Showing 45001 words to 48000 words out of 122551 words

Chapter 16 - MATAR MAKAHO COMPLETE HAUSA NOVEL

07 Sep 2024

16734

ba,kiyi hakuri mu k'wanta haka ba abinda Zan sake Miki.



"Ai kasan bakyau kwana ba Kaya"



Menene a jikinki Koh tsirara kike yanzun?



"Rigan fa"



Ai nace bazan miki kome ba yace Yana jawota jikinsa matseta yayi a hankali ya jawo blanket inda ke Kan kadon ya rufe jikinsu.



***********



Washe gari Kamar kullum bayan Al'ameen ya dawo sallan asuba, sunnah TV Sumayya ta kunna musu daga ita harshi in suna kwance suna sauraron wa'azi.



Sai wajen 7:3pm Sumayya ta mike shara tayi yayan Khadija ya Mata wanke wanke, ruwan zafi ta jona abuta,Yana tafasa ta juye a boker tasawa yayan Khadija nasa, ta shiga ban dakin



tana fita yayan Khadija ma wanka ya Shiga.



Vayan sun Gama shiryawa kudi ta mika masa 1k"ka sai Mana egg's guda biyar sai bread na 500 Mai kyau ka hada Mana da butter "



Karban kudin yayi,ya fita.



Bayan ya sayo k'wai da bread, soya k'wai in Sumayya tayi ta hada musu cornflakes ga tie,jira musu tayi a kasan cafet,kamo hannunsa tayi suka zauna a kasa, bubude abincin tayi"karbi shukalinka"



Toh yace Ya karba shukalin ,tattaba plates in yayi Jin plate biyu ne ga bowl d'aya ga cups biyu,wannene abincin nawa Naga Kwanukan da yawa?



Duka zakaci d'ayan soyayyen k'wai ne d'ayan bread ne da butter a jikinsa sai Kuma bowl na cornflakes,sai cups na tie"nace Ina tura Masa plate in k'wai a gabansa"kaci kwai sai kana Had'awa da tie ga bread"



Shikam Al'ameen ya kasa magana Wai karyawane da abinci Kala uku shi Al'ameen,ganin Al'ameen bai fara ci ba ita har tayi Rabin cup na tie inta yasa ta aje kofin,hannu tasa a cikin k'wai in ta yagi babba ta tura Masa a baki



Shikam Jin abinci a bakinsa da Kuma yatsarta sai faman tura Masa take yasa sa cizon yasan kad'an,



Ai Kara ta sake hade da yarfa hannun nata"wayyo yatsana jini jini yake na bunu tace tana duba hannun".



Da mamaki Al'ameen yace jinii ma Sumayya?



"Eh gashi shikinan ya gusuramin yatsa"



Mu gani



"Bazaka gani ba sai kace idone da kai"



Toh muji.



Bazakaji ba din,tace tana daukar kofin shayen ta



Jin tayi Shuru yasa sa gutsurar bread Mai butter,Wai zai Bata itama d'ayar hannun nasa yasa ya lalubo fuskarta,Jin fuskar Tata yasa ya fara lalubar bakinta da hannunsa



"Kasan Allah Inka samin hannun hagunka a bakina ba"tace ganin Yana ta tattaba Mata baki da hannun nasa



Kayya abinci Zan baki,yafada Yana Mika Mata gutsuren bread inda ke hannun damansa a baki,



Rufe bakin tayi Taki budewa.



Shikam sai goga Mata bread in yake a lebe gashi duk butter ya Bata Mata fuska



"Kanata Bata mini fuska da butter"tace bayan ta rike hannunsa



Toh ba kinki bude bakin ba sai kokari nake,



Kaga kaci abincin kan, ka barni naci nawa,tace Masa tana goge fuskar ta



Toh ki bare na baki wanann kawai kinji



Ganin yanda ya nace Mata yasa ta bude bakin Yana saka Mata bread in da sauri ta datse hakorin ta,Wai don ta cije yatsarsa shima abin mamaki da sauri taga ya cire hannunsa kafun ma hakorinta ya Sauka akan yatsar,Yana dariya



Ai Daman nasan saikince Zaki Rama shiyasa Nima nayi taka tsamtsam da yatsana.



