Showing 18001 words to 21000 words out of 26231 words
turarukan data gama feshe jikinta dasu.
farin flate shoe tasaka akafarta takunta na catwalk tana juya mazaunai suna shaking yanda yakamata yanayin matsewar da rigar tamata yasaka boobs dinta rabi antayowa waje..
fuskarta babu walwala tazauna kujerar dake facing ishaq soma saving dinshi tayi idanunshi akanta wani yanayi yakeji na fitina akan yarinyar tana ankare da kallon dayake binta dashi amma yanda tahade girar sama data kasa yasaka tayi mashi bala'in kwarjini saidai kallon yake binta dashi.
''uhmmm honey help me pls''
shagwababbiyar muryar anee taratsa dodon kunnuwansu dukansu da idanuwa suka bita musamman zahra ganin yanda anee take tafiya tana cija lebe kamar wacce ta haihu.
sake shagwabewa tayi tana rokon ya kamata barata iyaba.
kamar zai shareta saikuma yamike yayinda zahra takauda kai tana kurbar ruwan zafi ahankali kuma tana satar kallon yanda anee talangwabe jikin ishaq tana zuba shagwaba.
akafadarshi suka karaso maimakon zaunawa kujerar dake kusa data zahra inda ishaq din yake tazauna cinyarta akan tashi,tasoma shagwabar nidai deear gaba daya agajiye nake banmaki kabani abincin abaki ba haba kawani dagargajeni saikace ba sabon ango kake ba.
tafada tana satar kallon zahra,zahra dake daurewa sake cijewa tayi tazuba abincinta tasoma ci sinasir ne da miyar tantakwashi.
anee kam a plate din ishaq tasaka hannu tasoma cin abincin.
cikin salo zahra dake kokarin taunar kashin tasaki kara tana yarfa hannaye,dasauri ishaq yamike yama manta dawata anee cox rabin hankalinshi yana akan zahra ne.
hannun datake yarfawa yasoma kallo yana tambayar abunda yafaru,cikin dan kuka-kuka tace''kashine yashigen hakuri kaciremun nidai.''
tafada tana dira kafafu akasa kamar wata yaryarinya,ishaq jin abinda tace yasakashi saka hannu yabude bakin nata takuwa bashi damar hakan tahanyar idasa bude bakin.
hannu yasaka yana laluben hakoranta.
dan tsiton abu yaciro tasoma sauke numfashi saikuma tana tura baki gaba..''yaaishaq nidai inason inci kashi kuma bana iya taunawa,.
damamaki yake kallonta yace kici tsoma mana zahra kada kijima kanki raunifa akan kashinnan.
baki tasake turowa uhm...uhm...nidai shinakeso,kataunamun da bakinka pls.
tafada tana sake langwabewa ajikinshi kamar zata shige cikin fatar jikinshi.
gaba daya neman natsuwa ishaq yayi yarasa kashin hannunta ya amsa yasoma kokarin sakawa abakinta zahra tasoma dariya kasa kasa dacewa nidai katauna kazuban abakina...
kutumar ubancan..nizakima karuwanci dan uwarki muryar anee ta ratsasu data soma takowa tafiya atale kamar yar kaciya.
🤣...
maman meenat✍🏽
*MIJIN 'KWAILA...2*
Chapter 20..
by maman meenat.
*Wannan shafin nakune zaratan mata kuyi yanda kukaso dashi,tuwonku manku...zahra tace yanzu aka soma😂*
*mum meenat fans,novels conversation,mijin kwaila real fans,duk inda tafadi fans....kai kunada yawa fa dana zayyano suna amma don ta firgita😂zamu tara agaba.*
#one luv...one TeAm😘.
Idanuwa zahra tafiddo tanama anee kallon iyakar naki salon kissar kenan?saikuma tasake dora tafin hannunta akan daidai inda ishaq yadora nashi,takai hannun abakinshi yana cisgo kashin dibar farko tadora hannunshi akan nata takai bakinta...kamar dai yanda kananun yara kanyi idan mamansu nabasu abinci suna son ci dinanna.
taunawa tasomayi tana numshe idanuwa ahankali tace''uhmmm yummy yayi dadi yaaa ishaq na iya sanwa ko?''
tafada ashagwabe tana sake lagwabemashi.
tabaya anee taciyo kwalarta cikin huci kamar wacce tayi gudun tsere tace''nazartama iyawarki kwaila,narigada namaki nisan da abadan bazaki iya jaa dani ba.keda haryau kinkasa bama mijin naki muradin ranshi ahaka kike kallon kanki mace ko?
