Showing 30001 words to 33000 words out of 81157 words
wani ajiki da hannuwansa ya tsaya bakin qofar dakin yakasa shiga.
Juyawa yayi yai cikin gidan zainab na aikin girki tagansa ya shigo jina jina tayi saurin dibo masa ruwa a bucket takai masa bayi saidata fito gabaki daya yashiga Yana cewa"
Kice takawomin towel da wani threequater.
Yana shiga ya rufo bayin.
Da sauri taje ta fadawa Nadiya saqonsa tana dariya qasa qasa tana cewa"
Wayyo love dadi wlh
Idan kin shiga bayin ki goge masa jiki kisaka masa wandon......
Da sauri Nadiya ta tureta tana miqewa ta dauki towel da wandon dayace ta fice.
Ahankali ta qwanqwasa qofar bayin.
Budewa yayi kadan ta miqo masa ya zuro hannu zai karba ya hango kawo na qarasowa da sauri ko gabansa baya kallo nadiyar yake kallo masifa nacinsa bakinsa sai motsi yake yazo yasauke mata Dan yasan Zaki ne Sarai a bayin.
Ganin hakan maimakon ya karbi towel din saiya riqo hannunta ba zato yajawota ciki ya rufe qofar.
Dattiya kuwa sai jinsa yayi ya jefa qafa cikin robar ruwan zafinda zainab tagama wanke shinkafa dasu masu shegen zafi.
#MAMUH.
*_ZAFAFA BIYAR na kudine idan idan kanason kowanne daga ciki ka nemi wainnan numbers din_*
*_Daurin boye_*
_safiyya huguma_
*_Buri daya_*
_mamuhgee_
*_Wutsiyar rakumi_*
_billyn Abdul_
*_kaimin halacci_*
_Miss xoxo_
*_Sauyin qaddara_*
_hafsat rano_
*08030811300*
*07067124863*
*_Mamuhgee22_*
Wani wahalallen ashar ya jefawa zainab tareda yin gefe Yana jefa qafa cikin tsananin azaba Yana sake daga murya gumi na karyo masa.,
Da sauri iya talatu tafito daki jin muryarsa Yana zubo ashar kamar zaiyi kuka,
Tsayawa tayi kallon yanda ruwan daya zubar gurin fidda qafarsa suke hayaqi ga qafarsa riqe ahannunsa sai zuba fada yakeyi zainab na tsaye tana boye dariyarta cikin fada iya talatu take kallon zainab tana cewa"
Zainab yanzu uban naki kika qona da ruwan zafi Kuma kina tsaye kina kallo????
Ruwan sanyi ta debo da sauri takawo masa ya jefa qafarsa ciki da sauri sai alokacin yaji zufansa yadan taqaita ya kalli talatun yace
"nagode talatu kinji da kika bani ruwan sanyin nan na jefa qafata sbd ke kinsan mahimmanci na a cikin gidan nan,
Ita wannna ja'irar Mai kamada amaryar aljanu tana kallo na nufo ruwan zafin nan taqi dauke
Nafada ciki Kinga ta tsaya tana kallona da idanuwanda bansan na uban waye ta gadoba Dan banidasu kaf zuriata,
Ita Kuma waccan bebiyar Mai kamada bebin roba tana kallona Ina zuwa wancan qaton marasa kunyar yajata zuwa cikin bayi sbd kowa a gidannan ya rainani baa ganin girmana ga dattiyan banza......
Sa alokacin iya talatu ta katsesa tana watsa masa kallon raini da cewa"
To ita wannan anji ta qonaka ita waccan ta bayi meye ruwanka da abinda yake faruwa,
Wlh dattiya idan baka dauke idonka akan alamrin Zaki ba saiya makantaka wata rana Dan shi inda aka haifi kunya ma baisaniba bare cikakken sunanta da ma'anarta,
Idan ka matsa masa da wannan qananun idon naka wlh wata Rana gabanta sai turmushe maka 'yar taka kaga daga ranar zuciyarka ta buga Ni 'dan ciwon bakinda dama kake sani na huta shikenan daganan har tsohon ciki zakaga nadiyar na yawo dashi cikin gidan kana daga kwance kana jinya abanza.