Shuru ta Masa Bata tanka masa ba.



Haushi ya shigane bakutuwa?



Kara ta sake tayi kansa "nice bakutuwa"



Jin ta hafto, yasashi Kare kansa, hannu yasa ya tare fuskarsa.



Ganin haka sai abin yayi mugun Bata dariya waishi harga Allah tunani yake wani abin zata Masa haryana tare fuska.



Jin shuru baiji tayi Masa kome ba yasashi fara laluben ta Aiko ya jita a kusa dashi,da sauri ya rikota, sorry kinji



"Ni......shuru tayi Bata karasa ba Jin sallama a kofarsu amsawa tayi ta mike kaci abincin kafun na dawo"



Toh yace Yana saka hannunsa ya d'auki cup inda ta aje masa...



Sumayya tana fita taga wata budurwa irin classic innan zata Kai kusan sa'ar ta kyakkyawace Amma baka Tasha kwalliya tana rataye da school back "sannuki da zuwa"tace Mata tana shimfid'a musu darduma"Bismillah ki zauna"



Yauwa Ina kwana?bakuwar tace tana zama akan sallayar



"Lafiya ykk ya gida"?



Lafiya Alhamdulillah,ya aiki?



Lafiya klau,Ina zuwa Sumayya tace tana mikewa d'akin ta shiga ta hada cornflakes da ruwa Daya a fijrij ta hada a tire ta kawowa bakuwarBismillalahih ka abin Kari ba nauye Kam"tace tana ajemata a gaba



La d'awainiyane haka Allah dakin barsa yanzun na fitoh gida zanje school ne ma nace bara na biyu dai ta gidanki



"Allah sarki Amma dai ki saka Koh albarkane yafi dai kikici bazanji Dadi ba"



Shikenan bara dai NASA albarkan tunda kin Masa tace tana iban cornflakes in da shukali uku tayi tace Alhamdulillah



"Badai harkin koshi ba"?



Alhamdulillah wallahih ya isheni,suna na kamila Ina zaune a unguwan gadi,Daman nazone wajen ki in Babu damuwa inason zan fara Training in make-up,Naga wanda kika ma kanwata a auren Asma'u shine nace tamin kwatancen gidanki inyaso sai nazo inji.



"Toh gaskiya ni bana koyarda make-up saboda bani da shago sai gidana Kinga Kuma Ina da ayyuka yau da gobe"tace Mata tana tunanin ta yarda ne Koh karna yarda



Ba damuwa sister Nima Ina zuwa school Kinga saiki bani time inda zanna zuwa Koh ki ban number ki duk lokacin da kike free sai ki kirani Koh Kika samu Yan make-up.



"Shikenan yanzun dai ki bare Inna ma mijina magaa in ya Amince xakiji daga gareni"



Ok ba damuwa saiki bani contact naki Koh in ba damuwa sannan nawane kudin da Zan biyaki Kinga Inna koma Koh yaushe Kika kirani saina tawo dasu



Toh, make-up dai kashi kashine sanann yanayin kwakwalwar mutum wata a wata D'aya zata koye make-up wata biyu wata fiye da uku ma Bata iyya ba so ni bansan ya yanayin d'aukar kwalliyarki ba Amma dai inso samune wata uku kina koya"



Ok yanzun wata ukun nawa ne kudina



"50k Koh wani wata kudinki na wata uku 150k kenan"



Wai habba sister kudin nan yayi yawa Mana dubu dari da hamsin,



Gaskiya kenan Kinga a cikin kudin Zan Saya make-up kit sabo duka,saboda bazaiyu Ina baki na aikina kina koya dashi ba, sanan infa kika iyya a kwana uku Zaki iyya samun sama da kudinda Kika biya na koyo"



Hakane Kam Amma dai ki duba ki rage mini kinsan baban mu yace in zaiyu nida kanwata zai biyawa.



"Shikenan Zan rage dubu goma"



ok shikenan an gode saina jiki



Shikenan bara na baki number,daidai lokacin Al'ameen ya fito d'akin hannunsa rike da cup inda yasha shaye



What?? wa nake ganin nan Kamar Muhammad Al'ameen Yusuf bakuwar tace tana zare ido



A matukar razane har bakin sa na rawa yace kamilaaaaa...........







