Showing 12001 words to 15000 words out of 39506 words
lafiya bana sha'awar komi,kinga gidan da mutane yau kwana biyar da rasuwa zaki fita."
"Wancan dama ba nawa bane wannan ne nawa."
"A'a Fareeda karmuyi haka dake, nawa ne wnn Sameer idan aka sake samun wani sai abaki."
Rike hannun balkisu tayi cikin kuka tace.
"Don Allahki bar min sameer, dan nayi imanin bazan kuma haihuwa ba, dan an cire mahaifartawa don Allah ki bar min. Kuma nasan Maryam nada babbar zuciya zata barmin itama ko maryam."
Ba Umma hatta Hajiyarsu sun kaɗu da jin musayar kallona Umma tayi sannan tayi min murmushi tana kallon Fareeda, kirjina ne ya buga dammm idan na fahimci Umma nabawa Fareeda ɗan cikina tun baizo duniya ba, sai dai idan na tuna itama Uwa ce tarasa ɗanta tilo sai naji jikina yayi sanyi.
Sunkuyar da kaina nayi. Karshe tazo bakin gadon ta zuba gwiwarta tare da rike hannuna, Hajiya nakalla naga itama kwalla take sharewa tare da min kallon na sadaukar da cikina ga Fareeda.
Shigowa yayi ɗakin ganin abinda ke faru amma baisan komi ba, juyawa Fareeda tayi cikin kuka tace.
"Don Allah kubar min, yaron nima mana."
D'agowa nayi na kalleshi, dan na lura bai fahimci komi ba, ga kukan da Fareeda take ga alkawarin da nayiwa Balkisu sai narasa tacewa.
Sake rike hannuna tayi cikin kuka tace.
"Zuciyarki tana da kyau, baxan iya faɗar alkhairinki dan ki bani ɗanki ba amma nasa...."
"Karki damu Maman Sameer, kowa ya zama shaida na mallaka muku abin cikina keda Mommy."
"A'a maryam nima na barwa Fareeda dan ita zata fini bukatarshi ni inada Mufeeda ke kuma mun bar miki huda ko Daddy."
Dammm yaji kirjinshi ya buga, maryam sajida ce da ciki? Yaushe? Taya haka ta faru? Wayyo Allah na dole nasan abinyi.
Murmushin dole ya kakaro tare da fita a ɗakin, ji nake sam banji daɗin rashin kulawarsa ba,
Zan iya cewa ga baki ɗaya Fareeda da balkisu sun tattara kulawarsu akaina, kamar su amshi cikin gashi ana sanin shi ya tsifo min da fitina zubda yawu amai, kwaɗayi har akayi addu'ar bakwai. Duk wani abinda masu ciki suke so Fareeda na hanya kamar ba rasuwa aka mata ba, ga Umma tana kokarin aiko min da kayan kwaɗayi, Balkisu kuma ana fama da girki karshe dai mikewa tayi ta zama matar gida.
Hmm a bangaren Oganmu kuwa watsar da al'amarinmu yayi, baki ɗaya abinda na fahimta shine yanda Balkisu da Fareeda suke kaf kaf dani, ko abu ya kawo basu bani sai su nima min wani.
Ranar ina jin ana rigima a kasa, tskaninsu su uku dakyar na lalluba na fita sabida jiri da rashin karfi, abinda kunena ya jiyo yasani tsayawa da Mamaki.
"Ina ruwanku da Mata, ehhe idan ba salon munafuci ba kun katangeni da ita, meye alakarku da ita, tunda bazaku bani goyan baya ba toh kufita harkanra."
"Hhhhhhh wllhi baka isa ba, kamar yanda kasani kuka, haka bazan taɓa barin ka zubda kwallar yar mutane kacuce mu Yunus gashi nayi biyu babu, kuma ka kuskura kayi wani abu wallahi sai na faɗawa Iyayenka ta'asar da kamana," Inji Fareeda,
Zai magana balkisu tace.
