Showing 12001 words to 15000 words out of 26231 words
*nida ustazunah* datake karantawa,
darasin ciki kissa da salon yarinyar yatsaya cik a zuciyar zahra musamman dayake itama karamarce kamarta.
rigace jikinta doguwa kalar ruwan hoda pink takamata tayi showing jikinta kasancewar robace duk inda tajuya mazaunan suna shabarin.
siririn mayafi tazaka fari tass da farin plat shoe jitake kamar itacema meenat...lol.
da takunta na hadaddun babs tashiga bakinta makale da sallama,
ba ishaq ba hatta anee idanuwa tazubama zahran cike dawani masifaffen kishi.
yayinda zahran tadan rankwafa saitin ishaq da murya mai taushi tace''barka da hutawa yayaa ishaq...gaba daya dukiyar fulanin nata suka fito waje reras akan idanun ishaq...
yasalam! yafurta cikin rashin tabbas yayinda jikinshi yasoma karkarwa.
itako zahra batamasan wacce wainar ake toyawa ba gefe tasamu tazauna abunta....
loading by 2morrow✍🏽📖
[3/15, 8:45 AM] 0mmer Farouk: *MIJIN 'KWAILA..2*
chapter 12..
Maman meenat.
zubama na shanun zahran idanuwa yayi kawai,komai na yarinyar daban yake awajenshi.
ganin yanayin shagala da kallon dayakema zahran yasaka anee muntsilinshi suka hada idanu ta kashe mai ido daya cike da kissa,so take kota halin qaqa tashafe babin zahra wajen.
don haka tasoma narkewa tana zuba shagwabar dake bama zahra kunya.
sallama yafara da salatin manzo ( S.A.W)yadora dafadin''to Alhamdulillah kamar dai yanda ku dukanku kuka sani komai da musulunci yazo dashi yazone dashi cikin tsari tare da koyarwa annabin tsira,adai-dai wannan lokacin nake ganin dacewar zama daku duka domin muyi koyi da fadar annabi dayake cewa muyi adalci a tsakanin iyalanmu.
don haka daga rana irin tayau za'a rabama kowacce girkinta.domin mugudu tare mu tsira tare.''
''bangane ba,''
anee tayi tambayar cike da tashin hankali wanda kallo daya zaka mata ka fuskanci hakan daga gareta.
zahra kam gaba daya gabban jikinta rawa suke lallai abun nesa yazo kusa kenan ta ayyana aranta.
ganin dukansu yanayinsu yacanja yasoma nusar dasu muhimmanci dakuma darajar abun da zai aikatan.
Anee data gama jikewa da zufa saboda tashin hankali tace,amma dai kanada masaniyar cewa nice yau nayi girki ko?
kallonta yayi yana smiling yace nasani kuma ayau aini nakine ko harkin mance da alkawarinmu ne?
kada idanuwa tayi aranta tace waceni da zan manta da abunda nake bukata koda yaushe koma bayaga haka yanda tamatsa maganinnan na nafee yanzu haka amatse take don ba karya maganin yana aiki kam.
kallonshi yamayar akan zahra data fada kogin tunani tana tufka da warwara,hankalinta sam baya wajensu saijin tattausan hannunshi tayi akan cinyarta yadan matsa da karfi kadan.
gaba daya sigar jikinta tabada yaaarrr,tadago suka hada idanuwa.
murmushi suka sakarma juna yayinda tamike ahankali tace ''nikam zan shiga daga ciki bacci nakeji.''
harta mike tajuya taji tafin hannunta cikin nashi,juyawa tayi suka hada idanuwa haka kawai gabanta yafadi.
zauna kici abinci...yafada
[3/15, 8:46 AM] 0mmer Farouk: *MIJIN 'KWAILA..2*
Chapter 13...
Maman meenat.