<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Albishirin ku Mata ku marmaso kuji sirrin,Koh kinsan mace sai da kamshi da gyara* =Ø Þ





<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Turare suna d'ayace Amma sun banbanta kowanne da ingancinsa kamshinsa da aikin sa*



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Ina muku Albishir da UMSAD INCENSE Dan samun turaruka masu kamshi da* *gyara*



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Tabbas Turare sirrine ga Koh wace mace*



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Gamai bukatar turarukan UMSAD INCENSE*



<Ø@ß *Na tsunguno(habil)*

<Ø@ß *Na jiki (kwalaccam)* ( *khumra, black & white* )

<Ø@ß *Turaren turara jiki after birth* ,

<Ø@ß *Na d'aki(halud Al'oud)*



*UMSAD INCENSE suna kofar waika wajen Ado bayaro layout Kano State* =؃Ü<Øüß=؃Ü<Øüß



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Suna bada d'aya Koh sare akan farashi Mai Rahusa*



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß *Suna bada order kayansu Gamai bukata aduk jahar da yake a fadin Nigeria*



Contact them vie

>Ø€Þ08028827241 or 09033791049

IG @umsadincense



<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß<Ø@ß

>ØÑÝ
>Ø¯Ý *MATAR MAKAHO* =ØhÜ
>دÝ

~ Na ~



<ØCß *Rukayya* *Ibrahim* <ØCß



('Tsokaci wannan shine novel na farko Koh za'a ga mistake Koh typing error Amin afuwa =ØLÜ

free book >Ø'Ý



Page 3þã 6þã &3þã 7þã

Kamila kice Koh dai Mai irin muryar tane, Al'ameen yace cikin d'unbin mamaki



Ikon Allah Ashe da rabon za'a sake ganin juna Muhammad,kamila tace tana me Kara kallon Al'ameen



Wallahih fa kamila yace Yana isowa kusa dasu sumayyar



Oh duniya Muhammad Daman a unguwan nan kake?



Anan nake kamila,ya bayan rabuwa ya maigidan ki da yara?



Jiki a sanyaye kamila tace,hmm muhammad mijikam aure ya kare, yara Kuma Allah Bai kawo ba tukum.



Allah ya kawo masu albarka



Ameen Muhammad,Amma nayi mamaki wallahih wannan ce matar ka,ta fad'a jikinta na Kara sanyi tunawa da abinda ya faru a shikarun baya da suka wuce



Eh kamila matatace sunanta Sumayya



Masha Allah gaskiya matakam tabar kalla Masha Allah wallahih gata kyakkyawa son kowa kin Wanda ya rasa,tace tana kallon Sumayya har lokacin



Haka Allah yake abinsa sai ya baka abinda baka taba tunani Koh tsammani ba, shiyasa duk abinda bawa ya samu a rayuwa rabonsa ne ba Mai hanasa muddin Allah ya basa



Gaskiya ne muhammad,Aiko shikenan Daman kwalliya nazo tambaya Allah dai yasa madam in zaka barta ta koya mini,tace tana Mai Al'ajabin Rayuwa



su kamila kenan yaushe Kika dawo Jala ne?



Shap aini na jima a Jala, Amma Dad nawa transfer mun dawo nan



Allah sarki toh ya gidan naku da aiki?



Gida Alhamdulillah aiki Kam Babu sai karatu.



Karatu Kuma,kamila?



Eh Mana ai kasan bayan rabuwar mu aure nayi sai karatun ya tsaya sai yanzun na samu na Shiga TSU



Gaskiya ne Allah ya bada sa'a..



Ameen, muhammad Kai ya lbrn karatun?



Kai kamila wani karatu Kuma makaho talaka zaiyi ba kudi ba ido ya fad'a Mata maganar cikin murmushi



Sosai taji wani abu ya Tukare Mata makoshi Jin kalaman da ya fad'a ya tuna Mata da kuskuren da ta tafka a rayuwar ta tabbas Al'ameen Mai hakuri ne da wanine haduwarsu yanzun bazai ma saurare taba



Cikin sanyin jiki tace,toh nikam Zan tafi Sumayya saina jiki Koh,ta fad'a tana kallon Sumayya dake zaune a Kan darduma



Sumayya Kam ba karamin haushi taji ba Kamar ta tashi ta Basu waje, Amma saita maze gudun karta bada kanta agun kamila,"yauwa"kawai tace tana kallon kamila dake Shirin fita a kofar



Sumayya! Al'ameen ya Kira sunan ta



Kin amsawa tayi Tamar kunnen uwar shegu



Sumayya Koh kin tashi a wajen ne?



