Showing 69001 words to 72000 words out of 131968 words

Chapter 24 - GIDAN UNCLE COMPLETE HAUSA NOVEL BY UMMUH HAIRAN

10 Jul 2024

22494

yafi qauna a cikin abinci” rungume ta yayi sosai yace “wow! Naji dadi sosai Baby na yau zan jiyar dake dadi sosai nidai fatana kada kiyimin raki ki saki jikinki muji dadin juna sosai” hanunta ya kama ya dora a saitin penis dinsa yace “idan na tuna darenmu na jiya sai naji tana wani ihu tana kiran sunanki da ace lkcn da kina Zangero road ne da babu abinda zai hanani dawowa ke saida fa na kada jar kanwa nasha sannan na samu sauqi” dariya tayi masa sosai tace “nikam bazan yarda nabar mijina yanashan jar kanwa ba" tana fadin hakan tana balle rigarta tsayawa yayi yana kallonta har ta gama ta matsa kusa dashi ta dauki hanunsa ta dora saman boobs dinta da yake dama babu bra a jikinta jikinsa ne ya dauki wata rawa qafarsa na neman kasa daukarsa yayi qasa da sauri ya zauna itama zubewa tayi ta fara qoqarin cire masa rigar jikinsa tanayi masa wani shu'umin murmushi saida ta cire masa duk wani abu dake jikinsa ta kwanta a jikinsa ta sanya harshenta ta fara yimasa wanka da harshenta tun daga tafin qafarsa har zuwa cinyarsa bakinta tasa ta kamo twins dinsa duka ta sanya a bakinta tana tsotsa yayi wani mahaukacin nishi daya sata saurin sakinsa amma sai taga yana lasar lips dinsa tayi ajiyar zuciya ta sake komawa ta sanya harshenta ta na lasar penis dinsa tana tsotseta yana nishin dadi tare da qara me qarawa abokin mu'amala qarfin gwiwa.





*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/18, 10:02 AM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GIDAN UNCLE*



Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:



*PAGE THIRTY-TWO*




Damqar kakkaurar penis dinsa tayi tana kewayita da harshenta tana sauke numfashi tare dasa harshenta tana tsotsar lallausar tsokar nan kamar tanashan nono, su Hameed abin nema ya samu sai qara banqaro mata abubuwan yake yana wani shishin dadi da tunda yake baitabajin irinsa ba sai akan Babyn sa rikita iya rikita yayi yanda take tsotsar sa kamar ta samu mazarqwaila abin ya girmi tunaninsa cafkarta yayi da sauri ya miqe zaune a matuqar wahale yasa hanunsa ya damqi boobs dinta tare da sanya bakinsa ya kama daya ta saki wani nishin dadi ta kama hanunsa dake kan boobs dinta ta fara turashi cikin siket dinta tana saitashi saman qoramar ya sanya yatsansa yasa ya fara juyawa ta qanqameshi tana wani irin nishin dadi shima nishin yakeyi yana qara tura hanunsa saurin zare hanun nasa tayi tanajin wani bala'in feeling dinsa na bijiro mata miqewa tayi shima ya miqe yana layi ta nufi daya cikin dakunan da gudu shima ya biyota a bayan qofa ta buya ya shigo ya fara nemanta cikin shaqaqqiyar murya yace “don... Ki taimaka ki fito Baby kin dagamim hankali wayyohhhh marat...”



Ta bayansa ta fito ta turashi gadon tana masa dariya ta kama abar tasa tana aunata da hanunta sannan ta haye samansa ta daga qafarta ta saita masa ita cikin P...part dinta ta fara gogawa a hankali yana wani siririn ihu yana dagowa amma taqi barinsa ya shiga gabadaya ganin yanda takeyi masa dangwalilin ne yasashi saurin daura hanunsa a bayanta ta dago sosai ya dannata da qarfin gaske ta saki wata qara jikinta yana rawa saboda zafin da taji kansanwar gabanta Tighten ne sosai.


