Showing 75001 words to 78000 words out of 113152 words

Chapter 26 - Dr Khaleel Complete HAUSA NOVEL

10 Jul 2024

32636

da sauri ta xauna, sae ga hawaye, shknn ta shiga uku ya xa ta koma gida ynxu, Khaleel ya cuceta, hawaye kawae take bbu sautin kuka, Khaleel ya dawo kusa da ita ya dagota a hnkli ya nufi bathroom da ita, wahalar da ta fi na cikin dare ta kuma sha wnn karan, tsabar kuka har idonta ya kumbura, shi ma ya ji kmr ya taya ta kukan sbda tausayi, yasan ya ji mata ciwo ssae gashi taki bari ya dubata, bbu abinda take cewa sae ita dae ya kai ta gida, da kyar ta dan sha tea ya bata magunguna, duk da irin baccin da take ji damunsa kawae take ya kai ta gida momy na jiranta, inda Allah ya taimaketa ma da rana xa suyi lst paper dinsu na ranan, tara saura Khaleel ya dauketa ya kai ta mota duk da taso daurewa ta taka da kanta amma bae bari ba, har suka iso gidansu bacci take, Khaleel da ya rasa me ke masa ddi a duniyar don gaba daya he is lost ya juya yana kallonta a sanyaye, tashinta ya shiga yi, ta farka da sauri ganin inda suke yasa ta shiga kkrin bude motar xata fita, rikota yyi hawaye cike idonsa yace "Fateema I can't do without yhu, help me plss nd bring out a solution for d both of us, in kin tafi ynxu ban san inda xan kuma ganin ki ba" nn da nn ita ma hawayen ya cika idonta amma ta ki Bari su hada ido, duk da irin haushinsa da take ji sae ta samu kanta da cewa "xan je sch anjima ae" tana fadin hka ta bude motar, ya kuma kamo hannunta a hnkli yace "plss ki dinga shiga ruwan xafi a kai a kai don ki warke kin ji wife, kin dae ga ynda nake maki" da sauri ta fixge hannunta ta fice daga motar, dingishi kawae take shi ma da kyar don ita kadae tasan me take ji, Khaleel ya bi ta da kallo cike da tausayinta har ta shige gate dinsu, dafe kansa yyi hawaye na sauko masa, ynxu da suna tare meye baxae mata ba har ta ji sauki, amma gashi ynxu shi da matarsa bbu daman taimakonta. Ashnaah na shiga compound dinsu ta ga motar Abbanta gabanta yyi mugun faduwa don tasan da motarsa yake xuwa Abuja, kaddae har ya dawo, da kyar tana tafe tana hutawa ta shiga falonsu, yana xaune falo yana waya, xuciyarta ya kusa shigewa cikinta don tsoro, ta karaso cikin falon ta durkusa ta gaishesa a hnkli, ya gyada mata kai kawae fuskar nn tasa a murtuke, juyawa tayi ta gaida momy da ke xaune ita ma tana kallonta ganin ynda idon yar tata ya kumbura, ko ba a fadi ba tasan tayi kuka, a sanyaye ta amsa mata snn ta tambayeta inna, da kyar Ashnaah tace "tana lfya" momy bata kuma cewa komae ba don ita ma karya tayi ma Abba tace da sassafe ta tafi ba kwana tayi ba a can, mikewa Ashnaah tayi tana tunanin ynda xata yi tafiya ba tare da iyayenta sun lura da komae ba, ta runtse ido ta fara tafiya ba tare da ta yi dingishi ko kadan ba, da kyar ta haura sama ta shige bedroom dinsu, ta durkushe kasa ta shiga kukan axaban da take ji tana yarfe hannu, daga skirt dinta tayi jin danshi danshi da abu na saukowa kafarta, tana dubawa taga jini kmr me period, da rarrafe ta nufi bathroom sae da ta ci kukanta ssae snn ta shiga gyara jikinta, ta hada ruwan xafi kmr ynda yace mata ta shiga, ba karamin daurewa tayi ba duk da ba wani xafi gare ruwan ba, snn ta kuma fitowa da rarrafe ta hau gado ta kwanta, nn da nn bacci ya dauketa, Ashfah ce ta tasheta sha biyu saura ta ji jikin yar uwartata xafi kmr garwashi.




