar daya kawo mata kajin nan ta jefesa dasu.


Cikin bacin rai da tsiwa tace “ina kakaimin yayana" kallonta yayi yayi murmushi yace “wadanne kenan?" A qufule tace “inada wasu yayanne bayan wadanda ka sacemin kaje kakaimin su wani gurin ka boye saboda haka ka dawomin da yayana tunda baa zaman dadiro muka samesu ba kuma ba uwar wanice ta haifamin ba" juyawa yayi ya kwanta yaja bargo ya rufe jikinsa hawa gadon tayi ta fincike bargon taci gaba da cewa “na tsaneka wlh Hameed ka dawomin da yayana kuma ka sakeni kaje ka zauna da tsinanniyar yarinyar can data lalata...." Bai bari ta rufe bakinta ba ya cafkota da qarfi ya danneta ya hade bakinsa da nata daqyar yake hadiyar yawu saboda wani dan tashi tashi da Sadiyan takeyi da alamun ko wanka batayi ba, kokawa sukeyi sosai har yayi nasarar rabata da komai na jikinta badon yana sha'awar ta ba saidon yau daya dai su raba raini kota rinqa tsoron shigowa hanunsa babu wani wasa babu komai ya budata da qarfi ya fara tura mata burarsa da qarfi ya shigeta ta fasa qara saboda muguntar da yakeyi mata ba kadan bace duk da a bude take sosai amma taji jiki saboda ba qaramin bugata yakeyi ba kuka takeyi masa tana zaginsa tana dukansa tanaja masa Allah ya isa shi kansa badon dadi yakeyi ba saboda dadin ya baroshi a gurin Umaimansa wuya kawai yakeci Sadiya duk wayewarta bata damu da gyarawa miji hanya ba to ita mijin ma tsoronsa takeji aikuwa ranar ta tabbatar da maza a gabanta saboda tunda suke bai tabayi mata kwatankwacin irin cin da yakewa Umaimah ba sai yau bai qyaleta ba sai asuba yayi wanka ya fita masallaci har ya dawo tana bacci wahala yayi murmushi ya fara shirin fita saida ya gama shirin sa ya tasheta ya tursasata tayi sallah.



Bayan ta idar yace ta tashi ta bashi abin karyawa zai fita zatayi masa rashin kunya taga yana qoqarin cire wandonsa ta miqe da gudu ta nufi kitchen din jikinta na rawa ta hada masa tea ta soya masa qwai ta dauko masa bread ta kawo masa dinning tea din kawai yasha ya miqe ya zai fita ya matsa gabanta yace “wanne saqo zan kaiwa qanwarki?" Daure fuska tayi ta turo baki babu damar mgn ya dora hanunta saman bananarsa yace “ki fadi saqonki ko ita ta baki nata saqon" da sauri idonta ya ciko da ruwa yace“wlh kikayimin kuka saikin gane kuranki dama jikina duk ciwo yake saboda duka da zagin da kikayimin daureki zanyi na rufe miki baki na yini ina cinki babu mai qwatarki" cikin in..Ina tace “ka gaisheta" dariya yayi sosai ya ruqo hanunta yace “ok zataji sauranki rakiya" jan hanunta yayi har gurin motarsa ya shiga saida ta tabbatar yayima motar key sannan tace “Allah ya isana mugu azzalumi kawai kuma wlh inanan akan bakana sainaga bayan shegiyar yarinyar nan" tana fadin haka ta juya da gudu ta shige parlourn ta fada saman kujerar tana kuka....