"Shiiiiiii, karka ce komi ka lallaɓa mu zauna lafiya kuma ka cire kudirinka akan Yar mutane ka bari mu binne abinda ya wucce."
Saukowa nayi ina dafa bango har na iso falon, niman ɗaya daga cikin kujerun nayi na kwanta, ina sauke numfashi. Kallonsu nayi na sake rufe idanuna nace.
"Lafiya kuke ta hayaniya haka?"
Dariya Aneesah tayi sannan tace.
"Eh ana yin hayaniya ne akan unwanted pre.."
"Keee jakar ina ce?" ya buga mata tsawa, sai da na mike zaune ina raba idanuna. Kallona yayi tare da haɗiye yawu dan na kara cika sosai ga kyan da nayi sabida shigar cikin. Kauda kanshi yayi, yabar falon mika min leda Fareeda tayi tace.
"Ga kilish da kika ce kina so."
Karɓa nayi nace.
"Maman Sam na gode"
Murmushi tayi kawai.
Haka zaman gidanmu ya kasance ba daɗi babu komi sai wani rigimar da ake a kasa, tashin hankali mara daɗi. Tsakanina da Mai nasara fushi da hantara, ko kuma yazo yayita kananun magana daga yace ina wari sai karni, sai yace min kazama. Haka zan zauna nayi ta kuka, duk abinda yake ban taɓa magana ba dan bazan iya damuwa ba, muna cikin haka ya tsiro min wani abu karfi da yaji zai zo ya tara min gajiya bata duka ba, na shimfiɗa sai yaga ina kuka wiwi tareda rike cikina sabida azaba da fitina zai kyale ni.
Ina matukar azabtuwa da Yunus dan yanzun ya rikiɗe min ya zama abin tsoro sai masifa wani lokacin kamar ya dake ni yake ji. Duk na rame na fita hayacina kuma ya hana a kira likita ta dubani yace.
"Ai laulayine kowa haka yake yi"
Da zaran naganshi jikina zai hau rawa, ranar da yazo dai turmusheni na jada baya kaman zan hantsila nace.
"Don Allah kabarni wallahi yau bani da lafiya gashi cikina na ciwo."
B'ata fuska yayi sannan yace.
"Ina kike son nakai abinda nake ji."
Yana faɗar haka tare da buɗe tin ɗin maltena ya jefa kwaya a ciki, komawa gefe yayi yana kallona yace.
"Zaki sha?"
Girgiza mishi kaina nayi sannan na cigaba da kallonshi. Tausayin kaina nake dan naga kwayar ba guda ɗaya bace ya jefa har biyu.
Mikewa nayi zan gudu daga ɗakin yana zaune har na fita, bai bi sawuna ba, sai da ya shanye abunshi tass sannan ya kwanta, bayan wani lokaci ya mike sabida fara aikin maganin.
Yana fita ya nufi ɗaya ɗakin yaga bana ciki. Sai ya nufi ɗakin balkisu ya tardani na koma bayanta bai ce komi ba yaje har inda nake ya ɗauko ni.
Kuka nasaka ina riketa nace.
"Don Allah karki barshi ya tafi dani, wallahi mutuwa zanyi."
Rike ni tayi tace.
"Babu inda zata, ni na fansheta kayi abinda yayi maka dani amma banda ita."
Gabanta yaje yana yake yace.
"Bazanyi dake ba, da ita nake so nake muradi."
Fauce ni yayi ya fice dani, ina ihu ina kuka ya sauko dani har ɗakinshi ya wurgani a gado ya ku faɗa min da gayya, kara nasake ina fincike shi bai fasa abinda yayi niyya ba.....Sowiee.......
🌹🌹🍀
*MATAR SO*
🌷🌷🌻
*MAI_DAMBU*
*Wattpad:Mai_Dambu.*
Da sunan Allah Mai Rahama Mai Jinkai....