Cikin zafin data qara masa da maganganunta yace"
Dama talatu tun shekarun bayan haihuwar zainab nasan kindaina so na bakya kaunar ganin Ina yawona Ina walwala kinfison ki ganni a nakashe to Allah dayayini shikeson ganina cikin walwala saiki hadiyi zuciya ki mutu talatu.
Zainab ya watsawa mugun kallo yace"
Bar nan Mai kama da dangin uwarta.
Da sauri ta wuce tana mamakin baban nasu harda masifarsa tasa taji ta matsu Nadiya da zakin su kusanci juna kozai samu salamar wannan masifar dayasa kansa.
Shima miqewa yayi Yana dingisa qafa ya nufi qofar fita Yana masifar gwara yaje gurin amininsa Dan uwansa mal idi ya shafa masa magani danshi kadaine yasan mahimmancinsa yake qaunarsa
Shi wlh Zaki kashesa yakeson yi da sauran kwanansa,
Banda Rashin sa'arsa ace agabansa ake masa abubuwa da 'ya Kai wlh Allah ya tsinewa shedanun Lagos dasuka qullo masa wannan balain ya dauka ba gammo.
Da harara iya talatu tabisa kafin Takoma dakinta tana nata kalar mitar.
Acan ciki kuwa tunda ya jawota ta rintse idanuwanta jikinta ba inda baya rawa numfashinta kuwa kamar zai 6allo qirjinta sbd bugawa da sauri.
Batareda ya kalleta ba ya zari kayan dake hannunta yasaka tareda karbar towel ya ratayo a wuyansa harzai fito yabarota saiya tuna kawun na tsakar gidan qila saiya daukota cak ya fito bayin da ita.
Sbd tsananin kunya kuka kawai ta fashe dashi harsuka Kai daki Allah ma yasa ba kowa tsakar gidan sai zainab wadda itama kallo daya ta musu tayi saurin komawa daki hartana tuntube sbd mugun kallonda zakin ya Aiko Mata.
A katifa ya ajiyeta ya juya kamar bashiba yahau shirinsa Yana gamawa ya zauna ya jawo takeaways dinda yashigo dasu ya bude yasha fruitssalad ya dauki wayarsa ya fice yabarta har lokacin kuka takeyi.
Bayan fitarsa samun kanta tayi dajin haushin abinda yamatan sbd har cikin ranta batason yanda yake wasu abubuwan Dan takalar babanta dukda dai tasan sunsaba tun Yana yaro tun ummansu nada Rai.
Da daddare koda yadawo tayi bacci a qasa ya dauketa yafara sata qurya ya kwanta ya lullubesu sukai bacci.
Washe gari qafar babanta tayi jajir alamar dai qonuwa ta tabbata a qafarsa saita samu kanta da nuna masa fushinta sbd ko kallonsa Sam ta daina idan Yana Dakin ficewa takeyi ta nufi cikin gida duk da Bata aikin komai yanzu zainab ce keyi wani lokacin Kuma iya talatu.
Kwana biyu da hakan tana zaune cikin dakin tana cire farce da Reza saigashi yashigo dakin Yana waya faduwarda gabanta yayine yasa rezar yankarta sosai
Ta saki rezar da sauri tana dafe gurin sbd jinin dake zubowa sosai.
Juyowa yayi yaga jini a hannunta bai kashe wayarba ya ajiye tareda riqo hannun da qarfi cikin fushi yace"
Ke wace irin wawuyan yarinyace?
Idan baki daina wannna shashancinba nakusa karya wuyanki.
Qwace hannun tayi ahankali tana neman zamewa ya fizgota da qarfi tareda matseta a bango zaiyi magana cikin tsananin fushi ta dago idonta yashiga cikin nasa
Ya rintse ido da cikin wani irin sanyi yace"
Idan kika motsa daganan zan mareki.
Kallonsa tasakeyi har lokacin hannunta na cikin nasa.
Hawayen datake riqewane Suka gangaro Mata ahankali tafara kuka tareda sauke kanta qasa a qirjinsa dayake matse da ita a bango.