*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*



*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_



*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)


*SHORT AND TRUE LIFE STORY*



*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*



Wattpad👉🏻 realfauzah



www.fauzahtasiu41@gmail.com


_Idan har kinsan zaki zageni kada ki karanta min buk bana buqatar waazin kowacce mace sannan bana buqatar ki bini PC kice zaki fadamin Allah tun baa gidanku yakeba balle kice kinfini saninsa._




_Manzon Allah (S.A.W) yace “tabewa da gafala sun tabbata ga wanda yake kauda idonsa daga laifinsa yake hango na waninsa" saboda haka kikar wutar gabanki kawai._




*PAGE NINETEEN*




Murmushi yayi yaja motar ya fita kai tsaye gdan Umaimah ya nufa dake kusane da gurin aikinsa tana dakinta a kwance tana bacci bataji ya jima yana kallonta yanajin wani mugun feeling dinta yana taso masa kwance take tayi daidai daga ita sai daga ita sai bra and panties blanket ta jefar dashi gefe.
Cikin sanda ya rinqa matsawa harya isa gadon ya haye ya dora hanunsa saman boobs dinta yana cakudawa tare da hura mata iska a hancinta tayi firgigit ta bude idonta ta saukesu akansa ajiyar zuciya tayi ta janye hanunsa tana miqa yayi saurin zame bra din ya ya dora bakinsa ya ta cije lebanta tare da riqe kansa tace “wayyohh Uncle don Allah ka bari" sake bada qaiminsa wajen tsotsar breast dinta yakai hannunsa saman pant dinta yana shafawa ta tureshi da sauri ta shige bandaki ta kulle ta fara wankanta.



Murmushi yayi ya miqe ya shiga kitchen dinta saboda yunwar da yakeji tuwan shinkafar da tayi jiya da miyar danyen zogale ya dauko a fregde ya dora a wuta ya dumama ya dauko manshanu da yajin daddawa ya ya sake juye tea din daya dora Mata ya dauka ya dora a dinning zama yayi ya fara cin tuwon da sauri² fitowa tayi shirye cikin wasu riga da siket na jeans tayi kyau sosai yana kallonta yanacin tuwon har yana qona baki dariya tayi masa ta matsa kusa dashi tayi kissing goshinsa tace “morning lovely husb" murmushi yayi ya kamota ya zaunar da ita a cinyarsa ya kamo bakinta ya dura mata tuwon dake bakinsa zaro ido tayi shima yayi dariya yace “kinga ai na rama ko" turo baki tayi dariya yayi ya sauketa ya zaunar da ita yace “kinyimin rowar kanki kin gudu kin barni zan qyaleki ne saboda ina sauri na makara a office Amma zamu hadu ne gobe"



Yana fada Mata hakan yayi mata sallama ya fice tayi murmushi taci gaba dacin abincin ta saida ta gama ta gyara gdanta ta koma ta kwanta tana karanta buk din Copper dan bautar Mata na Halimatus Sa'adiyyah Muhammad (Sister Leema) wayarta ce tayi ring ta kashe datar ta ta daga wayar muryar Sa'ud taji tayi murmushi tace “kamar kinsan inason ganinki kizo ki karbi kudin don Allah kikaiwa mama ta siyomin abinnan Allah Uncle Hameed babu sauqi fa idan na sake nima zan zama sorry" dariya Sa'ud tayi tace “aa Mata fa sunji maza masu kwana duty" dariya tayi sukayi sallama akan zatazo idan saurayinta yazo.


Sai yamma tazo bata wani zauna ba ta tafi ita kuma ta shiga kitchen ta dafa Indomie dinta data wadatu da naman kaza da kayan lambu ta dora a dinning table shiga bathroom domin tayi wanka batasan ya shigo ba yana zuwa ya shiga ya tarar tana wanka dama kuwa yunwa yakeji ya zuba abincin da yaketa zuba qamshi yaci ya qoshi ya rage mata kadan yasha lemonsa ya koma parlourn yayi kwanciyarsa fitowa tayi tana gyara agogonta ta wucce ta nufi dinning din ta zauna ta janyo warmer din data zuba abincin ta bude taga saura kadan tsoro ne ya kamata ta miqe da sauri tana cewa “wayyohh Allah na waye ya cinyemin abinci na" dube² ta farayi ya zagayo ta bayanta da sauri ya rungumeta ta daga kanta ta ganshi ta saki ajiyar zuciya tace “amma wlh Uncle ka bani tsoro" murmushi yayi yace “sorry bari na dora miki wani abincin ko?"