Sadaukarwa Ga Mai Nasara Team😂
_Wannan buk ɗin hakk'in masu shine idan kinsan baki saya ba karki karanta, mai fitarwa kuma ki duba girman Alkawarin da kika ɗauka na cewa bazaki fitar ba, tunda nace idan kinsan zaki saya ki fitar na Yafe ba sai kin saya ba_
_Fatan Alkhairi Xuwa gareki Rahida Abubakar Manga, bazan manta ukubar da kika sha ba, bazan manta wahalar da kika sha Allah sarki Yau gashi Allah ya maidaki Matar So a gidan Alhaji Usman Fatan Alkhairi Mommy Jaheed😍_
Page....5
Da sanin shi ya buge min ciki, rike gurin nayi, cikin kuka nace.
"Karka zalince ni Daddy babu abinda zuciyata tasani sai sonka daddy idan laifi na maka ka faɗa min zan gyara amma wannan hanyar da kake bi dani zai haifar maka da ɗan danasani, bani da karfin da zan ɗauki laluranka ynx ada can ma ya aka da iya lafiyarka ynx kuwa akan idanuna kake shan magani."
Tsaki yayi ya fara niman kusantata, rike shi nayi ina girgiza kaina nace.
"Haka zaka zo min kamar yanda dabobi ke zuwa ga shashinsu, babu ɗan aike bal..."
Shiru nayi sakamakon jin yanda ya shige ni, ji nayi kamar an cusa min karfe a jikina, kura mishi ido nayi na daina kukan kuma na daina rokonshi, sauko da kanshi yayi zai haɗa bakina da nashi na kauda kaina, karshe cikin kunena yasaka harshensa. Idan nace ga iya adadin lokacin da ya ɗauka nayi karya sabida tun ina fahimtar lokacin da yake har takai ko numfashina tsayawa tayi, ina sume ya gama. Kuna wutar ɗakin yayi ya duba ko hakarshi ta cima ruwa, amma ina babu komi a gurin, tsaki ya daki bangon ɗakin ranshi nakara ɓaci, bai ɓata lokaci ba ya haɗa min ruwan wanka yaje ya wurgani a ciki, sannan ya koma gefe yayi wankanshi, ganin har lokacin ban farka ba, yasashi ɗiban ruwa ya sheka min wanda yayi sanadin sake ajiyar zuciyana, lumshe idanuna nayi gurin na min ciwo har da jikina baki ɗaya.
Wanka nayi na fito ina ɗingishi baya dakin abin sallah na shimfiɗa sannan na ɗaura doguwar riga da hijab, sam na kasa furta komi tunda na tadda kabara na tsaya, kuka nake a hankali na ɗauko suratu rahama na karanta suran. Sannan na cigaba da sallah ban iya runtsawa ba sai da na gabatar da raka'a huɗu na nafilla, ina idarwa na zauna nayi kuka sosai.
A nan nakwana da zazzaɓi.
Dakyar nayi sallar asuba, shigowar balkisu da fareeda yasani tashi daga barcin bashin danake. Kallona sukayi cikin tausayawa, Fareeda ta zauna a kusadani idanunta cike da kwalla tace.
"Da fatan kina lafiya keda Babyna."
Gyaɗa mata kai nayi, Balkisu tace.
"Mi kike bukata."
"Tea yaji milo da madara sai low sugar." haka kawai naji yawona ya tsinke. Murmushi sukayi har Balkisu zata fita Fareeda tace.
"Mommyn Yara karki taɓa na kitchn bari nakawo miki wanda nasaya ko amfani dashi banyi ba."
Dakinta ta tafi sai gata ɗauke da katon gwangwanin madara da milo ta mika mata, kallon juna sukayi balkisu ta gyaɗa kanta. Tafita dashi zuwa ɗakinta, a can ta haɗa min ta kawo a katon cup. Jikina na rawa na amsa ina sha har wani gyaɗa kaina nake irin mugun daɗin nan nake ji, mai ɗauke da sinadarin garɗi, sai lumshe idanuna nake zufa na keto min tako ina, tass na shanye na kalle balkisu nace.