Fara dagata yayi yana dawo da ita yana ihu yana kiran sunanta wani santsinta yakeji da dadinta fiye da koyaushe yanda yake dagata yana dawo da ita har saida bayanta ya qage saboda iyakar qarfinsa yake cinta yana ihu yana hawayen dadi, tun tana jurewa har saida ta faraji a jikinta ta fara janyeya.
Mirginawa yayi batare daya cire mood dinsa daga jikinta ba yaci gaba da herving dinta yana zugurta da qarfi sosai yana ehu na fitar hayyaci yana cewa “Wayyohhh Blood! ahhhhh dadiiiiii!! Hoooooooo!!!" Ihu yake sosai yana qwaqularta kamar zai qwaqule mata hanji.



Sai wajen bayan Isha sannan suka samu nutsuwa ya dagata yana layi yace “ahhhhh Baby kin bani ruwa sosai" tandar baki yayi yace “dadinki har akan harshena" yanayi yana karkade mood dinsa a gefe tanata zubar da sperm sake juyowa yayi yace “dama na baki abinki kin shanye” turo baki tayi yayi murmushi yace “saura na dare yunwa nakeji tashi kizo muyi wanka muyi sallah muci abinci a koma aiki”miqewa tayi suka shiga sukayi wanka sannan sukayi sallah suka zauna a table suka faracin abincin idonsa gaba daya yana kanta itama lkc zuwa lkc take dagowa su hada ido su sakarma junansu murmushi wayar sace tayi Ring ya duba da sauri sunan Daddy ya gani akan sensor din ya dauka tare da yatsina fuska ya mayar da muryarsa kalar tausayi yace.



“an ganta ne Daddy? Nazo na tafi da ita? Don Allah ku bani matata bazan iya rayuwa babu itaba itace rayuwata Daddy” ajiyar numfashi Daddy yayi yace “I hope zaa ganta insha Allahu babana amma bata Damaturu Ina kake tunanin zataje kaidin naje gdajenka duk ban sameka ba" shassheqa ya farayi kamar me kukan gaske yace “bazan iya zama a dukkan gdajen ba shiyasa nabar gdan ina Central Hotel kayi hqr Daddy bazan iya fitowa yanzu ba zazzabi ne a jikina saidama likita yayimin Injection yanzu”



Salati Daddy yayi yace “saida na fadawa Zulaiha mubi komai a sannu yanzu ga abinda zafin zuciyarta yaja mana da taji shawara ta duk da haka bata faru ba yanzu da wanne ido zan kalli dan'wana mahaifin yarinyar nan ranar da zamu tsaya nidashi a gaban ubangiji ya tambayeni amanar yarsa daya bani meyasa Baby tayi mana haka meyasa zuciya zata sata tayi abinda zai zame Mata danasani a gaba?”
Kit ya kashe wayar Hameed ya ajiye tashi yana murmushi yace “badon kaiba Daddy kayi cooling mind dinka matata tana tare dani" murmushi ya qarayi ya miqe ya ruqo hanunta yace “da banganki ba Babyn Uncle da tuni bansan inda hankali na yake ba ki bani hadin kai don Allah kinji”



Batace masa komai ba sai daga masa kai da tayi jikinta duk yayi sanyi da halin da taji Daddy a ciki amma dake dan duniyane bai barta da wannan tunanin ba saida yasan yanda yayi ya mantar da ita.
Haka sukaci gaba da rayuwarsu cikin kulawa da tattalin juna babu wani abu da zaibaka damar fahimtar babu aure tsakaninsu.
Farkon lamarin kullum sai yaje gdansu dashi ake zagewa a shiga lungu da saqo neman Umaimah cigiyarta babu inda baakai ba gdan radio da television na gda dana waje amma shiru babu wata nasara hakanne yasa suka saduda suka barwa Allah komai tare dasa Ulama'u suci gaba da addu'a akan Allah ya bayyanata yasa tana hanu na gari.




Tafiya tanata miqawa har antafi shekara da batan Umaiman inda a bangarenta da Yayanta abin baacewa komai farko abin nasu yaso ya basu matsala saboda duk yanda takai da jarabarta Hameed yaci uwar babanta daga bayane yake dura mata wasu qwayoyi su kwana suna cinye junansu maimakon rama sai wata qiba da tayi tayi kyau sosai ta murje ta zama babbar mace baqaramin kulawa Hameed yake bataba komai yagani ya siyowa babynsa ya kawo mata komai tace tanaso jikinsa na rawa zaiyi mata.