Dariya yakemata sosai ahankali ya rungumota jikinshi yana shafa bayanta akunnenta ya radamata cewar ashedai kedin raguwace har haka,nida soma nayi mudanyi koda 5rounds ne..
katseshi tayi dacewar habadai saikace masu gasar yin sex,5round ai sai nutrient dina sukare.
baisan sanda yasaki dariyar shiriritar aneen ba yace kinganki ko yana lakatar hancinta.
sadan sakar mashi harara tana cewa eh naji bakomai ai nayarda kai jarumin mazane na gasken kuwa.
jawota yayi tasaki kara dacewar dazafifa nikam anya inaga bama sai ansaken wankan jegoba abu saikace wacce ta haihu?
dan basarwa yayi yace saikace wata raguwa ni kunyafa kike bani yarinyar nan.
kukan shagwaba tasoma mashi tana cewa saidai yazuba mata ruwan zafi ita bazata iyaba,biyematan yayi yayi heating shower nan danan ruwan yadau zafi..saida yawatsa ruwan yace taje tayi wankan,
saidai me,tana mikewa tazunduma ihu saboda jitayi kamar raunima gareta.
itakam ko first night dinta albarka wannan jarabar zafi haka.
tausayi kuma tabashi yamika mata hannunshi nadama takama tana takawa ahankali tana cije lips saikace wacce ta haihu.
cikin tausayawa yace kinga kinriga kinzqma big madam.dasaika kawai indauke abina inkai toilet ingyara abinda na bata.
cikin shagwaba tace aikam koyanzu ma aizaka iya daukata duka nawa nakene.
waaa?yafada yana fidda idanuwa sakuma cikin saigar zolaya yace aike mai daukarki sai dai katifa
dan bata rai tayi kafin tace duk dai da hakan irinmu kuke yayi bawai mace kamar skeletol ba.
cikin dariya yace kwarai kuwa,hakan yasakata jin dadi sosai kam.
washe gari su anee anji maza ba ita tasamu damar fitowa falon kasaba sai kusan 12...tsayawa kawai tayi tana nazarin yanda falon yasha gyara da tsaftace ko ina,wahalalliya shine abunda tafurta sanin cewar aikin zahrane tunda bawai mai aiki garesu ba inka dauke mai gadi maibama flowers ruwa saimai wanki bayagasu kam babu wani ma'aikaci agidannasu.
cike dajin yinwa tanufi dining duk da bata zaton zata.iyacin jagwalgwalon da kwailar yarinyar tadafa anata cewar,bude warmers din tafarayi,tafarko dankali ne sai plaintain data soya,sai kula tabiyu datake dauke da ferfesun yan ciki saikuma plask data zuba ruwan tea daya wadatu da kayan kamshi matuka gaya kana budewa kamshin spices zaice maka sallamu alaikum
yawu ta hadiya saikuma tadan yatsuna fuska kafin tace let me test her jagwalgwalo food..lol😝
lomar farko tasoma gyada kai ahankali saida taci ta gyatse tana goge hannu da tissue zahra tafito cikin dinkin doguwar rigar shadda sky blue data dace kalar fatarta hada danu sukai da anee,murmushi zahra ta sakarmata dacewa barka da asuba yaya anee yaukam kinsha bacci.
harara anee ta zabga mata tace kekuma kinsha gadi ba,kai Allah kamana maganin jaraba,yarinya karama dake harkinwani iya fi'ili wato kina samun idon yanake.shiga da ficena ba.
idanu zahra tafidda saikuma tace am sorry if i hurt u..
yeyeyenyen anee tace tana kwaikwayon muryan zahran saikuma ta saita natsuwarta tace,ke yarinya adana munafurcunki da kika tsotsa a nono sannan ki adana kissar dakike zaton zatayimun tasiri ina tayaki murnar kokarin hadakishi da anee da kikeyi dan ban daukeki a matsayin mace ba bayaga yar aiki dakike wacce tsabar dakikiyace ke haryau kingaxa fahimtar cewar ishaq bayayinki tunda yakasa hada shimfida dake amma saboda kedin jarababbiyace kingaza zuciya dashi,anyway koda yake dama yace.kudinshi kukemawa...acigaba damana zaman bauta muna kwasar girki.
daga haka tamike tawuce abunta tana karkada mazaunai.
kikam kamar gunki haka zahra takoma,lallaikam biri yayi kama damutum amma idan hakane zatace ishaq bai kyauta mataba,baikuma yimata adalci ba adane datake kwaila tagaza sanin menene aure amma ayanzu kam dai~dai gwargwado kan mage ya waye,batajin zata juri.zaman bauta kamar yanda anee ta fada din.