zahra datake kokarin fisge wuyan rigarta ahannun anee tadan sassauta murya kasa kasa tace''tomenene natada jijiyar wuya yaya anee,haba kekuwa saikace ba mace ba,bakisan fada tsakanin mata kan jazama maigida talauci bane.saikuma tadan juya tahanyar makala hannayenta guda biyu awuyan ishaq din har saida tadage kafafu tasamu damar cimma saitin fuskarshi,da maganar kasan makoshi tace..muje daki babe zanmaka wani labari mai dankaren dadi zanvaka labarin wata kyanwa data gagari kura.''
shi ishaq tsabar mamaki kasama motsawa yayi awajen tunani yakeyi wai anyako zahranshi ce hakan kokuwa watace can daban anka musanya mashi ba actual zahra daya raina da hannayenshi ba.
ganin wankin hula na shirin kai anee dare yasakata matsowa itama gefenshi cike da gwalli da kissa tace''dear,yaufa kai zaka warkar da inda kabata ruwan zafi zaka sakani kamun gashi kasan jiya ba karamar hidima kai ba.''
tajuya kallonta akan zahra tana murmushi taci gaba dafadin''nifa mamakin dakafi bani dakace wai jikake kamar zakajita durun dus,kaida kakasa koda jarabawa amma harka yanke hukunci.''
tafada tana dariya kasa-kasa
cike da tsawa ishaq yace''anee what are u talking about..are a sense''
idanuwa takada sama tace''to menene abun boyewa,anyway ainasan baka fada kana cikin hayyacin kaba.'
kikama girmanki fa am warning u,''
yasake mata tsawa.
anee dabatason fada tatura baki gaba tace ''shikenan,amma dai kasan haryau mijin mace guda kake tunda kwailar tagaza ba.''
zaiyi magana zahra tasaka tafin hannayenta tarufe bakinshi tana murmushi kafin tace ''laah yaa ishaq kasan wani abu kuwa,hmm matso da kunnenka kaji wata magana mana😩.
tafada amugun shagwabenta.
dan rankqafowa yayi zatonshi seriuos magana zata fada mashi amma saita kama saitin kunnen tadan ciza da karfi.
''lalalala,yafada yana dafa kunnen,zahra ta fashe da dariya tanacewa maganin kunnen zanyi dayake tsayawa sauraren zantuka marasa kan gado.
aiko baki isaba saina rama,yayo kanta yayinda ta ufaa aguje tasoma yin bayan anee tana labewa tana masa gwalo.
wajenta yayo suka soma zagaye anee.inya biyo tanan saita bulla tacan tana kyalkyala dariya damasa gwalo.
karshe makalkale anee tayi tana kukan shagwaba''yaya anee kice kada yacijeni wayyo ummana.tafada tana yarfe hannaye.
da ace dawuka awajen babu shakka babu dalilin dazai hana anee dabama zahra wukar ayanda taji jiri yana neman kayar da ita alokacin.
hannu tadaga tatunkudata iyakar karfinta,abunka ga wacce tasha gwabzawa da maza zahra maimakon faduwa kasa saitayi jikin ishaq gaba daya tazuba masa dukiyar shanun tamakaleshi tam tana ihun kada ya cijeta.
wani yanayi maikama da makata yasoma fisgar ishaq,yayinda zahra tasake makale wuyanshi tadora tafukan kafarta akan nashi shikuwa yasoma tafiya da ita ahakan.
wato kafafinta akan nashi suke hannayenta makale a wuyanshi.
asace tajuya tayima anee gwalo😛.
aiko tasoma dura ruwan ashariya tanacewa ko ita ko zahra.
cikin subutar baki tace''bamakeba kowacce tafikin kika kwafi matsayinta akan ishaq na aikata bareke banza abanza kwaila,sainayi maganinki dagake har matsiyatan danginki.
zahra ce kawai ta fahimci abunda anee tafada ishaq yana wata duniyace mai zagayawa sassa daban daban.
jikin zahra sanyi kalau yayi tana juya maganganun anee saikuma ta tabe baki aranta tasan zafin kishine.
Ayi hakuri da wannan akwai update....insha Allah✍🏽👌🏽
*MIJIN 'KWAILA...2*
Chapter 21.
