Showing 138001 words to 141000 words out of 220972 words
zai kalli inda take zai hangota ne tana bacci cikin nutsuwa but shi dai ko da ake cewa bacci b'arawo ne bai samu ya sace shi ba,da asubah tayi he wakes up and goes to the bathroom ya d'aura alwala yana fitowa ya zo ya tasheta,data bud'e ido ta gansa a kusa da ita tayi saurin komawa ta rufe jikinta bcos yadda ya barta a haka tayi bacci bata samu damar suturta jikinta ba,ya wuce bai tsaya kallonta ba gudun kada lokaci ya k'ure masa,yana barin gurin tayi k'ok'ari to get her dress up and then ta tashi ta nufi hanyar bathroom,bayan ta yi wanka ta d'auro alwala ta fito a hankali tana bin gefe da sunkuyar da kai saboda wani irin kunyarsa da take ji,bayan ta idar da sallah ta yi azkarus'sabah wal-masa'a a nan inda take ta fara gyangyad'i,he looked at her and said nothing until he finally let her falling asleep,ya d'auketa ya mayar saman bed,he turned with the intention of leaving the place yaji ta rik'o hannunsa,he quickly turned suka had'a ido da ita,cikin jin kunya tayi k'asa da idanunta tace "Morning.?" He answered with his face slightly frown because of the pain he had been feeling through the night,slowly ta sake masa hannu ganin yadda ya wani had'e rai,tana kallonsa ya wuce saman resting chair ya zauna yana juya kai da matsa saman kafad'arsa but yak'i kwantawa,as soon as he closed his eyes slowly she descended from the top of the bed ta lallab'a ta bayansa a hankali ta kai hannunta saman inda taga yana yawan matsawa ta fara matsa masa,saurin rik'o hannunta yayi ya zagayo da ita gabansa,looking at her with his coloured eyes saboda baccin da bai samu ya yi ba yace "What are u doing.?" Tayi wearing fuskar tausayi tana kallonsa tace "Taimaka maka zanyi na ga kamar suna maka ciwo ne gurin" ya tab'e baki yace "Uhn! Then?" Ta langab'ar da kai gefe tace "Nothing" ya sake tab'e baki yana had'e rai yace "Je ki kwanta za su daina",she said nothing at all,ganin haka yasa shi sakin hannunta,bai sake cewa komai ba ya ci gaba da matsa kafad'arsa yana yamutse fuska,she silently stared at him and turned around to look at the bed then she slowly return to her own words "To kai ka kwanta a can" he was silent ba tare da ya tanka mata ba,ta gaji da tsaiwa dan kanta ta koma saman bed tana ci gaba da kallonsa daga nan she didn't know when bacci ya sake d'aukarta.
Kwanaki biyu tsakani rayuwarsu a cikin gidan abun sha'awa duk da har lokacin Lolly bata wani saki jiki ba,and kuma da yake oga Rafeek baya nan tun washe garin da suka sauka a k'asar ya tafi United States for his business career,sai gidan yayi remaining daga su sai Hajiya with her granddaughters,sai kuma guards dake tsaron lafiyarsu. At night she was sitting on top of the resting chair bayan ta gama shirin bacci ya shigo yaga tana gyara kwanciya,he looked up at the bed she had left slowly ya k'araso inda take and pulled off her spreadsheet data rufe half of her body,tayi saurin bud'e ido tana kallonsa,yana tsareta da ido yace "Me ya dawo dake nan?" She was silent and wondered what answer would she give him,carefully looking to the side tace "I just want to lay here" he stared at her and asked "Why?" She said "Because i always see u turning ur head and i don't feel that way." He raised his eyebrows as he whispered in his mind "If u are kind to me why don't u give me what i want?" He was literally looking at her until she leaned ta d'ago kanta a hankali taga ita yake kallo,tayi wearing fuskar tausayi tana rausayar da kai tace "Kaje ka kwanta a can,i'll lay here" ya girgiza kai da sauri yace "No,I usually lay here,u don't worry about that just go to bed." She nodded slowly tace "I won't lay there but u.." Gefenta ya samu ya zauna yana kallon bed d'in ya furta "Tausayi na kike ji?" She was silent as she looked down,he looked at her and said "Answer my question" gently she nodded her head,the smile on his lips released ya juyo ya fuskanceta yace "Really?" She lifted her head again,ya lumshe ido