Riqe hanunsa tayi tace “aa ni ya isheni ma wannan din kawai kazo ka cinyemin abincina bayan matarka tanacan ta girka maka me dadi" murmushi yayi yace “saura me abincin zan cinye yanzu" ja tayi da baya da sauri tace “kayi hqr nidai ni Allah yasama na fara period yau ai dama lkc yayi" juyo da ita yayi da sauri ya zuba idonsa cikin nata ya lumshe nasa tare da dora lips dinsa saman nata ya fara tsotsa saida ya tsotsa sosai yace “kinsan irin Mijinki dadin abin kenan duk yanda zaki kinsani don ni Allah ma ya sani inada lalura idan ta tashi ko asan yanda zaayi a samamin sauqi kona nema da kaina"


komawa tayi ta zauna ta fara cin abincin tana kallonsa miqa yayi yazo ya zauna kusa da ita ya zuba mawa breast dinta ido yana dunqule hanu ji yakeyi kamar nononta ne a hanunsa yatsina fuska tayi tace “Allah tun safe kaina yake ciwo Uncle" murmushi yayi ya lakace mata hanci yace “wannan ma me ciwon kai muka samu kenan" kallonsa tayi tace “me?"



Miqewa yayi ya zagaya bayan kujerarta ya sanya hanunsa ya daga rigarta ya fara shafa cikinta yace “inada yaqinin nayi ajiya a cikin nan naki Babyn Uncle tun ranar da muka tare a gdannan" mamakine ya cikata tace “ya akayi ka sani?" Sake fadada fara'arsa yace “zaki fara fahimta sai a hankali" yana fadin haka ya miqe yace “me kike shiryamin na tarata gobe don yau hutawa zanyi" sunkuyar da kanta tayi tace “don Allah Uncle ka kawomin su Nihal Allah jiya tsoro na rinqaji ni kadai" shafa cikinta yayi yace “bakin fara ciwon kai ba kema nan da wani dan lkc zaki bani baby kyakkyawa kamarki" bata wani bawa zancensa muhimmanci ba tace “duk yaron da yayi kama dani kamar ka ya dauko Uncle saboda nima kama nake dakai Aunty Zarah tace lkcn da aka haifeni kowa idan yaganka cewa yake dakai nake kama kana qarami gashi har yanzun dakai nake kama"


Lakace mata hanci yayi ya ruqo hanunta ta rakashi mota ya dade yana tsotseta da shafeta kafin suyi sallama tana daga masa hanu har ya fice daga get din sannan ta koma ciki ta kunna kallonta taci gaba da karatunta sai goma ta tashi ta shiga daki.


Lkcn daya koma gda bai sami Sadiya a parlour ba kamar jiya murmushi yayi ya shige dakinsa yayi wanka ya kwanta batazo inda yake ba shima bai nemeta ba.


Washegari ma basu hadu ba har ya gama shirinsa ya fita dake makara yayi a gurguje ya shiga yaga lfy Umaimah yauma tana baccin ya tarar da ita shafa cikinta din da taji yanayi ne yasata tashi suka gaisa ya bata abinda zai bata ya fice.
Ranar yini tayi a kwance tana aikin bacci ko gyaran gdan sai yamma sosai tayishi ta kunna turarukan wuta tayi wanka ta shirya cikin wani boyel dinkin riga da siket tayi kyau sosai bata abinka da shuwa su dama dankwali ba damunsu yayi ba haka tayi donut da gashinta ta kwanta a parlourn tana games da wayarta har akayi sallah ta tashi tayi ta koma taci gaba da kallonta harta gaji da jiransa ta shige dakinta zuciyarta cike da tunanin yana can wajen matarsa sunashan soyayyarsu ya manta da ita sosai ta qufula ranta ya baci kishin gado ya motsa ta sanya kayan baccinta ta kwanta tana ta aikin kuka har bacci ya kwasheta.