Zamanta da Sa'ud da Aunty Sarah maqociyarta ya qara mata wayewar kai saboda itama Sarah akwai ilimin sanin da namiji ga Sa'ud da ita kuma kudinta yake qarewa wajen siyan maganin mata wani tabawa Umaimah tasha taje su kwana suna gwatso.
Sosai Hameed yake amfani da hikimomi da dabaru wajan qauracewa samuwar cikin Umaimah amma duk da haka saida Allah ya nuna masa bashi da wayo shekararsu daya da wata biyu ta fara wani zazzabi me zafin gaske cikin dare yaji tana karkarwa da azamarsa ya tashi ya rinqa yimata daburu ya danna mata jikinta da ruwan sanyi sannan ya qara shigar da ita jikinsa daqyar suka iya kaiwa safiya ya dauketa suka nufi asibiti hankalinsa duk a tashe yake suna zuwa aka karbeta aka dubata likitan ya tabbatar masa tanada shigar ciki wata biyu da sati uku.......



Babu kunya Hameed ya daga hanu yana godewa Allah ya shiga dakin da take kwance ya ruqo hanunta yana murzawa cikin nasa yana murmushi yace “babyn Uncle congrats dinmu mun samu qaruwa zamu haifawa Hajiya dan soyayya kuma dole ta goyashi tayi masa rawa jikanta ne naso kaucewa hakan amma Allah bai nufaba duk da haka nayi farin ciki sosai zan kula da kayana harsai ya taka duniya shima”
Tunda ya fara mgnr ta zuba masa idanunta da suka qanqance saboda azabar zafin zazzabin da takeji hawaye ne suka biyo kuncinta a sanyaye tace “aa nidai Uncle don Allah kayi hqr a zubar dashi nikam bazan iya haihuwar sheg...." Saurin rufe mata baki yayi yace “kul Umaimah kada ki batamin farin cikina gsky shege shine wanda bashi da galihu wanda akayi cikinsa a titi kuma wanda baasan asalin wanda yake da alhakin yin cikinsa amma ke kinsani cikina ne kuma inason kayana sannan dan asaline dan dangi saboda haka kadaki qara sheganta min da gsky zamu samu matsala babba dake”






*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/18, 3:48 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GIDAN UNCLE*



Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:



*PAGE THIRTY-THREE*





Miqewa tayi tanayi masa wani mugun kallo amma ta kasa ce masa komai sai yanzun ne ta fara nadama da danasanin biyewa zuciyarta da rudin shaidan suka kasance cikin wannan baqar rayuwa ita da Uncle dinta da gaske fah yanzun ba cikin sunnah ne a cikinta ba ko?
Ta tambayi kanta tare da dagowa ta kalleshi suka hada ido idanuntakesi suka fara zubar da hawaye bakinta take motsawa da alamun so take tayi mgn ta amma ta kasa.



Matsawa yayi ya ruqo hanunta ya dagota zai hadata da jikinsa tayi saurin janyewa tayi baya da sauri tana wani irin kuka me ban tausayi ta zube a qasa ta durqushe tana girgiza kai tana kuka me ciwo tana fadin “ Astangafurullah wa'atubi ilaik astangafurullah ya Allah" yanda take kukanne yasashi komawa ya tsaya yana kallonta a hankali zuciyarsa tana tariyo masa abubuwa da yawa firgigit yayi kamar wanda aka tsikara ya dafe kansa yace “oh My gud Umaimah don Allah ki daina kukannan banaso akwai damuwa ko shima wannan din so kike ki zubarmin dashi" miqewa tayi jikinta na rawa ta matsa gabansa ta tsugunna tace “munyi kuskure babba Uncle Hameed tabbas muna cikin tabewa da fushin ubangiji waima ya akayi hakan ta faru dama ni Umaimah zan iya zaman zina meyasa muka zabawa rayuwarmu haka meyasa muka kasa yiwa kanmu da rayuwarmu da zuri'armu adalci Abdulhameed wannan wanne irin baqin tambari zamu yiwa zuri'ar Alh Abdulhameed Yauri Shuwa wanne irin mugun tabone Uncle cikin zina a jikina kuma naka Uncle wayyoh nikam na shiga ukuna Uncle dama a waje nayoshi idan har yana cikin qaddarata da nafi samun sauqi fiye da ace nakane...."