yana jinjina abunda ta fad'a a ransa,ta d'ago ta kalleshi tace "will u lay there?" He pulled his head back yana squeezing face and said "No." She quickly asked "Why?" Yace "i just dont want" tace "Let's go together" he replied to her yana tab'e baki "That doesn't make sense." Tace "Why not?" Yace "Because u don't want me to be around u all the night." She bowed her head shyly,k'asa² yace "Haka ne maganar da na fad'a?" She couldn't answer him ya tab'e baki yace "Well,kije kiyi kwanciyar ki,tunda haka kika zab'a" ta marairaice tace "Are u not angry with me?" Yana kallonta cike da tuhuma yace "Me yasa da na yi magana sai kin tambaya am i not to be angry?" As if she were being annoyed tace "Because if u are angry with me mala'iku za suna tsine min" he kept looking at her a ransa yace "Lallai ma yarinyar nan,wato ni ta mayar wanda bai san abunda yake ba" ya jinjina kai yace "Gani nayi abun a jikinki yake,and baki amince na tab'a ba,why should i be angry tunda ba nawa bane?" Tayi ajiyar zuciya kafin tayi magana yace "But u know what? Whether nayi fushi ko kada nayi,i have no way dole ne na hak'ura because i can't give myself anything da nake ra'ayin samu,except fushin da kike tsoron nayi,na fito na nuna ko kada na nuna,tab'a kin da ba kya so nayi,da hana ni hak'k'i na da kike nothing will stop the angels from condemn..!" Kafin ya k'arasa tuni tayi firgigit ta sakko daga saman resting chair d'in,ya kalleta da sauri ganin a yadda ta diro yace "What is it?" She's as if she's going to cry tace "Are they really cursing me?" He nodded and said "Ehh! Because it's not as sai miji yayi fushi a zahiri ne za suyi la'antar matarsa." She was silent tana kallon wani gurin a hankali tace "But i'm scared" yace "Well,that's what every woman was saying,but u forget that kwanciyar aure shi ne jigon da yake sawa ayi auren,ba wai an auro ki ki zauna miji yana kallonki ba" she was silent and thought about his words,ya mik'e ya fara tafiya ta d'ago tana kallonsa ya shiga bathroom,tana nan a zaune ya fito,sai da ya gama shiryawa ya dawo inda take ya haye saman resting chair ya kwanta had'e da juya mata baya,tayi tagumi tana kallon bayansa a hankali tace "so let's get up and go to bed" yana jinta yayi banza da sabgarta da ta dame shi da magana ya waiwayo ya tsare ta da idanunsa yace "will u let me sleep or not?" Ta girgiza masa kai tace "Sai dai idan ba a nan za ka kwanta ba" ya yamutsa fuska yace "So where.?" Ta nuna masa bed,ya girgiza kai yace "Ina tab'a ki kice na bari,idan na dawo nan ki zo kina rok'o na banyi fushi ba? Na ce banyi ba ki koma kiyi kwanciyar ki babu abunda ya dame ki" tayi k'asa da kai cikin jin kunya,yaja numfashi yana lumshe ido yace "Ki je ki kwanta kada ki damu,but zan fad'a miki kada ki k'ure malejin hak'uri na,bcos duk ranar da na gaji zan saka k'arfina na karb'a,so kada ki bari muje wannan madakatar because ina jin tausayin ki ne,but if u let me get angry za ki sha mamakina.." Yana fad'a ya sake juya mata baya,kuka ta fashe masa da shi,he quickly turned around and looked at her but he didn't say anything until she was calm enough,tana goge idonta da suka fara tasawa saboda murzasu da ta dunga yi tana jan numfashi ta furta "Tunda ka daina tausayina just send me back to Annie na san ita bata daina tausayi na ba" mik'ewa yayi ya zauna yana d'ora chin d'insa a saman hannunsa daya had'e guri d'aya yace "Ko ita Annien da za taji abunda kike yi ina kyautata zaton.." Sai kuma yayi shiru yana sakin siririn tsaki had'e da komawa ya kwanta,ta sake fashewa da kuka ganin ya sake juya mata baya,da sauri ya sake waiwayowa yana fad'in "Will u keep quiet or not?" Cikin kuka tace "To ni ya za ayi ka dake ni kuma ka hanani kuka.?" Ya zaro ido waje cikin saurin baki yace "When's it?" She wiped her face and said "Ai ba da hannunka ka dakeni ba" yace "Yau na ji sharri da me na dakeki.?" Tace "Ba bak'ar magana kake ta fad'a ba" yayi ajiyar zuciya yana tab'a dai² zuciyarsa ya furta "Ni ban fad'i komai ba,amma