Nan ma Sumayya kin amsa Masa tayi.



D'aki ya shiga a zatonsa ta koma d'akin ne Amma ya Gama laluben ta bai jita ba



Sumayya Kam na zaune duk haushi ya Gama kasheta Jin yanda Al'ameen ke wani sake baki Yana Hira da Yar banzar bazawaran (Kai Sumayya harda zagi)

Ji kawai tayi Al'ameen ya rungume ta a zaune da take



"Menene"tace tana zame jikinta a nasa



"Me yasa kika ki amsa mini bayan kinji Ina kiranki,yace Yana Kara lafewa a bayanta



"Oho Kuma ka sakeni"



Meye Kuma nayi Miki haka hajiya



"Bansani ba nika sakeni nace maka"



Habba bakutuwa



"Ka sakeni fa"



Green sum......



Sumayya Bata bari ya karasa ba kawai ta dasa Masa hakoranta a hannunsa D'aya zagayo dashi Kan kirjinta



Washhhh Allah na yatsata,yace Yana yarfa yatsar don harga Allah da gaske Sumayya ta cijesa,ni Kika ciza?



"Eh din kuma,ka sakeni nikam"



Wai menene Kam?



"Bansani ba"



Karki sani Kuma kamila zata fara zuwa make-up gobe nace Mata na, Amince kamar yanda Kika Bata umurni,yace ya na son gane dalilin fushin nata Koh saboda kamilane, don shidai lfy suka rabu kafun ta fitoh waje



"Bazan Yi ba ai ba'a dole karta kuskura tazo mini gida don kurinta zanyi"



Kishi kike da ita?



"Akan me zanyi kishi da ita kuma" samayya tace tana Jin bugun zuciyarta na karuwa



Akan mijinki,Mana



"Ina mijin yake"



Au bakisan inda yake ba?



"Eh ban sani ba saika sanar dani"



Jin abinda Sumayya tace yasa Al'ameen zabura da karfi ya fizgota jikinsa ya juyarda ita suna fuskantar juna,kikace in sanar dake Ina mijin yake? Sumayya ni kike fadawa wannan magana saboda Ina miskini Kuma kina ciyar dani,ya fada ransa a matukar bace



Sosai Sumayya ta razana harga Allah batasan maganar ta fita ba Sam ita Karan kanta bazatace ga abinda ya harzukata ba yanzun yanzun nan



Tambayar ki nake Sumayya saboda kina ciyardani? Koh saboda bana gani shine kike wulakantamin aure?



Sosai ta Shiga rud'ani Bata d'auka Al'ameen da ta sani yanada irin wannan fuskar ba"Kayi hakuri"tace tana zame damtsen ta a hannunsa D'aya damke



Kala baice ba mikewa kawai yayi ya d'auke sandarsa da ciny'ayyen takalmin sa yafita



Bayan fitar Al'ameen sosai Sumayya ta Shiga Dana sani,tabbas magana zarar budu inta fitoh Bata komawa,da tasan haka zai Bata Masa Rai da Bata fara ba



Mikewa tayi ta Shiga d'aki ta kwanta sosai zuciyarta ke Mata zafi





Bangaren Al'ameen Kam bayan fitarsa gida Tashan kayan marmari ya nufa, duk yanda yaso ya samu bashin Kaya abin ya gagara haka yayita yawo Amma shuru Bai samu kome ba ,tabbas irin wannan yake gudu Sam bayason mace ace ita ke ciyar da miji,Sam maganar Sumayya Ada Baya Masa ciwo Amma yanzun yaji wani irin ciwo akan maganar sosai,sanann ya Mata hakan ne don ta kiyaye gaba in zata Masa magana ta ringa taunawa,ya fahimci kishine kawai ke d'awainiya da ita