Sakin baki yayi yana kallonta da nazarin kalamanta towai me hakan yake nufi?
Sunkuyawa yayi ya dagota yace “fargar jaji mukeyi dagani harke Umaimah tabbas munyi kuskure amma laifin waye tsakanin mu da iyayenmu da suka kasa yi mana uzuri su fahimci kedin mahadina ce nima mahadinki ne nayi nadama da nadamarki Umaimah amma kuma inason cikina dake jikinki inason ki haifemin shi ki rainarmin shi Umaimah kada kicemin aa wannan abune daya zama dole akanki”
Yana gama fadin hakan ya zaunar da ita saman gadon ya juya ya fita, ya jima sannan ya dawo shida likitan ya bata magunguna sannan yace zasu iya tafiya gda.



Miqewa tayi tayi gaba yabi bayanta da sauri yasha gabanta ya bude mata mota ta shiga shima ya shiga yaja suka tafi saida ya tsaya yayi mata siye siyan kwalam na masu juna biyu sannan suka wucce gdan tayi shigewarta daki ta fada gado tayita rera kukanta na nadama mara amfani wadda ake kira da ihu bayan hari ko fargar jaji.
Saida ya shiga kitchen ya dafa mata Indomie sannan yayi mata kunun cous-cous saboda ya lura a yan kwanakin nan tanason sa sosai sannan ya nufi dakin nata ya bude ya shiga ba qaramin faduwa gabansa yayi ba ganin yanda tayi flat a gadon taketa gursheqen kuka jiki a sanyaye ya ajiye kayan hanunsa ya nufeta ya zauna a gefen gadon ya janyota jikinsa tare da zubawa fuskarta ido yanajin kukan nata har cikin qofofin gashin jikinsa miqewa tayi zaune tana gyara rigar jikinta yace.



“Da ace zaki hqr ki daina kukannan dakin taimakeni kuma kin taimaki kanki sannan kin taimaki abinda ke cikinki Babyn Uncle nifa banga abin tada hankali a lamarin nan ba tunda ba kanmu aka fara ba kuma bazamu zama qarshe ba balle mu zama abin kwatance ko misali iyakadai ayi surutu na dan lkc ya wucce shikenan ya zama tarihi idan kika sawa kanki damuwa ke abin zai dama ni kinganni babu abinda ya dameni iyaka na barki da hawan jininki kuma dole ki haifemin na dauki abina nayi masa huduba na yanka masa rago kamar kowanne da"



Yana fadin haka ya dauko Indomie ya diba a cokali yakai mata bakinta tayi saurin kaucewa tace “bazanci ba Hameed bazanci ba ai dama nasan haka zakace baka da kaico nida na biyewa so da rudin zuciya har hakan ta faru tsakanin mu nice da kaico amma inaso ka sani kuma nayi maka albishir ni Umaimah bazan haifi shegeba wlh ko ba dade ko bajima saina zubar dashi yabi ruwa kamar yanda akayimin asarar halattatu ni zanyi asarar shegen cikinka da han...."



Wani wawan mari ya dauketa dashi daya sata saurin hadiye furucinta ta dafe gurin a gigice har mararta saida ta amsa ta dago kanta bakinta yana rawa hawaye yana malala a idonta tace “ni ka mara Abdulhameed akan na zagi wannan tsinannan ala qaqai din cikin naka to wlh saina maimata kuma bazan fasa fada ba saina zubar dashi saidai ka kasheni azzalumi kaw..."


Wata damqa yayi mata da tasa idanunta yowa waje ya janyota tare dayin qasa da kansa daidai fuskarta yana wani mugun huci yace “idan kika qara sheganta min da sainayi miki shegen duka" yana fadin haka ya cillata gadon ya bita ya danne ya fara wasa da ita kuka ta sake sakin masa mai gunji amma kota kanta baibi ba yaci gaba da bata wuta duk irin kukan da takeyi masa da magiya bai bar abinda yakeba saida ya bata kashi sosai ya tabbatar da ta karba a jikinta sannan ya dagata ya shiga bathroom ya sakarma kansa ruwa bayan ya fito ya juyo ya dubeta fuskarsa a hade yace.