Kasa motsawa yayi yanajin kukanta na shigarsa
Ahankali ya saki hannunta ya tallabota jikinsa gabaki daya ya rungume sai kawai itama ta qarasa fashewa da kuka tana qanqamesa.
Sun Jima ahaka Saida tayi shiru Dan kanta kafin ya saketa tareda riqo hannunta ya dauki flask Suka fito har tsakar gida yakalli zainab data saki baki da hanci tana kallonsu yace"
Ke so sirko ruwan nan.
Karba tayi ta surko a Kofi takawo tana zubawa Yana wankewa nadiyar hannu.
Iya talatu dake aikin kayan matanta a tsakar gidan ita ko kallo Basu ishetaba aikinta kawai takeyi,
Dattiya dake zaune miqe da qafa Yana fifita qafarsa qara gudun maficinsa yayi Yana Harare Harare dayaga dai bazai iya hakuriba a qule yace"
Ke zainab banafason barnar ruwan nan idan rijiyar gidan ta qafe waye zai Nemo masu yasarta idan baniba.
Babu wanda ya tankasa Suka gama suka bar gurin still hannunsa na riqe da nata Zainab tabi bayansu da murmushin farin cikin tana langabe Kai suna shigewa ta daka wani tsalle tareda cewa"
Yesssssss.
Tana juyowa taga idon babanta akanta Yana Mata wata muguwar harararda tasan da atsaye yake wlh saiya Kai Mata Mari ya sauke haushi a kanta.
Suna komawa daki yasa tissue ya goge Mata hannun ya kalli fuskarta datai wani irin da hawaye saiyaji dukkanin lakkar jikinsa ta mutu.
Matse hannunta yayi da 'dan qarfi
Saitaqi dagowa sbd tasan data dago saisun hada ido Dan tanajin idonsa na yawo ajikinta.
Sake matewa yayi Yana kallon fuskarta Jin murmushi na zuwar Mata yasa tayi saurin miqewa zata gudu ya riqota saita kasa juyowa ta rufe ido tana fidda siririn murmushi tanayin qasa da kanta.
Ki yayi kamar andaki qirjinsa murmushinta daya gani.
Jiyayi yanason sake gani ya miqe tsaye tareda dawo da ita har lokacin murmushi takeyi Jin wani irin yanayi atareda ita.
Juyo da ita yayi suna fuskantar juna ya dago fuskarta tayi saurin rintse ido.
Cikin wuyanta ya cusa hannunsa yanason yin magana Amma baisan mezaice ba sai kawai yaji fuskarsa na sakewa alamar shima murmushin zaizo masa da sauri ya saketa ya juya Mata baya Saidai dayake gaban madubin jikin banging dakin suke tsaye sai yazam suna ganin juna ta jikin madubin ta bude idanuwanta ahankali saitaga wani irin annurin murmushinsa da Bata taba ganiba tsawon rayuwarta sai kawai taji idanuwanta na rufewa alamar zata some
Ganin tayi luuuu yayi saurin riqota tareda girgiza ta tana bude ido taga fuskarsa tasake luuuu da ido yagano abinda yasata kusan suma sai kawai abin yabasa dariya saiga wani sabon murmushin ya sauka a fuskarsa ta zaro ido cikeda mamaki tana qoqarin luu da ido cikin murmushin dayake riqewa yace"
Idan kika kuskura kika Suma anan saina 6alla qafafunki.
Atare Suka saki murmushi wannan karon tafara qoqarin miqewa zatabar jikinsa ya dawo da ita ba zato taji numfashinsa Mai dumi cikin kunnenta yace"
Ki dauka ga ledar maganin quna nan ki kaiwa kawu.
Yana fada ya juya abinsa kamar bashine yayi maganarba yadauki wayarsa ya fice annuri fal fuskarsa.
Su Nanu na ganin yanayin fuskarsa suka ringa mintsilin juna suna son dariya da mamakin yau fuskar sarki asake.
Daukar ledar maganin tayi tareda sakin wani sahirtaccen murmushi ta dauki harda takeaways din tanufi cikin gida takaiwa baban
Yana fushi yana daure fuska haka ya karba yafara cin friedrice da kazar dake ciki still Yana mita.