wunin ranar haka take sukuku babu kuzari yayinda ishaq yafice aiki abunshi tunma basu watsakeba,kasancewar meeting dayake dashi da safen..
wajejen asr tana kitchen tana kimtsa kitchen din data kammala girka fried rice dinta saikuma lemun kwakwa dabino ayaba data hada tayi drinks dasu,dafarko tafara jika dabinonta tun wajen 12 then saita gurza kwakwa da magurji shima tazuba ruwa akai kadan tasaka duka a fridge,sai yammacin ta fiddasu tayi bleending dinsu ahade,daganan tasaka rariya mai matsakaitan hudoji ta tashe dusar kanana tayanka ayaban akai tasake mayarwa a blender ta markade tajuye a kyakyawan jug dinta bayan tatafasa kanunfari maidan dama tazuba saita tsiyaya zuma misalin cokalin abinci uku tajuye gwangwanin peak milk guda daya tasaka flavour na ruwa.
aiko nan da nan kamshin flavourn ya hatgitsa kitchen din sakashi tayi a fridge don yayi sanyi tasoma hada ferfesun kaza mai ridi kamar yanda taga mummy tanayi musamman idan daddy zai dawo daga tafiya.
daman zaitun tadafa kazar madadin mai,saikuma nikakken ridi data zuba adai~dai lokacin da kazar tadauko dahuwa,bayaga nikakken minannnas data hada dad'an kumasu tazuba da citta kanunfari ..
tasaba cinta tun agidan mummy bata taba ajewa aranta dawata manufa ake dafata ba zatonta duk salon girkine tarkacen data zuba kuwa mummy ce ta hadota.dasu bayan taja mata kunnen duk bayan sati biyu tayi kokari tana hada kazar tanaci abunta.
idan kayan hadin yakare tamata waya zata aiko hanan ta kawo mata wasu.
kazar bata gama dafuwa ba taji ana kwada sallama,daga kitchen ta daga murya tace wanakeji kamar qawata ummilolo?
ummilolo ta fashe da dariya tace ahto tinda kin yadamu mugashi mun raya zumunci.
aguje zahra tafito tana oyoyo ta rungume su ummilolon harda uwande zahra ta tsura masu idanu kafin tace kutuma da zani,waikune kuka wani harde haka saikace rainon america?.
kada idanuwa ummilolo tayi cikin yanga tace toya za'ayi yar'uwa kinsan rayuwar saida hakan.
naga alama zahra tafada tana dukan kafadar uwande wacce taci wata half gown da simple wrapper kallabinnan anmasa daurin hauwa waraka,gyale a gefen kafada sai side bag gawata kwatsetsiyar waya tana rike sai yanga ake😆.
kuzo muahiga mana,zahra ta ambata yayinda ta sarka hannayenta cikin nasu suka kutsa falon.
uwande tabi falon da kallo ta maida ganinta akan zahra cikin muryar salo da kwarkwasa tace baby gaskiya kina hutawa irin wannan gida haka ga motoci saikin zaba maigadi yana gadinki kinwani zama ajebota gaskiya Allah.ya mayarmu danshinku.
dariya zahra tayi tace dalla ke kincika rainuwa da kudin tsohonki aka saya kifin....fashewa sukayi da dariya suka tafa,yayinda ummilolo tace uhhjm ni yunwama nakeji.
zahra tace muje kidora sanwa muyi fren race irinna anty hafsa.
dariya suka kuma sheqewa zahra tace kai kuruciya mai dadi kamar gaba takomabaya.
ummilolo tace kedai bari saima kinga yanda abbalo yazama babban gaye.
wanne abbalo fa zahra ta tambaya cike da rashin fahimta.
abbalo da kikama wankan gawayi mana,uwande tabata amsa suna sheqa dariya abunsu
still manage
nepa problem.✍🏽
*MIJIN 'KWAILA..2*
Chapter 14
Maman meenat.