“Tashi muje nayi miki wanka kizo kici abinci banason ki haifemin da da tamowa" rufe idonta tayi batare data tashin ba ya sake cewa“kada ki bari na sake haurowa gadon nan kinsanni kinsan aikina fiye da kowa" miqewa tayi tana jiri bawai don taji mgnrsa ba saidon sanin rashin mutuncin sa idan tayi masa gardama yanzu zai dora daga inda ya tsaya.
Bathroom ta shiga tayi wankan tsarki ta fito yana zaune a saman carpet din dake gaban gadon yana susuta mata kunun da cokali tazo ta giftashi ta ta nufi wadroop din ta bude ta dauki baqar abaya tasa ta nufi qofar ta murda da nufin ficewa tabar masa dakin amma sai tajita a rufe da key.



Juyowa tayi ta dubeshi shima itan yake kallo yana murmushi ya taso ya ruqo hanunta ya mayar da ita gurin da ya tashi ya debi kunun a cokali yakai mata bakinta taqi karba murmushi yayi yace “ok bakiso ko? To bari nasha saina bawa dana ta inda ya shiga yasha" kafin ya rufe bakinsa ta dauki kofin ta fara shan kunun tana hawaye dariya yayi sosai bayan ya gama dariyar ya zuba mata lulu eyes dinsa yana qare mata kallo yanajin wani mugun so da qaunarta yana qara bijiro masa saida ta gama ya ballo magungunan ya bata tasha sannan yace taje ta kwanta.



Bata da zabin daya wucce kwanciyar saboda jikinta da yake mata mugun ciwo miqewa yayi ya bude qofar ya fice daga dakin kai tsaye gdansu ya nufa yana shiga gabansa ya fadi ganin Hajiya da Daddy da Hajiya Kaka a zaune a parlourn sunyi dako² Hajiya sai kaiwa da komowa takeyi tanajin muryarshi ta nufoshi gadan² ta daukeshi da wani gigitaccen mari da saida yasashi durqushewa sama gwiwarsa ya dago kansa a hankali ya kumajin wani marin ta wani bangaren ya sake rintse idonsa tare da budesu akan iyayen nasa da suke tsaye akansa.
Wata shaqa Daddy yayi masa cikin muryar tashin hankali yace “ashe kai mugune ban sani ba Hameed ashe kai bakada tunani baka da lissafi Hameed mu ka mayar abokan wasanka kenan ka mayar damu qananun mutane da bamusan abinda mukeyi ba dama Umaimah tana gurinka ka mayar da ita farkarka harda ciki kake mana wasa da tunani Hameed qanwarka ka mayar dadironka me mukayi maka da zafi haka da zaka saka mana da haka yanzu idan Umaimah yarinya ce ta gudu tabar gda kaima ashe yarone da zaka biye mata ku ware gefe guda ku rinqa aikata fajirci a doron qasa ni dama na dade ina zarginka Hameed saboda babu yanda zaayi a yanda kake ka iya zaman shekara harda watanni babu mace amma ka yaudaremu kuma ka munafurcemu ka cutar damu ka cutar da marainiyar Allah Hameed"..........








*UMMUH HAIRAN CE...✍🏻*
[1/18, 8:06 PM] UMMUH HAIRAN CE...✍🏻: *GIDAN UNCLE*



Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira number nan; 09031307566:



*PAGE THIRTY-FOUR*



Hajiya ce tayi gefe ta zauna a qasa ta dafe kanta tana zubar da hawaye tana maimata kalmar innanillahi wa Innah ilaihir raji'un ta zubawa Hameed din ido mamaki takeyi na labarin da Dr Saleem ya sanar dasu ko a mafarki kuma ko a hasashe zuciyarta bata taba raya mata hakan ba ashe gaske ne baka bada shaida akan dan zamani komai zai iya, da wanine ya bata wannan labarin ba Dr Saleem ba kuma ko shidin dabai nuna musu shaidar bayyane ba ta hoto me motsi wato video da yayima Hameed din da Umaimah lkcn da suke qalubalantar junansu akan cikin ba da bazata taba amincewa Abdulhameed dinta zai aikata haka ba kuma tasani tabbas laifinta ne tunda dagashi har Umaimah sun tabbatar Mata dako an rabasu bazasu rabu ba yanzu gashi garin gyara tayi gagarumar barnar da zataci gaba da yado har qarshen zuri'arsu.



Maganar Kaka ce ta dakatar da ita daga tunanin da takeyi tace

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login