Sai goma ya shigo gdan zuciyarsa cike da tunanin halin da take ciki ya nufi dakinta ya kunna hasken dakin yaje ya bude fuskarta gabansa ne ya fadi ganin hawaye duk ya bushe a fuskarta miqewa yayi yaje ya sallami wadanda suka shigo da akwatunan ya shiga dakinsa yayi wanka yayi sallar Isha sannan ya nufi dakinta ya fara qoqarin tashinta tanajinsa tayi banza dashi wani mugun haushinsa takeji, juyi tayi ya biyota yafara lalubeta ta bude idonta da sauri tare da riqe hanunsa ta kuma fashewa da kuka, baqaramin tashi hankalinsa yayi ba ya fara mgn “am kinga yi hqr mene me akayi miki?" Miqewa tayi zata sauka daga gadon yayi saurin riqeta ya janyota ya hadata da jikinsa yace “don girman Allah kiyi hqr nasan bai wucce kice na dade ban dawo da wuri ba ko?"


Qwacewa tayi daga jikinsa tace “Eh mana ai kaima kasani ka tafi ka barni kaje kayi zamanka a gurin matarka ka manta dani Uncle aiba saika nunamin niba kowa bace a gurinka ka tashi ka koma gurinta ka tashi ni na yafe mata kai banason ganinka...." Yanda ta rufe ido take zuba masifar ne yayi bala'in burgeshi ya zubawa dan qaramin bakinta ido batai aune ba taji yana tsotsar Sweet lips dinta tare da miqewa ya dagata cak ya nufi parlourn da ita ya direta gaban akwatunan ya sauketa tare da janye jikinsa daga nata yace.



“Allah yaba zuciyar Hameed hqr kinga abinda yasa ban shigo da wuri ba wlh ko inda kike tunanin banje ba tun safe dana fito Hajiya ce ta kirani tace nazo na dauko miki kayan lefenki data hadani dana Sadiya ma cewa nayi tabari sai gobe ko kuma Aunty Zarah takai mata tunda sunanan shine fah suka tafi kai mata nikuma na dauko naki" kallon akwatunan takeyi farare shidda baqaqe shida shima tana dubansa batasan sanda hawaye ya shiga gangaro mata ba ya tsugunna gaban akwatunan ya fara budewa yana dubawa ya juya yaga tana tsaye inda ya barta ya janyo hanunta yana duba kayan sunyi kyau sosai babu harkar qaranta a cikin lefen an kashe kudi ba kadan ba shikansa yasan ba iyakar kudin daya bayar bane suka hada masa kayan saboda sarqoqima ukune manya.



Rungume shi tayi tana kuka tana fadin “Uncle kayannan sunyi yawa ya zanyi dasu ka rage don Allah ka raba mana biyu nida Aunty Sadiya" murmushi yayi yace “ankai mata nata guda shida itama" watar bacci ce ta dauki hankalinsa ya dagata yana juyawa dagata yayi shima ya miqe ya fara zare mata ta jikinta ta qanqameshi tana dariya tace “don Allah ka bari Uncle kabari gobe nasa maka ita" bai qyaleta ba saida ya cire mata yasa mata wannan din kamar net haka take sai dan pant dinta shima me kamar zare gabansa ne kawai a rufe ya shafa gurin tare da dan dukan gabanta yace “nasan yanzu ya cika lumtsum da ruwan dadi ko Baby na" lumshe idonta tayi tare da sake rungumeshi tace “Uncle kaci abinci mu kwanta bacci nakeji"