~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
86....
Mikewa xaune Ashnaah tayi da sauri tana kallon agogo tace "har twelve yyi ina da exams Karfe biyu" kallonta kawae Ashfah ke yi da damuwa tace "baki da lfya ne sister?" Ashnaah ta girgixa mata kai da sauri tace "lfya ta lau" bata jira cewar Ashfah ba ta shiga kkrin mikewa da sauri, gaba daya ta manta da lalurar ta, ta fara tafiya tayi still da sauri jin xafi, komawa tayi a hnkli ta xauna don bata son yar uwarta ta fahimce komae, Ashfah tace "ba bayi xa ki shiga ba" Ashnaah tace "da sauran lkci ae" Ashfah bata kuma cewa komae ba ta mike ta nufi kofa ta fita, Ashnaah ta sulalo kasan gadon ta xauna a hnkli hawaye na bin kuncinta, me yasa Khaleel xae mata hka, tuna ko tausaya mata bae yi jiya ba yasa ta fashe da kuka cike da jin haushinsa, tana cikin kuka momy ta shigo dakin Ashfah na biye da ita, da sauri ta shiga goge hawayen fuskarta duk da sun hada ido da ita, tasan Ashfah ce ta je ta kirata, momy ta karaso kusa da ita tana kallonta tace "baki da lfya ne Ashnaah" girgixa mata kai kawae tayi a hnkli tace "period dina ne xae xo shine cikina ke damuna" momy tace "to bari a siyo maki magani, Ashfah dauko mata abincinta a kitchen" Ashfah ta kawo mata abincin, momy kuma ta kai ma driver kudi ya je pharmacy ya siyo mata magani, da kyar Ashnaah ke tura shinkafar gabanta ganin momynta xaune kusa da ita, tausayi kawae take ba uwartata amma bbu ynda ta iya da mijinta shi yasa take yin shiru, tunanin ynda xata mike ta kai plate din abincin kitchen Ashnaah ta dinga yi gabanta na faduwa, momy ta mike ganin ta gama ta dauki plate din tace "ki shirya kafin a kawo maganin tunda kuna da exams" Ashnaah tace "to" momy na fita ta nufi bathroom tana dinginshi, wanka tayi snn tayi ynda Khaleel ya ce mata ta fito daure da tawul, cikin minti goma ta gama shiryawa Ashfah ta shigo mata da magani ta karba ta faki idonta ta jefa jakarta ta sha paracetamol snn ta sa hijab ta shiga sauka kasa a hnkli, gabanta ya fadi ganin Abba xaune falo kuma idonsa a kanta, kasa daurewa tayi duk da ynda ta so dai daita tafiyarta sae da ta yi dingishin nn, bin ta da kallo yyi yace "me ya sami kafar?" Ta sunkuyar da kanta da sauri tace "bugewa nayi jiya" Abba yace "Allah ya sauwake" kasa amsawa tayi don ji tayi she felt guilty inside her, Abba yasa driver ya kai ta sch din, ga mmkinta sae ta ga motar Khaleel a Parke a parkin space din dept din, tana tsaye har drivernsu ya juya, snn ta kuma kallon motar Khaleel, fitowa yyi ya karaso inda take da sauri yace "ya jikin fateema, I was so worried ga shi bbu wayar da xan kira ki" dauke kanta tayi fuskarta a daure ta nufi class da sauri, kiranta ya shiga yi ta sharesa, ya bi ta da kallo a sanyaye har ta bace masa, juyawa yyi jiki ba kwari ya koma motarsa ya hade kai da steering, har aka raba paper Ashnaah hnklinta baya class din, ita bata ma san subject din da xa suyi ranan ba, ko kadan ita kanta bata ji ddin abinda tayi ma Khaleel ba, hnklinta ya ki kwanciya Allah Allah kawae take taje ta samesa kar ya wuce, exm nmbrta kawae ta rubuta masu ta ajiye pen, Maryam da ke gabanta ta lura bata rubuta komae ba ta shiga daga mata cikin dubara don ta kwafi nata amma Ashnaah tayi kmr bata san da ita take ba, lkcn fara submit na yi ta mike da sauri ta bada papernta bayan tayi sign ta fice daga class din, ita ce first din fita ma, fashewa da kuka tayi ssae ganin bata ga motarsa ba a gun da ta barsa daxu, shknn gashi daga yau tasan baxata sake fitowa ba, ganin xata jawo ma kanta attention yasa ta nufi inda ta Saba xama da sauri ta xauna ta kife kanta da table ta dinga kuka, har lkcn la'asar yyi bata ga ya dawo ba, ta nufi masallaci a sanyaye tayi sallah ta dawo, hudu da rabi ta hango motarsa ta mike da sauri, har ya fito yyi irin tsayuwar da ya saba jikin motar da ganinsa kasan baya hayyacinsa, a sanyaye ta nufi inda yake, lkci daya ya hangota ya kafa mata ido ganin ynda take tafiyar har ta karaso inda yake, kasa kallonsa tayi ta sunkuyar da kanta, shima ya kasa cewa komae sae kallonta yake a sanyaye, a hnkli ta bude bayan motar ta shiga, shima ya shiga ya rufe snn ya juya yana kallonta yace "ya jikin" gyada masa kai kawae tayi, ya dago knta yana kallon fuskarta, a hnkli yana kallon cikin idonta yace "kin yadda dani fateema?" Shiru tayi bata ce masa komae ba, murya can kasa yace "if yes ki bi ni duk inda xa ni mu tafi, we shud b far frm home to start a new life wife, I promise to always b there for yhu....." Kuka ne ya ci karfinta don da a hnkli take yi dama tana kallonsa a sanyaye tace "no i can't, hakkin parent dina xae bi ni, nd I will knw no happiness til d end of my life..." Hawaye shi ma ya shiga yi a hnkli yace "ba ki so na knn Fateema" cikin kuka tace "ina sonka amma iyayena fa, tun tasowa na nake disobeying dinsu, no no I can't plss" fadawa jikinsa tayi tana kuka me taba xuciya, ya rungunmeta shima yana hawayen ssae, da kyar ya iya bude baki yace "to ya kike son muyi fateema, my parent re also angry wit me, I lost my job becos of ol dis, ya kike son mu yi plss" kuka kawae Ashnaah take a jikinsa, muryarta na rawa tace "think of another solution plss"