Dariya suke sosai dukansu cike suke da nishadin haduwarsu dasukayi.
mikewa zahra tayi taje ga girkin kazarta,tagama dahuwa sai romo dan dai~dai data aje.
shirya try tayi tazuba shinkafar kaza dakuma lemon kwali tadauka tanufi dakinta dashi bayan umartar su ummilolon dasu shigo nata sashen.
Acan suka baje suna cin abincin suna santi da dararraku abunsu.
ummilolo datakai tsokar kaza baki taware idanu baki cike da kaza tace kai jarababbiyace zahra ta karshe yaseen,uwande da zahra suka tsaida nasu cin abincin daneaman karin bayani.
saida tahadiye tadubi zahra tace.wato tsabar jaraba abincinma ba'abarshi ba sai an hada dayan sinadarannan namu na mata?koda yake ur ryt kinada gaskiya wannan gogaggiyar kishiyar taki bazaki iya da 'itaba saida hakan.
cikin rashin fahimta zahra tace''kefa ba mutunci ne dakeba wani lokacin,to mekuma na aikata da kike wannan sokama zancen wuka.
dariya suka soma yimata cikin dariya uwande tadoki cinyar ummilolo tace kedai bari aikinsan sirrin namasu aurene.
tsaki zahra taja tadora dafadin kanku akeji amma dai abu daya dana sani da zuciya daya nayi girkina amma dayake kudin yan iskane har zaku wani fassarani.
kina nufin dama baki hada wannan kazar don karama kanki dandano bane wai,ummilolo tada tsaida cin abincin datake ta tambayi zahra cike da wasi-wasi.
yh zahra tabata amsa bayan takai cup din lemo bakinta saikuma ta'ajiye tana fuskantar su tadora dafadin nifa kawai naga mum tanayine nima nakeyi don tanamun dadi amma bana dafashi da wata manifa.
gyada kai uwande tayi kafin tace amma ke kanki nasan kinajin banbanci awajen oga don wannan hadin yana karama mace daraja kwarai da gaske.
kamar yafa? zahra ta tambaya kanta ba karamin daurewa yayi ba.
ummilolo data jefar da gyale gefe tace kee zahra mufa munzama abu daya,bawani layincemana dakika isa kiyi,aurennan muma kan hanyarshi muke yanzu haka engagement dina mukazo kawo maki to miye zaki boyemana wanne darene jemage baigani ba.
saidai daren mutuwarshi.
zahra tabata amsa tana harararta.
ummilolo tasake dumtsar nama tanacewa gara nafara tsuma kaina ai tun yanzu dan ogana police ne nasan ba sauki.
Allah shiryaku,shine abinda zahra tafada da kokarin mikewa ta wanke baki.
fira sukaci gaba dayi,nayanda rayuwar aure ke tafiya,ahakan zahra ta samesu zaunawa tayi tazuba masu idanu tana kallon yanda suke fashin baki akan rayuwar aure saikace wasu tsoffin mata.
kasa daurewa tayi tace,nikam duka wannan wai a ina kuka sansu kadadai kunsoma yan biye-biyen matan zamani.
cikin harara ummilolo tace wuce nan wlh,amma ayanzu kan mage yawaye andena rayuwar jahilci mu nan fashin baki mukazo kisake mana kinsan bikin a gaggauce yazo baifi one month bafa.
itadai da idanu tabisu yayinda uwande tasoma tambayar zahra ance gaskene afarko akwai azabar zafi wai,?
mekenan?zahra ta tambaya cike da rashin fahimta.yayinda ummilolo tace harkar mana.
kunada matsala,nito tayaya zan sani nima hakanaji daga bakin masana.
kallonta suka farayi cike da mamaki yayinda iwande tace yanzu zahra har zuwa yau bakiyi hankalin dazaki kama mijinki a hannu ba.
nowonder waccan matar kemaki kallon hadarin kaji.
ummilolo ta amshe kawata ayanzufa kan mage yawaye an fto duhu anshiga haske ninan dakika ganni grup na whatsapp na matan aure nake shiga inyi kane kane,sunana maman baby har admin aka bani kowa zato yake inada aure.
bawani sirri daban sani ba,magani kuwa saidai inbama wasu sirrin.
amma ke kinada naki auren kintsaya shashanci inagama ko yan kayan show dinnan baki dasu ko...
kamar doluwa haka zahra ta gyada kai,kinbada mata amma wlh kawata.cewar uwande kafin tadora dafadin kenifa ayanda nakejin kaina ayanzu warki nake dai dai kugun kowacce shegiya.
bari kiji sabon sirri....
loading✍🏽
*MIJIN 'KWAILA..2*
Chapter 15.
maman meenat.