*Ya Allah! You are the Causer of all causes, both great & small*
*Ya Allah! You are the Opener of all doors*
*Ya Allah! The* *Transformer of hearts & eyes*
*Ya Allah! You are the Guide of the bewildered & astray*
*Ya Allah! You are the only Helper of those that plead for help*
*Ya Rahman, Ya Raheem, Ya Rabb of Majesty & Glory , Owner of my Ruh*
*I commit my affairs to You, I am nothing without You in my Heart*👏🏽😭.
something must happen to me so pls i need prayers with ur special mouth pls😭.
*bazaka taba fahimtar d'aci da zogi na fitar raiba sai lokacin da Allah subhanahu wata'ala yazo amsar naka ran😭kokuma yazo karbar ran wani agaban idanunka subhanallah*
Wallahilazeem alokacin zaka gane cewar mairai ba'abakin komai yake ba😥..
ya'Allah ka karbi rayukanmu muna musulmi ka amshesu alokacin dakake farin ciki damu ya Allah.
ya Allah ka saukakamana zafi da tsanani da ukubar fitar rai ya Allah.😰
*wannan shafin namune yayan baba,ranar dabazamu iya mantata adoron tarihin mu rayuwarmu ba.ranar da ubangiji ya karbi ran mahaifinmu Allah sarki...halinka nagari yabika babana i can't stop d cry😭.*
*Dawannan nake bukatar sadakar addu'a wa mahaifina fisabilillah gaduk wanda ya nishadantu da labarin mijin kwaila yama mahaifina addu'ar Allah yagafarta masa,yamasa rahma yabashi ladar tarbiyantar damu dayayi ubangiji yakai ni'ima haske tattare da rahma acikin makwancin sa ameen.*👏🏽.
Tajima tana juya zantukan anee cikin ranta,saikuma tama kanta kiyamun laili tawashagarar da zancen tayi facing reality dinta kawai
ahakan yanufi bedroom dinta da ita,kangado ya shimfideta yana kokarin hayewa ruwan cikinta dasauri ta murgina tadire kan gadon tana sunne kai wai ita kunya🤔.
kamota yayi ya damtsi cinyarta guda harsaida tadan gantsare cikin tura baki gaba tace''yaa ishaq da akwai zafifa.''
yatsanshi guda daya yadora akan lips dinta yace ''kull kisake can yaaa ishaq kibani special suna mana nifa mijinkine.''
yafada yana jawota tadan fada gefen kafadarshi tana rufe fuska da tafukan hannunta tace''nidai kadena kunyarka nakeji fa.''
tsayawama yayi kallonta lallai salon nazahra ya shallake nashi zaton waton agaban anee yada kunyarta take saisun kadaitane take yakito kunyar ta azama kanta.
gyada kai yayi yana smiling aranshi yasha alwashin kawar da kunyar ayau dinnan.
hamma tasoma tana mutsuka idanuwa wai ita adole bacci takeson yi.
jawota yayi takwanta akan kirjinshi,bayanta yasoma shafawa hakan yasakata kasala matsananciya baccin nagaske keneman kamata.
tasoma ture hannunshi idanunta lulu eyes sun sakeyin girma suncika da bacci..
murya asake kamar ta mashaya tace''i need rest yaa ishaq pls.'
kifata yayi akan kirjinshi akunnenta yarada mata ''have a wonderful sleep maa angel'
batakawo komai aranta ba tasoma baccinta baccin bawani karfi yayiba taji yana zuge zif din rigarta hakan yabata damar mikewa tsar kamar wacce aka daka.
idanunta cikin nashi har lokacin ashanye suke da bacci....takasa magana sai kallon datake binsa dashi kawai.
shima bai tankatan ba,yaci gaba da abunda yakeyi tamkarma baiga kallon tuhumar datakeyi mashi ba.
''what are u tryn to do that yaa ishaq...what are....''baobata damar karisa maganar tataba yahade bakunansu waje guda yasoma aikamata dawani zazzafan sumbata dayasaka gaba daya numfashinta tsayawa cik!.
kokarin tureshi takeyi saidai takasa,yanayin rikon dayamata bana wasa bane,hakanan sakon dayake aikamata bana wasa bane.
saida yatabbatar tagama saki yasoma zare bra din jikinta yana duban size din murmushi yasoma aranshi yana ayyana wato duk kibar anee batafi zahra braze size ba.
ita zahra yanayin nata kibar ya tattarene akan kugunta dakuma kirjinta sai shafaffar mara kamar maracin abincin.
wani yanayin yasake shiga ganin yanda ta murgina zuwa rif da ciki ta makalkale kirji idanuwa kulle tam dan tsananin kunya.