"Mommyn More."
"A'a maryam kiyi hakuri zuwa anjima a kara ko, kinga ynx sai ki iya amai."
"Don Allah sako mata" Inji Fareeda, haka tafita a falo tasami shi tare da Aneesah, binta ɗaki yayi yaga abinda take.
"Wato ban isa da gidana bako? Ban isa nace ga yanda nake so ba, ku gama shirinku Insha Allah nima ina nawa."
Ko ta tafasa bata ce ba balle a ɗauka fuuuui ya fice.
Har kasa Aneesah ta bishi cikin karairaya tace.
"Akwai wani inyamuru a can hayin rigasa, allura kawai zai mata Wallahi cikin kona wata tara ne buttttt zai waje."
Kallon karin bayani yayi mata nuna mishi waje tayi suka fita a can ta mishi bayani.
*****
Aiki yake amma ga baki ɗaya ranshi a cakuɗe take, tsaki yake akai akai, kallonshi Aman yayi cikin kulawa yace.
"Lafiya Mr Yunus."
Tsaki yaja sannan yayi shiru kamar yanda basu ɓoyewa junarsu matsalarsu sai gashi ya gaza faɗawa Aman gaskiya abinda yace.
"Yarinyar nan ce bata da lafiya nake son zuwa a dubata."
"Ayya Ranar Maman Sayeed take faɗa min ashe Maryam cikine da ita, toh Allah ya raba lafiya. Aini yanzun bakin a sake samun wani a gidana ba, dan ina son tara yara dayawa."
"Kaii kanada matsala haihuwarce za'a kara salon ka tsufar musu da yar mutane, ni wannan cikin maryam ma tausayi take bani dan tayi kankqnta da ciki ga laulayi, dan kar ace zan kwareta ne da na bata shawara a cire ta huta."
Juyawa Aman yayi cike da mamaki, girgiza kai yayi sannan yace.
"Koda wasa karka fara, dan zata iya tsanarka da zaran ka taɓa mata mafarkinta na zama uwa, yanzun a duniya babu wanda ya isa taɓa cikin nan ya kwana lafiya sai wanda ya halicceta, don Allah in akwai wata manufa aranka ka cireshi ka bar mata cikinta zata iya, tunda Allah ya bata ikon ɗaukar nauyinka toh ba makawa zata iya ɗaukar cikinta."
Shiru yayi yana nazarin abinda Aman ya faɗa mishi bawai dan ya saduda ba, sai dan kar ya nuna maitarshi a fili har aman ya ɗago manufarshi, dariya yayi wanda bai saba yinta ba yace.
"Haba dai ni tausayinta nake bazan taɓa cutar da maryam ba, dan tana sanyani farin ciki, Aman ina matukar alfahari da samun yarinyar wallahi."
"Munafuki da kasan cewa mune muka wurga maka kwaya a cikin lemonka, da an ɗibi yan kallo da kai."
Dariya yayi tare da kwantar da kanshi yace.
"Haka da kuka yi yasani fahimtar ni ɗin ashe cikakken me lafiya ne,dan gashi har da ɗ'a ko y'armu."
Hira sosai suka yi, suna cikin haka sai ga Aman nan shima suka baje ana aiki ana hira har lokacin tashi yayi.
****
Zaman gidan yunus ya fita kaina sam, bana jin daɗinshi ganin zai kasheni da sauran kwana na, yasani haɗa kayana na gudu zaria. Inda drvn gidan yakaini da taimakonsu Balkisu, har zuwa lokacin bansan miye takamaimai abinda nayi yake horani ta hanyar saduwa ba.
Ina isa zaria Mama suka kaini asibiti sabida bani iya tsayuwa, likitan na gani na yace.
"Haba hajiya so kuke ku kasheta, babu wadataccen ruwa a jikinta ga ɗan cikinta yana bukatar kulawarku don Allah ku duba al'amarin."