Janta yayi gurin cin abincin ta zauna tare da hada masa abincin ya faraci hankalinsa na kanta bai iya cin abincin kirki ba saboda wani irin feeling dinta dake taso masa dagata yayi suka shiga daki tun a bakin qofar ya rungumeta ya fara matsa bombom dinta yana tura hanunsa matse-matsinta yana goga mata dan siririn gemunsa da sajensa a saman gashinta tare da dora hanunta saman nipples dinsa yana matsawa a hankali yana sauke ajiyar numfashi qarasawa sukayi saman gadon ya kwantar da ita shikuma ya shiga toilet yayi brush saboda yau soyake yayi mata tsotsar dabai tabayi mata ba tana kwance harta fara bacci ya fito saboda yanzu bacci yafi mata komai sauqi data kwanta takeyinsa fara tafiyar tsutsa ya farayi mata a qafarta tayi saurin janyewa tana dariya shima dariyar yayi yabi santala² cinyoyinta ya rinqa shafawa yana matsawa kamar meyi mata tausa tare da lasheta da harshensa qamshin jikinta me tsayawa arai yana qara fuzgarsa.


Hanunsa ya dora saitin majalisinta yana dan shafawa cike da qwarewa yana jan saman gurin wata qaqqarfar ajiyar zuciya tayi tare da dora hanunta saman boobs dinta tana matsawa a hankali tarufe idonta sosai tanajin wani yam² a jikinta saboda magungunan da tasha tayima kanta over dost ya lura yau mutuniyar tasa a mugun matse take dashi shima kuma a matsen yake saboda haka bai wani ja wasan da nisa ba ya cire pant dinta shima ya zare boxes dinsa bayan ya gama tsotsar gurin ya fara shigarta a hankali yanajin wani mugun gardi na fusgarsa.





🤦🏻‍♀ _Typing da wuya na gaji kuyi hqr da wannan_






*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*





*🅱RILLIANT WRITERS* *ASSOCIATION* 🖊
( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_



*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)


*TRUE LIFE STORY*



*MALLAKAR*
👇🏻
*FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*®FAUZAH*



Wattpad👉🏻 realfauzah



www.fauzahtasiu41@gmail.com



_Lallai na yarda ita daukaka ta Allah ce alhmdllh inayi masa gdy daya daga darajata a lkcn da wasu suke qoqarin ganin bayana wannan pg din na sadaukar dashi gareku masoyana_




*FEJIN QARSHE NA KYAUTA*


Dole badon inaso ba zan mayar da littafina na kudi tanannen zan gane masoyan gsky dana bogi a baya nace short story to yanzu na fasa ya koma full story zamuyishi pg by pg kuma babu wani abu dazan cire zanyishi yanda yake masoyana kuzo mu fasa a cikin GIDAN UNCLE muji ya zata qare ta qarqare🤣🤣 sannan bazanyi Allah ya isa ga duk wacce ta fitar amma ita kanta tayi ma kanta hisabi saboda tasan komai daya faru har yasa na mayar dashi na kudi.
Idan har kina buqatar cigaba da karanta labarin GIDAN UNCLE to ki turo da 200 Hundred naira dinki ta wannan account number din.
Account name Fauziyya Tasi'u Umar
Account number: 0255526235:
Bank name:GTBank
Idan baki da account zaki iya turo katin waya MTN ta wannan number.
09031307566: or 09013718241
Bayan kin tura zakiyi screenshot na shaidar biyanki ki turomin WhatsApp number na kamar haka:09013718241: ga wadanda suke qasar Niger suma zasu iya turo da katin Airtel ta wadannan numbers din dake sama.
Na gde sai najiku🤝🏻



*PAGE TWENTY*



Qanqameshi tayi tana kiran sunansa tana kuka saboda tunda take dashi ma bayan lokutan daya karbi budurcinta bata tabashan walahar sex dashi kamar yau din ba duk yanda taso tayi masa wayo ya qyaleta yaqi har saida ta saduda ta qyaleshi zuwa yanzu ta fara sabo da yanayinsa indai yariga ya ritsata to bayaji baya gani musamman yau da tayiwa kanta mugunta saboda shawarar qawarta data rinqa zugata tarinqa bunkar magungunan qarin Ni'ima bayan natural da Allah yayita da

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login