gaba daya shape din bayanta yafita saikace anzana da pen.
bayan nata yashafa.
aikuwa tasake takurewa da rawar murya tace ''nidai kadena banaso.''
kadan yahana tayi hawaye ayanayin furucin nata.
mikewa yayi yamurzawa kofar key yadawo yasoma jagulata tun tana cijewa har saida tasoma sakarmashi kuka tana kaimashi bugu da duka hannayenta biyu.
cikin kuka tace''kadena banaso katafi gurin anee yaaa mezan baka mai kwaila take dashi dazata baka,wacce ka gagara kwana da ita katafi kayi cin kwana adakin lishiyarta bazan iya maka abunda kake bukataba katafi wajen anee nayafe mata kai har abada.''
taci gaba da kuka sosai iyakar ranta.
wani masifaffen sonta da tausayinta suka nunku cikin zuciyarshi wato duka abunda sukeyi tana fahimtarsu tsananin
kawaici da kunyane yasa tazuba masu idanuwa.
saiyaji kunyar yarinyar takamashi.
amma bazai mata abinda take bukata ba bazai iya cigaba datauye hakkinta ba shikanshi ayanzu yasan zahra ta zarce nasa tunanin
bayaji kozaton ayanayinta ayanzu bata feeling akanshi kamar yanda shima yakeyi akantan.
bakin masifar yahade danashi yasoma sarrafawa tayanda tagaza kwatar kanta sam.
sai hannuwa datake kaimashi duka tako'ina dasu.
suma hannayen hadesu yayi guri guda yasaka hannunshi daya yadannesu hakan yabashi damar socking breast dinta son ranshi.
babu abunda takeyi sai juya kai da fitar ruwan hawaye kawai.
yaukam taga boni ganin idonta.
saida yatabbatar ita kanta alokacin takai kololuwar bukatawarshi yasakashi soma aiwatar da sunnar ma'aiki,zahra jin tazama sikitir yasakata sake fiage fisge tana kokarin kwatar kanta amma inaaa sama tayiwa yaro nisa💃🏾.
*Allahumma jannobnasshaidana wa jannibusshaidanu ma razaqtana.....*
itace kalmar data saka zahra fasa ihu sosai saboda tsananin azabar dataji yagauraye dukkan sassan jikinta..
ada bataga bala'i *tsarki da ruwan barkono ba saiyau*.
Karar da zahra taballa itace tasaka anee tulli da wayar dake hannunta wacce suke zantawa da nafee tana sake dorata akan hanya.
take wayar wacce akalla kudinta suke tabo 1million tayi ratsa-ratsa akasan tiles kamar anyi hadarin mota akanta.
zafin ciwon jikinta nemanshi tayi tarasa aguje takarasa kofar zahra ta tura jin kofar gam yasakata nufar window nan ma sammakal ishaq yazage labule😜.
sulalewa tayi awajen tasoma zubda hawayen kishi...kunnenta nason jiyo mata yanda ishaq yake sambatu...
''oh babe zahra pls stop killing me babe stop pls don't kill mee....am all urs ketawace i can't share u with anyone babe nabaki gidana babe nabaki komai na babe mekikeso inmaki babe...ohhhh GOD...''
taji yafada yayinda taji tsit sai sautin kukan zahra kasa-kasa daganan tagaza jiyo abunda yake fadawa zahran saidai koma mainene tasan albarkace yake sakamata dakuma yaba yanda yasha lagwadar lilo...💃🏾💃🏾💃🏾
*in wannan yayi armashi nagabamshi kila ya zarta wannan armashi😘.*
umm nass✍🏽
*MIJIN 'KWAILA...2*
*Hadith on hypocrite*
*There signs of a hypocrite even if he says he is a Muslim*
*Abu huraira reported: the messenger of Allah,peace and blessings be upon him,said . the three signs* *of a hypocrite are three,even he fasts and pray and claims to be a Muslim*
👉🏼 *1.when he speaks he lies.*
👉🏼 *2.when he gives a promise he breaks it*
👉🏼 *3.and when he is trusted he is treacherous*
*Source: sahih al.bukhari 33 sahih*..
Chapter 23
Maman meenat.
*ROMANTICS WRITER'S ASSO..*💏.
Agaggauce tagama shafar duk jikinta yamata tsami,wata saukakkiyar riga mara nauyi ruwan hoda tasaka.Saikuma tufke gashinta datayi da madaurin gashi ruwan hodar.
Bakaramin kyawo tayi ba duk da ahakan bata tsaya yin kwalliya bama.