tunda kince shi kenan,please ki tashi ki bani waje bacci nake son yi kink'i bari nayi" tace "To ai nan ba gurin yin bacci bane,idan gaskiya ne ka tashi mana ka koma can" yana gyara kwanciyarsa yace "Na kwanta tare da ke,ina tab'a ki kice na bari,na ce ba zan yi miki komai ba.?" Tayi shiru yace "Haka ne?" Tayi shiru,yayi murmushi yace "u have to go Allah ya ba mu alkhairi" she quickly replied "Shi kenan" yace "shi kenan me?" Tace "Ka taso mu kwanta d'in" yace "i have no where to go" ta kalleshi tana harararsa tace "u know what? Tunda ba za ka kwanta a can ba nima bazan kwanta ba" he said "So what? Idan kinga dama daga yau ki daina kwantawa" tace "haka kace?" Yace "Haka naji kin fad'a shi yasa na fad'a" she went over and took a blanket and pillow ta dawo kusa da shi ta shimfid'a a fusace ta kwanta tana fad'in "Nima a nan zan kwanta" ya juyo yana kallon yadda ta rufe idonta yayi murmushi kafin ya had'e rai yace "Waye kika bari ya kashe miki hasken?" Bata bud'e ido ba tace "Mu kwana a haka" he did not speak again ya juya ya rabu da ita sai juye² take yi saboda rashin sabo da kwanciya cikin haske,zuwa wani lokaci mshe was tired and had to go ta kashe ta dawo ta kwanta,but still saboda rashin sabo haka tayi ta juyi a gurin ta kasa bacci,and Nuraz who sits on the bed since she turned off the light yana kallon shade d'inta yayi murmushi yace "Girl u will soon come back here,just a little.." ko gama rufe bakinsa bai yi ba ta mik'e ta zauna,he smiled again and began to count out with his fingers "ten,nine,eight,seven,six,five,four,three,two..!"
Before he could say one tayi zumbur ta mik'e ta d'auki pillow and blanket da tayi shimfid'a ta nufo gadon,dariyar dake cinsa ya rik'e and watching for her shadow,before she attempted to climb the bed he came close tana kwanciya taji mutum close to her da sauri ta mik'e za ta sauka jikinta sai b'ari yake ya fizgota ta dawo,za tayi masa ihu ya rufe mata baki dai² kunnenta ya rad'a mata "Ke matsoraciya" ta saki numfashi da kyar cikin tsoro tace "When did u come back?" Yace "Since u turned off the light" looking at his shadow tace "did u know i would be back here?" Yace "I know u can't sleep on the floor" tayi ajiyar zuciya daga haka she didn't say anything,shima d'in he didn't speak,but his hand was moving around her,she quickly closed her eyes,he kept caressing her body until ya gangaro saman k'irjinta,ta had'iye saliva's da kyar and relaxing her mind,even though she was enjoying the situation but her fear was too much,ya sake gangarowa as he lick her lip ta rufe bakinta tak'i yarda ta bud'e,babu yadda bai yi ba ya samu kanta lamarin ya gagara,yayi k'wafa ya saketa baice da ita komai ba,so he decides to leave the bed and to leave the room,tana ganin yayi hanyar fita tace "Ina kuma za kaje.?" Yayi mata banza yak'i kulata tana nan a kwance taga ya fice daga room d'in quickly ta biyosa har tana had'awa da gudu², she found him lying on armchair ta bud'e ido da sauri ta k'araso tana kallonsa and asked "Do u mean u to sleep here?" He angrily raised his coloured eyes and began to said "Mene ne damuwarki if i go to bed here?" She swallowed saliva's hardly because as he spoke she knew he was angry ta daure even though she was afraid tace "Please ka taso to" yayi saurin katseta "Get out of my sight before i slap u.." Tace "Korata fa kake" a hasale ya sauke idanunsa a kanta yana datse hak'oransa because he don't want sautinsa ya yi sama wani ya ji su yace "Na kore ki d'in,ke ba gara ma ni cewa nayi ki tafi ba,ke fa me kika yi? Imagined u shunned my kiss saboda ga k'azami wanda bakinsa yake wari ko me kike nufi.?" Ta zaro ido tana dafe k'irji,yayi k'wafa mai ciwo yana cije lips d'insa,she quickly slid down on her knees tana rik'e k'afarsa muryarta sai rawa take saboda yadda taga yanayinsa ya koma tace "Please i'm really sorry,i won't do it again." He closed his eyes and squeezed his forehead because he was so shocked and disturbed by the fact,ganin ya k'i kulata ta