Jin ana Kiran azahar yasa Sumayya mikewa sallah tayi ta d'aura shinkafa da wake,zubawa tayi a flasks don itakam Sam bazata iyyacin kome ba yanda take Jin tsananin damuwan nan,gashi batasan Ina Al'ameen ya Shiga ba,har yanzun Bai dawo ba





Har yamma Al'ameen shuru Bai dawo ba duk inda hankali Sumayya yake ya Tashi sosai ta Shiga damuwa matar Bashir data ma alkawarin lalle day uku tana Aiko yaro karshe ma Sumayya tace yaron yace Mata bazata samu zuwa ba



"ya Allah ka dawo mini dashi lfy"tace tana zabga tagumi





Sai bayan Isha'i Daya idar da Sallah Aljuhunsa ba kome yanda ya fita haka ya dawo Koh abinci Bai Karaci ba bayan na karyawa,da sallama ya shigo d'aki



Sumayya dake cikin dogon tunani tana zaune akan sallaya Koh hijab Bata cireba , da sauri ta amsa"waalaikumu salam yayan khadija lfy kuwa baka dawo ba sai yanzun"tace tana isowa garesa



Uhmm sai yanzun, kawai yace Mata Yana k'wabe rigansa,jallabiya ya d'auko a cikin kayansa ya fitoh waje Bai Kara Mata magana ba



Baki a sake Sumayya ta Bisa da kallon mamaki harya fita,ta koma ta zube a jikin kujera hawaye na cika Mata ido,ta Shiga uku sauran hope natan Daya saura shine shima yake kokarin juya Mata baya Wai meke faruwa da itane me yasa duk Wanda zai sota daga baya sai ya kaurace Mata,kuka kawai ta sake "nikam na Shiga uku"tace tana cigaba da kukanta, Al'ameen Bai taba fushi da itaba sai yau menene Bata Masa ba Abaya Bai taba fushi ba sai yau daya ga kamila.



Al'ameen Kam wanka ya Shiga Yana fita yaji muryar Sumayya kasa kasa tana kuka da sauri ya aje kayanda ya cire,Wanda yaso wankewa Amma baida omo.

D'akin ya shiga Amma saiya maze ya kwanta akan kujera Bai kulata ba



Sumayya Kam Jin yanda Koh damuwa baiyi da kukan da yaji take ba yasa a hankali cikin muryar kuka tace"yayan khadija ga abincin ka"ta fada tana mikewa ta dauko a saman freezer



Na gode Amma bazanci ba yace, ba tare da ya Koh motsa a inda yake ba





Kuka kawai Sumayya ta sake kamar ana yankata"nikam na shiga uku tunfa safe banci kome ba bayan karyawa saboda Ina jiranka ka dawo Amma shine ka dawo kace bazaka ci ba"



Na hanaki cine ai ban hanaki ba kici Mana ni indai nace bazanci ba



"Wayyo Allah na ni Sumayya Yaya zanyi da Raina ne"



Da na Miki me?



"Kaci abincin toh kaji"



Ah ah naci ai



"Waya baka kudi ka saya"



Ai Ina da sana'a Koh?



"Nidai don Allah Kayi hakuri kaci kaji"



A matsayina nawa Kika damu da sai naci abincin ki?ya tambaye ta



"A matsayinka na"......



Sai Kuma tayi shuru tana kallonsa



Uhmm ,kawai yace Yana lumshe idanunsa so yake ya kitsema wannan baiwar Allah Koh Amafarkine Yana son kallonta, tunda ya makance Bai tanajin yanason kallo ba irin haduwarsa da Sumayya sosai yakeson ganinta da idanunsa



"Wa.....i mi...jin..a.."tace cikin eeii eiiina



Waine ma kenan?



"Mi..ji...na"



Sumayya!ya Kira sunanta



"Na'am"



Meya Bata Miki Rai d'azun?



"Babu"



Akwai Kam?



"Babu"tace hawaye nabin kumatunta



Nine Koh kamila?ya Kara tambayarta



"Koh D'aya"



Ki fadamin gaskiya wannan shine kad'ai zaisa na hakuri.



"Kaine"



Me nayi Miki har zakina fad'amin magana irin Wannan



"Toh ba Kaine ba"



Nine me?