.

~Dr Khaleel~ By Khaleesat Haiydar
87.....
Khaleel ya rungunmeta ssae ya runtse ido yace "am lost wife, I have no idea of any solution" Ashnaah tayi lamo jikinsa bata ce komae ba hawaye na bin kuncin ta, ganin bae kuma cewa komae ba yasa a hnkli tace "in 3wks tym...." Kasa ci gaba tayi ta fashe da kuka, Khaleel bae ce komae ba har lkcn idonsa a runtse, xuciyarsa na masa kuna, tunanin ynda xata dauki xancen da yake shirin fadi mata ynxu kawae yake, ya bude ido a hnkli da nufin gaya mata abinda ke xuciyarsa amma ya kasa, hw on earth xae iya bude baki yace mata xae yi sue din Abbanta, girgixa kai yyi a xuciyarsa yace No, waige waige Ashnaah ta soma ganin kmr motar gidansu ta gani, ae ko taga drivernsu ne, tana kallon Khaleel a tsorace tace "drivernmu ya xo xan tafi" kasa cewa komae Khaleel yyi, hkn yasa ta shiga kkrin bude motar, ya kamo hannunta a hnkli, sunkuyar da kanta tayi, ya ciro wayarsa daya ya mika mata murya can kasa yace "xan kira ki" kai ta gyada masa ta karba xata fita ya kuma kamo hannunta da damuwa yace "kina shiga ruwan xafi koh" sunkuyar da kanta tayi da sauri ta ki cewa komae, ya jawota jikinsa a hnkli yace "tok mana wife" gyada masa kai tayi ba tare da ta kallesa ba don sae taji mugun kunyarsa take ji, yace "da sauki ae ynxu koh" nn ma ta gyada masa kai tayi kawae, ya dauko wani leda da ke dauke da magunguna da dettol ya mika mata snn ya nuna mata ynda xata sha magungunan, Ashnaah bata bari suka hada ido ba ta bude motar ta fice da sauri. Bin ta yyi da kallo yana murmushi har ta shiga motar gidansu, jinginar da kansa yyi a hnkli jikin kujerar motar tare da lumshe idonsa yana tunanin yaushe wnn dramatic play din xae kare a bashi matarsa, Najeeb ne ya fado masa ya mike xaune da sauri, wayarsa ya ciro ya shiga neman layinsa bugu daya ya dauka, Khaleel yace "amma ka ban mmki Najeeb, dama a frnd indeed is nt a frnd in need ban sani ba, yhu just ignored me dis dayz sbda kaga ina cikin matsala koh, Bravo." Khaleel na kai wa nn ya katse kiran, ko minti biyu ba ayi ba Najeeb ya kuma kiransa, "Haba ya xaka ce hka Khaleel, I helped yhu get to her kuma kace nayi ignoring dinka, hu convinced her dat yhu weren't d one dat wrote d divorce content, I've being tryn reachin ur lines for a while ynxu bna samu, kuma ni baka kirani kace ga ynda ku ka yi ba da kaje ranan, dat was y ka ga hka, but mu hadu a gida ltr" katse kiran Khaleel yyi ya mayar da wayar cikin aljihunsa snn ya fito daga bayan motar ya koma driver seat ya tada motar yyi reverse ya bar wajen. Ashnaah na isa gida tun kan ta shiga ta dinga jin muryar inna a falo, ddi ta ji har cikin ranta, ta nufi cikin falon tana murmushi, hararanta Abba ya shiga yi ta sunkuyar da kai da sauri har xata bar wajen inna tace "ina xa ki kuma taho dama ke nake jira" Ashnaah ta karasa a sanyaye ta xauna, inna tace "ashe wae auren ki ya mutu har ana shirin maki wani don an rainani sae ynxu wnn mutumin ke gaya min," Ashnaah dae bata ce komai ba, inna da har ta soma kwalla tace "ni dama Adamu bae mayar da ni a bakin komai ba, yin abinsa yake kai tsaye kmr shi ya haifo kansa, tunda ubansa ya rasu mu ke a hka, wae ace ina raye a maki aure a ki nuna min gida a wani ce min kasar waje aka kai ki, to Akwae Allah, amma a ina kuka hadu da wnn da ya sake ki don baki taba kai shi ya gaida ni ba, shi dan uban waye da xae walakanta mana ke hka" Abba yace "duk wnn ba shi bne inna, magana ya Riga da ya wuce tunda nn da sati uku ne bikinta" Inna tace "yi min shiru malam, idan nace baxa ayi ba wllh bbu me yi aikin bnxa kawae, akuya ce yar aka ce maka halan, ita khadija uban meyasa take xaune har ynxu baka aurar da ita ba, sae wnn da ka tsana ko," Abba yace "ita khadija tana jin maganata baba, wae abun takaicin ma xuwa tsohon mijin nata ke yi kusan kullum wae shi bae saketa ba bayan ga takarda kuma duk iyayensa sun shaida rubutun sa ne, snn wnn yar da bata jin magana sae ta saci hanya ta fita ta samesa suna tadi a waje, to kice baxan kuma aurar da ita ba baba, ae ni ynxu Fateema ta fi karfina, tunda yar nn ta taso take samu mgna, bata ji kwata kwata" inna da tuni ta hangame baki tana kallon Abba tace "uban me yake xuwa mata bayan saki ukun da ya dankara mata" Abba yace "wnn kuma ita xa ki tambaya baba, wae har ta bude baki da kanta tace min ae fa bae saketa ba, ki ce wnn yar ba mahaukaciya bace" inna ta juya tana kallon Ashnaah fuskarta a murtuke tace "to don uban ki me yake xuwa yi a anguwar nn, to wllh xan sa a tara sojoji bakin gate duk randa ya kuma xuwa su daure min shi har sae na xo, kun ji min gantalallen mutum" Ashnaah da tuni hawaye ya fara bin kuncinta bata ce komae ba kanta a kasa, inna tace "Aa'h kana da gskya Adamu dole kam a aurar da ita kar ma ya gudu min da jika in shiga uku" fashewa da kuka Ashnaah tayi ta mike da sauri ta nufi sama da kyar tana rusa kuka, Abba yace "kin gani ko, to ace baxan aurar da ita ba, nasan abinda suke kullawa da shi" Inna ta bi ta da kallo baki bude tace "anya tana da lfya ma kuwa yar nn, kuma dingishin me take hka" Abba yace "wae bugewa tayi" Inna tace "dama hka fateema ta xama ban sani ba" Abba yyi murmushi yace "bari ki ji ta ynda suka hadu da yaron har ya aureta" inna ta baxa kunnuwa tana sauraransa, Abba ya fayyace mata komae tun daga farko har kashe har ma da dalilin da yasa bae gaya mata gskya ba da farko, inna na huci tace "ae ko da xan ga wnn dan iskan yaron sae na shuka masa rashin mutunci wllh, maxa maxa a maido da auren sati biyu, ae Sadeeq jikana ne yaro dan arxiki, kakarsa kawata ce ssae.