rik'o hannunsa tace "Please don't u apologize to me?" He looked up at her and said "Je ki na hak'ura,since u have a mouth to ask for forgiveness" tayi shiru tana kallonsa jikinta duk yayi sanyi tace "To ka taso mu tafi" ya girgiza kai saboda ransa da yayi mugun b'aci yace "Na rantse da Allah da wata ce tayi min haka ba ke ba,ko kallonta bazan sake yi ba na hak'ura da ita,but ke d'inma dan kinga ina sonki ne kike min haka ko? Shi kenan idan har zalamar da nake nunawa akanki will be the case that pointing it out to u to make it so,if God allows me i will stay away from u and not to do it again since u don't want,but to know that i have to marry someone who will give me the right to" saurin kallonsa tayi kuka yana son kwace mata ta daure tace "Aure fa kace za ka yi" yace "Haka nace" tace "saboda wannan dalilin shi ne zaisa ka yi wani auren.?" Yana kallonta a wani iri yace "shi wannan d'in bai kai dalilin da zaisa nayi wani auren ba ne?" Ta girgiza masa kai tace "A'a amma gani nayi duka kwana nawa da auren mu har ka fara maganar sake yin wani?" Suddenly ya katseta da fad'in "Even if we got married yesterday,kika yi min haka i will remarried tomorrow" ta jinjina kai tana share hawayen da suka zubo mata tace "Shi kenan Allah ya baka hak'uri ni dai,amma ka taso muje mu kwanta" yace "I told u i have no where to go,so ki yi tafiyarki" ta girgiza kai tana sake share hawaye tace "Even if i agreed u wouldn't?" Bai kalleta ba ya tab'e baki yace "It is impossible" tace "me d'in?" Yace "abunda kika fad'a" tace "idan ya kasance fa?" Ya kalleta kad'an yace "Sai dai idan a mafarki" she was so lost that she couldn't hold back tace "Shi kenan" yayi saurin kallonta yace "That's what?" Ta rausayar da kai tace "Ka ce ba zai kasance ba sai dai a mafarki" he insisted "don't start this statement bcos na hak'ura da abun,but Alhamdulillah lord has protected me from adultery,so i don't want to wait any longer,i'm going to get married soon" looking at him angrily tace "so u're going to married?" Yace "Haka fa" a zafafe tace "u're still talking about remarried,if u can yanzun ma kaje kayi mana,or have u been told i'm worried about ur marriage?" Yace "If u don't care mene ne kike tadawa jijiyoyin wuya?" She said "God forbid naji wani abu,why should i worried akan ko ma wace ce za ka auro?" Yace "Abunda na gani kenan,na ga duk kin damu kanki,ni kuma ba fasa auren nan zan yi ba,saboda haka ma baturiya zan aura dan na ga auren bahaushiya ba shi da wani riba,gara mutum ya auro wacce za ta nuna masa so ba wacce kullum zai dunga shan wahala akanta ba,kana lallab'ata tana janka a k'asa.. But kinga baturiyar nan ita da kanta za ta dunga nemanna ko bana ra'ayin yi,za ta sa naji sha'awar yi.." Harararsa ta sake yi with her eyes filled with jealousy tace "To kaje ka auretan mana,ba baturiya ba ko duka duniyar za ka aura what will happen to me?" Cike da son ya sake k'ara mata haushi yace "Ai shi yasa nima nace haka saboda na san babu abunda za kiji,mijin da ba sonsa kike ba shi yake sonki,ta ina za ki damu dan ya ce zai yi aure?" Bak'in ciki ne ya kunnota da sauri ta mik'e tana kallonsa tace "Who told u i didn't like u? If i didn't love u do u thought zan yarda ka aure ni?" Ya bud'e ido sosai yana kallonta yace "Nawa aka yi aure irin wannan,amarya ba ta son ango?" Ta rik'e waist d'inta and whispered "Well,ni dai banda ni a ciki" yace "Really?" Tace "Sai ma ka tambaya?" Yace "yeah! I must ask since i'm not part of this" ta saki baki tana kallonsa tace "Baka ga alama ba?" Yace "Haka nace" tace "Sai na fito na ce ina sonka za ka gane?" Ya tab'e baki yana girgiza kai yace "No u don't have to say it out,but i want to see it in action" tace "A aikace kamar yaya?" Yana rage ganinsa ya furta "Kamar dai yadda matan turawa suke yiwa mazajensu" ta tab'e baki za ta juya yayi saurin fad'in "I know u have nothing to do sai cika baki" ta juyo tana kallonsa tace "Ai suma dan ba su da kunya ne" yace "Hakan da suke yi shi ne rashin kunyar?" Ta