Kaketa Mata dariya harda wani.....sai kuma tayi shuru Jin subutar baki da tayi



Shikam murmushi ne ya subuce Masa hade da wani irin farin ciki tunda Sumayya na kishinsa,Kuma duk inda akwai kishi akwai alamun so,

sai Kuma akace ki gaggaya min magana?



"Kaye hakuri don Allah"tace tana mikewa a hankali ta matso garesa fadawa tayi kansa da karfi ta sake kuka



Rumtsa idanunsa yayi Jin saukan hawayen ta a kirjinsa tamkar ruwan guduma haka yajisu, Sumayya!ya Kira sunan ta Yana Mai Kara matseta a jikinsa



"Na'am"ta amsa Masa hade da cusa kanta a kirjinsa ji take Kamar numfashin ta zai d'auke



Sumayya na hakura Amma karki sake mini Wasa da aure kinji banaso.



"Wallahih bazan sake ba"



Allah yasa,yace Yana shafa rigan jikinta

Sumayya wannan ba kayanda kikasa da safe ba?



"Shine" Ta basa Amsa



Miya hanaki wanka? sai tsami kike ma,ya fada hade da shafa Mata baya



"Damuwa ne ya hanani,Kuma ni bana tsami"



Bagashi ba sai tsami kike, yace Yan sunsunar wuyanta,dake tsananin kamshin Turaren ta



"Zakaci abincin na baka"?ta tambaye sa cikin damuwa



A koshe nake ki bare sai da safe sai naci.



"Nidai ban yarda ba wallahih Koh kaci saikaci nawa"



Toh zanci,kije kiye wanka ki wanke tsami kisa Kaya



"Bayan na Gama sai muyi me"?



Saina karbi hakkina,ya Bata Amsa shima



"Niii..... niii.. Babu ruwana,abinci nake nufi"



Ai kema abinci ne,ya Bata Amsa



"Wacece kamila"?



Uhmmm abinda ya hanaki sukuni kenan?



"Nidai ka fad'amin kawai malam"



Toh malama bakutuwa kije kiyi wanka sai kizo kici abinci sai mu k'wanta da safe saina fad'a miki,.



"Har gobe kuma"tace tana hada fuska



Eh na gaji bacci nakeji yanzun yace Yana cire Mata riga



"Bacci Kuma kake kwabeni"?



wanka zakiy i,ya Bata Amsa hade da karasa cire Mata rigan



Wanka Sumayya ta Shiga tana fitowa lokacin karfe 8:00 dai dai, shiga d'akin tayi Kaya tasa,tana Gamawa ta jawo abincin "yayan khadija muci abinci"



Sumayya kici nikam na koshi saiki dumamin da safe.



"Ni wallahih ban yarda ba,toh bakace ka hakura ba Koh baka hakuran bane" tace tana hawaye



Tabbas ko yaki Koh yaso Sumayya ce rufin asirin sa inba itaba bashida wajen da zaici abinci tunda ba kudi Koh sana'a bane dashi,sauka yayi ya matso Yana lalube ya zauna shukali Sumayya ta Mika masa,ya karba suka faracin abincin





Koh minutes uku basuyi ba sukaji sallaman yaro a kofarsu,



"Kai wallahih nifa na gaji habba matan nan bazata samu lallen nan ba"



Wace Mata Sumayya kardai kice min matar Bashir baki je kin Mata lallen ba?da mamaki yake tambayar ta



"Nikam banje ba"



Saboda me?



"Saboda baka dawo ba,Kuma ni yanzun dare yayi"



Amma sumy gobe nefa sunan Kuma baki je kin Mata ba,sannan yanzun Kuma kice kin fasa,baxataji d'adi ba in Kama mutum Alkawari Yana da kyau ka cika Kinga na riga nace wa Bashir zakizo kima matar sa lalle bazaiji Dadi ba in Kika ke zuwa Kuma gobe suna.



Hakane kam, Sumayya tace tana fitowa waje



Ina wuni Aunty?yaron ke gaida Sumayya



"Lafiya ya mamarka"?



Lafiya aunty Wai inji mamana inzo in fada Miki Wai don Allah kiye hakuri kizo ki Mata lalle ta nemi me lalle Bata

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login