88....
Karfe takwas da minti sha biyar na dare Najeeb ya shigo gidansu Khaleel, karasowa yyi cikin falon ya gaida dad din Khaleel dake xaune ya amsa masa snn ya Mike xae wuce sama, kiransa Dad ya kuma yi, Najeeb ya koma cikin falon tare da amsawa, dad yana kallonsa da kyau yace "sako dama xan baka ka kai ma abokin nake, tell him dat ni nace idan ya kuskura ya ja ma kansa wani ciwon wllh ya nemi wani uban bani ba don ko kallon inda yake ma ni baxan yi ba, iyaka ma ni kawae ya bar min gida kan wata yar matsiyata baxan tsaya tada hnklina a kansa ba idan ya ja ma kansa cuta" Najeeb yyi shiru bae ce komae ba Dad yace "you can go dats ol" juyawa Khaleel yyi ya nufi sama, kwance ya samesa kmr me bacci ga jerin coolers din abinci har uku a ajiye a dakin amma ko daya ba a taba ba, Najeeb na shigowa Ummi ma ta shigo dakin, tana kallon Najeeb tace "yauwa gwara da ka xo Najeeb, gskya Khaleel baxae sa min hawan jini ba a gidan nn, kan wani dalili yake neman cutar kansa a kan abinda shi ya ja, ka tambayeni yaushe rabon da ya ci abinci a gidan nn, ni fa bbu

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login