*Arrogance is being full of yourself, you're always right. You strut around like you know everything. Confidence is humble, quiet & doesn't shout. You’re full of useful knowledge & you share it in a manner that doesn’t make the other person feel ignorant! Know the difference!*
Zubamata idanuwa zahran tayi tana kissima yanda wai su ummilolo ne haka,kai rayuwa mai juyi.
uwande data d'an shaki iska ahankali tajuya ga zahra bayan kama hannayenta biyu ta dumtse acikin nata tasoma magana''hakika sakaci tattare da nakiyar kuruciya sune zasuyi juyin waina su sakaki a tandar da babu mai acikinta zahra,kada kimanta wayene ishaq awajenki and miye matsayinshi ishaq mutum me wanda yatsaya tsayin daka yasayi soyayyar yarinyar da batasan menene so ba.yaguji kyawawan mata masu takama da ilimi ya afkawa wacce batasan komai ba face dambe da maza.yakuma zauna da ita acikin aminci batare da tsangwama ko kyara ba bayan sanin kankine cewar mijin naki guda dayane rakkin! daya da daya kamata yayi kizauna kiyi tunanin waima menene dalilin dayasaka mata dayawa suke kawo igiyar damqa tatattre da hari wa jajurtaccen mijin naki? amsar guda dayace zahra ishaq abun sone ga dukkan ya mace kada kiyi wancakali da kyakyawar damar da Allah yabaki ta hanyar gaza kyautatawa agareshi.
he is ur husban,luv him zahra nuna masa very gud manner and care u are halal for him nd is halal for yhu zahra dont be shine,i will repeat this word to u don't be shine.
that's d only maa advice to u..''
kasake zahran tayi tana juya maganar uwande acikin ranta yayinda ummilolo ta amshe dacewar da akwai hanyoyi masu damar gaske wanda zasu zamanto kibiya agareki da zaki zargo sha'awar ishaq gareki takowace hanya,falillahil hamdu ur are so beautiful bata inda kika kasa baby haba show him ur nippy uhm ur nakedness he is ur hubby baby tell him in very slowlely voice hubby ur are my happiness may luvly my everything hug him kiss him uhum is halal for.u baby...
kenifa gidan aurena mace mai kunya barata zaunashi ba wlh i can do anything to.maa husband matukar nasan it is halal for me so why kike given oppurtunity dinki wa kishiyarki ayanzu zaki dauki duk wani kalubalen dazai tunkareki ishaq yayi hakuri yayi juriya yanuna cewar shidinma namiji ne.
kidaure zahra pls.
ajiyar zuciya tasauke ahankali cikin sanyin murya tace ''yaya zanyi,mezanyi i can't do anything bai taba nemana bafa,keni kam koma yanema baran iyaba sis gaskiya am still kwaila faaa.'
tafada tana kashe masu idanu guda daya,
tsaki uwande tayi bayan fisgar gyalenta cike da masifa tafisgi hannun ummilolo tace lets go sis.
zahra kiyi duka yanda kikeso rayuwanki ce amma kisani watarana zakiyi nadama.
riketa zahra tayi tana dariya amma ta fisge tana kumfar baki''inkin fara hawa layin matan dasuka amsa sunansu mata saiki nememu bazamu rasa taimakon da kike bukata ba.
daga haka suka fice batare da sallamar arziki ba.
dariya kawai zahran tayi saida tashirya dining tukunnah tagyara inda suka bata.
sake kakkabe ko.ina tayi bayan kunna electric bonner taxuba turaren wuta na maid da anty hafsa ta kawomata.
take ko ina ya dauki kamshi.
bandaki ta nufa tasalla wankanta duk da har lokacin shawarar su uwande tana zarya a kwanyarta.