Baccine na garari acikin kwayar idanunta,wanda yasakata adole komawa bisa gado tana hamma.
Shigowa yayi da wankanshi a jikinshi,yasha fara tas na jallabiyya yana zuba amshi fuskarnan tasa wanne annuri akan haskawar datakeyi da fara'a.
Idanuwa tad'an zuba masa tana satar kallonshi saitaga yakara yima idanuwanta kyawo da kwarjini.
''yadai haka,kallon fa ammata.''
yafada yana d'age mata girar shi guda d'aya .
Kanta ta kawar gefe,''Nimezan kalla anan .''
''Aike kikafi kowa sanin abinda kike kallon,yarinya kina murna kinsamu dan sangirin yaro karenki yakama kura ko?''.
saurin kawar da kanta tayi taja bargo tana kokarin lullubewa.Hawa kan gadon nata yayi yace''wannan kunyar fa tamecece.yarinya kinaso kina kaiwa kasuwa.''
Ayanda take kudundunen tace''Allah ya tsareni wlh.''
Dariya sosai tabashi yajawo ajikinshi ya rungume yanacewa''Kedai fadi gaskiya inbai isheki ba sai inmaki kari ai.''
Kuka tasake mashi tana halba kafafu dakiran umma.Saikuma tamike tana tuna masa alkawarin dayamata nakaita wajen umman.
Jawota yakuma ahankali yace''kiyi hakuri saikin tashi daga kwaila kinzama cikakkiya sannan zakiga umma,amma haryanzu ke kwaila ce ai.''
idanuwa waje ta fitar tana kallonshi cikin tsiwa tace''eh din naji ni kwailace,amma naga kanada balagaggiyar kake nanewa kwailar''
hawaye tasoma tana turashi.''katashi katafi wajen wacce ba kwaila ba zahra kam kwaila ce,batada komai ma.''
Duk yanda yayi kokarin danne dariyarshi hakan gagara yayi.Yakamota yana shafa bayanta so yake yamata magana amma dariya tahana.
Dama yasan saita tubure mashi yanda ayanzu ta tsani acemata kwaila,shisa ya tsokaletan.
Aikuwa ta tuburen danba karamar drama yasha da itanba.
karshe kuka tasake saitaga umma da mummy.
Duk yanda yaso rarrashinta hakan faskara yayi danhaka yace taje tasakeyin wanka tagasa jikinta saita shirya su fitan.
tsalle tasake na murna wanda yasakata kwalla karar azaba,tama manta da meke jinkinta ai.
dasauri yarungume abarshi yasoma rarrashinta tana shagwaba kamar allalinya..(inji nass ba😂).
dakanshi ya taimakamata tashiga wanka sai zagwadi da zumudin zataga umma da mymmy takeyi.
duk nawar wankanta bata shige 10mins a toilet ba tafito tana goge jikinta da towel din data yafa akafadarta.
bisa madubin kwalliya tazauna tasoma tsara kwalliyarta mai tsafta da kyan tsari,lokaci zuwa lokaci takan waigo ishaq saitaga danne-dannen wayarshi kadai yakeyi baimabi ta kanta ba.
abunda bata saniba shine camera ya saita yahasko boobs dinta datake lailayewa daman shafawa yana hadiyar wayu.
gama shafar tayi tasoma fesama jikinta turaren jiki(body spray).
duk abinda takeyi a gaggauce takeyi batason bata lokaci kada yamma tayi.
juyawa tayi danufin wardroob (mazubin kaya).Zata saka kayan,saikuma ta tsaya chik da marfin wardroob a hannu tana kallon ishaq din baki galala,kafin tace''yaa isha'q katashi kashirya lokaci yana tafiya fa.''
sake lagwa'bewa yayi akan gadon yana numshe idanuwa ahankali kuma yace ''nifa duk jikina ciwo yake dama zansamu tausa kinga dasai in gyagije mutafi.Amma ahaka kam i can't drive gsky(bazan iya tuki ba.).
turbune fuska tayi rai ahade''to yanzu yaza'ayi kenan,nifa harna gama shiryawa ma.''
kafada yadage.
tasake cunano baki gaba tana magana kasa-kasa.
''d'aga sauti mana,kinsan kunnena baifaye jiba mussaman inba aciki akayi magana ba.''
hawayen shagwaba ta ziraro wanda ido d'ayane kawai yakawo ruwan tana duddura kafafu ''nidai katashi mutafi wayyo ummanah''
dariya yasake yana sake langwabewa.''Ah!haba yarinya waidama haka kike da kyawo inkina kuka? wow u look beautiful(kinyi kyan gani.)kici gaba da kukannan barima inmaki vid.dan inrika kallo koda yaushe.