Nan dai aka samin drip, sannan mama ta kira Hajiya tace ta min abinci. Tambayata mama tayi ni dai nakasa cewa komi, asalima sunkuyar da kaina nayi nace.
"Babu can ɗine bana son zama, kuma idan naje gidanmu Ummana korata zatayi."
Gyaɗa kai tayi kawai amma bata yarda ba, kiran balkisu tayi itama dai bata faɗa mata komi ba.
........Da dare ya dawo yaci abinci ya ɓali maganin desires ɗinshi ya zuba a drink ya sha dan har da wani na sachet wanda yake kamar garin tea, ya haɗa ya sha yana tuna abinda mai saida maganar yace mishi ai wannan sai kayi kusan kwana kana murza mace, kafin ka samu lafiya.
Da wannan ya hauro ɗakina, dan yayi imani cewa matukar ya ɗauki lokaci yana abu ɗaya dani toh cikin idan yaji wahala sai ya fita.
Koda ya isa ɗakin wayam ya gani fitowa yayi a rikice dan har ban ɗaki ya duba bani ciki, falon sama ya fito ya dankarawa balkisu kira, daman tasan da haka bata damu ba tafito tace.
"Lafiya?"
"Ina Mata ta?"
Kallonshi tayi fesss tace.
"Tana zaria"
Zaro ido yayi waje cike da ɓacin rai ya nufeta, ko gizau batayi ba, dan ita a tunaninta dukarta zai yi amma ina, rashin mutunci bawan Allah nan yayi mata, wanda sai da tayi kuka da idanunta, ya mikewa yace.
"Ai nasan bake ɗaya bace har da fareeda, itama zata gaya musu bari naje ɗakinta."
(😂) hmmm
A daren kan sun faɗi gaskiyarsu dan kaman mahaukaci haka Mai nasara ya koma laifin duk ya tattara musu, ya gurje su son ranshi kafin ya samu nutsuwa sai da ya dawo hankalinshi ya kuma buɗe musu rashin mutunci.
D'akinshi ya koma jikinshi ba laka, dan duk energy ɗinshi ya tafi a can.
.....Da rarrafe Balkisu ta shige ban ɗaki ruwa ta haɗa sosai ta shiga ciki, tana share kwalla tace.
"Ko kasheni zakayi baxan taɓa barinka ka cutar da Maryam ba, kamar yanda ka lalata min nawa rayuwar."
Haka ma Fareeda dan nata yafi muni, ga bakin cikin rashin ɗanta ga na cire mahaifarta, wanka tayi ta kwanta gari na waye wa ta nufi gidan Iyayenta tana kuka tana tuki tana cin alwashi ko nawa zata kashe sai ta nemo haihuwa dan ta cusawa Yunus bakin ciki.
Sai da ta isa gidansu kuma taji bazata iya faɗan ga abinda tayi ba fita da motar tayi ta nufi asibiti.
****
"Ammy ki taimake ni na koma gidan Ahmad wallahi mutuwa zanyi bani da tsuntsu bani da tarko naji wai ya ɗauko Chuchu yabata don Allah ki san yanda zakiyi na koma gidan mijina."
Kallon hafsa mahaifiyarta tayi kafin ta taɓe baki tace.
"Nima bason ganinki nake ba, kina kaɗa ɗuwawu ina kaɗa ɗuwawa, waye uwar waye yar ai sabida haka nacekarki fara amma sakw kunnen kashine dake kika yi toh gashi nan ya sakoki, kuma da kike haukarki kin manta babu aure a tsakaninku, dan uku yayi miki a haihuwar Chuchu yayi miki ɗaya a ynz kuma ya baki biyu."
"Na shiga uku na lalace wallahi malamai suna gyarawa, don Allah kisa baki ya mai dani wallahi zan zauna lafiya da matarshi."
Mikewa Uwar tayi tana dariya tace.
"Eh toh da kamar wuya, dan babu aure a tsakaninku, gashi kina da zawarawa mi yasa bazaki cire Ahmad a ranki ba."
"I can change anything in my life but