wani sasaukan leshi tayi ado dashi ruwan powder bayan gama murje kowanne sako da lungu na jikinta da humra datayi.
bawata kwalliya tayi maihayaniya ba,powder kawai tamurza tadora lipstic da kwalli.
simple dauri tayi mai sauki tasake fesama kayannata turare kamshi ta ikona binta yake.
kitchen takoma tazuba abincin maigadi bayan yafa gyale datayi a kafada tana rike da warmer data ware musamman dominshi.
godiya yake zubamata bayan bashi abincin datayi,kusan wannan shine karo na farko da zaifara lasa girkin gidan tunda anee bamatada lokacin girkin miji bare namasu aikatau.
karar horn yasakashi katse albarkar dayaketa zundumama zahra yanufi get din da sauri yasoma kokarin budewa.
yayinda zahra takoma daga gede hannayenta biyu harde a kirjinta tana jifar get din da kayataccen murmushi.
cinno hancin motar yayi tundaga can idanunshi suka haako mashi ita,wani sassanyan nishadi ya ziyarci zuciyarshi harma da duka sassa na jikinshi.
faka motar yayi yana kokarin budewa yayinda zahra tataho da tafiyarta mai yanayin catwalk kowane sashe yana motsawa.
hannu tasaka tabude motar idanunshi yana akanta ya hasketa da lallausan murmushi sadda kai tayi kasa saikuna acan kasan maqoshi tace ''godiya da yabo sun tabbata ga ubangijin dayake tafiyar ta yinin dare yakoma safe,godiya ga Allah daya maidomana dakai gida lafiya maa zaujieey.'h
tun daga tafin kafar ishaq wani siririn shock mai kama dana wutar lantarki ya tsalga dukkan jiyojin jikinshi bayan narkewa daya sakeyi akujera cikin wani yanayi na daban yace ''pls sake maimaitawa me kikace.''
rufe fuska tayi da tafin hannayenta cike da kunya tace''banface komai ba yaa ishaq,
fisgota yayi tafada jikinshi ahankali yamaida marfin motar yarufe ruf,babu mai ganinsu saI Allah kasancewar glass din tinted ne.
lebbansa yadora akan nata yana murzawa ahankali yace''idanfa baki sanar mun ba ko hmm yaukam zamu dauko sabon darasi.'
idanuwa ta fitar tasoma ahafar qewa cikin shagwababbiyar murya tace nifa ba abunda nace.
qugunta ya damtsa,yazagaye hannunshi dashi yayinda yasoma murza yatsun hannunta.
yasalam!
tafurta ahankali tace pls yayaaaahh...
loading✍🏽
*MIJIN 'KWAILA...2*
Chapter 16.
by maman meenat.
~hakika babu abu mafi soyuwa aduniya kamar Allah yabaka masoya na gaskiya.wannan shafin na masoyan mijin kwailane aduk inda suke afadin duniya maman meenat tana sonku itama.~
~akaranta atura emojis na godiya ko hotan zuciya bashine bukatar marubuci ba,kalmar tnx ba itace abar so ga mai rubutu ba,babban burin marubuci shine ayi sharhi akan abunda ya rubuta ta hakanne kawai yake lura yakuma gane shin a inane yayi kuskure domin yagyara.haka kuma sharhi ke sake tunzura mai rubutu yin posting akoda yaushe koda kuwa bashida niyyar rubutu aranar.~✍🏽
yasalam!
tafurta acan kasan makoshinta saikuma ta furta ''pls yayaa...''
tsareta yayi dawani kallo kasa-kasa muryarshi can kasan makogwaronshi yace''meyasa kikewa mijinki rowar komai nakine zahra nalura ke marowaciya ce fa.''
daga kai tayi ahankali fuskarta fal kuruciya tace''kai yayaa shedarma da zakamun kenan,awani shagwabe tayi maganar hada dan murza idanu irin zatayi kukannan.''
kuturinta ya muntsina tayi zillo mai karfi gaba daya ta baje akan kirjinshi...
hakan yabama ishaq din damar saka hannayenshi biyu tayimata malfa dasu jin tagaza motsawa yasakata dago idanu suka hada ido da sauri ta