Sake tuburewa tayi awannan karon ganin da gaske take yasakashi kamota yahade da jikinshi yasoma mata magana kasa-kasa...''oya zokidan dannamun jikina insamu releaf mana saimu tafi acanma zamuyi dinner dinmu ai babe na.''
''na'ki wayon,nidai katashi kayi wanka mutafi.''
tafada idanu suna kawo ruwa.
sake numshe ido yayi''dama bacci bakeji barin cigaba da abina.''
daga haka yabata baya kamar baccin.gasken zaiyi.
Ai dasauri tahau gadon tasoma danna mashi jiki cincin karfinta.
mikewa yayi dasauri''Ah...babe sokike na amayar da abincina tunna satin daya wuce haka ake tausa agarinku ke.''
yafad'a irin ashagwabennan.
dariya takama zahra tace''nidai haka na'iya kuma haka zanyi.
bari kiga yanda ake massage kodan gaba kada ki taramun gajiya.
yafada yana kokarin zame towel din jikinta.
kuka tasaki ta qanqame kirji gam..''nidai kadena banason haka gaskiya.''
tafada murya sanyi kalau kamar ba zahra balbali zahra bala'i ba.😂
Inama laifina zan koyar dake darasi kyauta batare da sisinki ba.Bakisan akasar turai koyan massage saika biya kudi ba.?
''Eh din,bansani ba kuma banason sani.''
tabashi amsa tana harararshi da idanu cike da hawaye.
''Nikuma asharuddan aure ance,cida ciyarwa,tufatarwa,dakuma ilmantarwa.Ayanzu nayi guda nawa kenan''.
yatambayeta yana soma shafar jikinta
''Bansani ba!'' tabashi amsa a fusace,wanda hakan yasakashi kyalkyalewa da dariya yace''kinga ina ciyar dake ina tufatar dake..sannan kuma ayau nlzasauke na hudun ilmanyarwa kenan wanne yarage banyi ba.?''
''oho!kagane mana.
tasake fada a hassale.
kawo kunneki to insanar maki tunda naga yau mulki da sarauta gimbiyar tawa takeji.
tamtse kunne tayi dantasan maizai fada.
Aikuwa yasaka hannu yasoma kokarin cire hannun nata tasoma zulle-zulle ahakan dan towel din yafadi yasamu abinda yakeao.
yafara wasa da ita tana kuka da kaimashi duka amma ina abinda yafi tsokale idanunshi nashanunta suyafi murza yanda yakeso.
tun tana tureshi hartai la'kwas saqon yafara shigarta.
hudubar da anty yagana takewa meenat acikin *nida ustazunah* tatuno inda takecewa *meenat kada kizama matannan sakarkaru wanda suke barin miji yayi kidansa yayi rawarsa.Kada ki kwanta tamkar kayan wanki sai inda namiji yayi dake.Bashi gudunmuwa,shafashi ki lailayeshi halal dinkine.Dahakan zaki kara darja da kima awajenshi.*
Wannan tasaka zahra saka makamin yakin duk wata kunya data bijiromata tasoma mayar mashi da martani amma atsanake bawai acikin nuna gwaninta ba.
Sake rikicemata yayi yasoma sambatun dayasakata tuntsurewa da dariya..da yar karamar muryarta tace''kai yaaa kace kabani gida da komai nagidan amma dai banda yaya anee ko''.
''Hada ita da komai ma babe.''
Zahra takuma tuntsurewa da dariya tad'an daga sauti tace ''kai yaa nagode dakamun kyaitar anee dagayau tazama boyi-boyi na kenan?''
''Kutumar ubanki ce boyi-boyi,yau saina kasheki bakashe kaina kowa yarasa ishaq din.Da inrasa ishaq gara inrasa raina.''
Anee wacce shaidaniyar zuciyarta ta kissima mata sake zuwa windon zahra labe domin tanason jiyo wata maganar dazata dinga amfani da ita akan zahra tace inji ishaq.
Saidai kuma madadin tajiyo sharri saitajiyo kyautarta aka bayar.
Abunda anee batasani ba shine,zahra ta hango gilmawar inuwar mutum tajikin bangon dakinta.
hakan yasakata zage damtse.kodan tanunama anee bariki suna tatara.
Cigaba da bugun kofar anee tayi kamar zata