Dakin zainab tashiga Dan yanzu tanason abinda zainab din ke fada Mata Dan kuwa tuni taji tanason samun cikakken matsayinta na mata agun zakin.
Abubuwanda zainab ke koya Mata Sam Bata taba Jin zata iyasu Saidai tana saurarentane kawai.
Oiling gashinta zainab ke Mata tana Mata firar harsuka Gama ta daure matashi.
Da daddare harta kwanta sai taita tunowa da maganar zainab tashi ta dauko sabuwar doguwar rigar baccinta daya siyo mata tun suna asibiti tasaka tareda shafa turaren Arabian oud da zainab ta Bata.
Kallon jikinta tayi taga ba laifi rigar ta wuce gwaiwarta sosai Kuma tanada hannuwa Saidai santsin rigar da yanayin iskan da ake ciki yasa gabaki daya ta maqale Mata ajiki.
#MAMUH.
*_ZAFAFA BIYAR na kudine idan idan kanason kowanne daga ciki ka nemi wainnan numbers din_*
*_Daurin boye_*
_safiyya huguma_
*_Buri daya_*
_mamuhgee_
*_Wutsiyar rakumi_*
_billyn Abdul_
*_kaimin halacci_*
_Miss xoxo_
*_Sauyin qaddara_*
_hafsat rano_
*08030811300*
*07067124863*
*_Mamuhgee23_*
Kunyar kanta taji takamata ta rintse idanu tareda girgiza Kai tana ayyanawa aranta bazata biyewa zainab ba takaita tabarota kunya takeji bazata iyaba,
Daga rigar tayi zata cire yashigo dakin da sauri tasaki rigar jikinta na daukar rawa sbd batai tsammaninsaba kwata kwata alokacin.
Hijabinta tahau nema cikin sauri duk a rude saima rudewar tasa takasa ganin hijabin sai kawai ta duqa gurinda take tana neman zama ta qanqame jikinta.
Ko kallonta baiyiba cikin yanda ya Saba magana a daure yace"
Da kika saka wannan rigar kika zauna tsakiyar daki da wannan uban sanyin idan ciwonki ya dawo kika dameni da Nishi saina fasa bakinki.
Miqewa tayi zuwa lokacin tuni idanuwanta Suka ciko da hawayen tsananin kunyar datake ciki saidai ganin ko kallonta yaqiyi yasa tadan sidada ta nufi katifar tayi saurin shigewa bargo ta kwanta numfashinta na fita da wuri.
Bata wani jimaba tayi bacci tabarsa Yana sallar nafiloli.
Bayan yagama kallonta yayi tsawon mintuna,
Gangarawa idanuwansa Sukayi kan kalar rigar datai Mata kyau wato kalar light purple.
Miqewa yayi ya tube tareda dauko safarta ya yaye bargon ya kamo qafafuwanta ahankali ya sanya Mata ya gyara Mata kwanciya ya kwanta gefenta suna fuskantar juna
'dumin numfashinta na sauka fuskarsa ahankali Yana karya garkuwan jikinsa,
Lumshe ido yayi tareda kunna wayar fitalarsa ya ajiye saitin fuskarta ya qurawa fuskar tata ido jijiyoyin control dinsa ba kuncewa.
Bakinta ya qurawa ido yanajin bugun zuciyarsa na harbawa yayi saurin dauke Kai tareda rintse ido Yana qoqarin control
Ya jawota jikinsa ya qanqameta Yana sakin ajiyar zuciya da sauri.
Cikin bacci tajita nafe cikin jikinsa dake rufeta koina.
Ahankali ta bude idanuwanta dake cikeda bacci ta saukesu a fuskarsa tana sake lumshe idon alamar bacci sosai me cikinsu.
Hakan datayi yasashi hade goshinsu Yana rintse idanuwansa daqyar ya furta sunanta cikin wani irin sauti dayasa baccin sakinta ta bude idanuwanta fes akan fuskarsa dake ha'deda tata fuskar tanajin zafin numfashinsa na shigarta direct batasan lokacinda itama ta lumshe idoba Saidai kafin ta bude taji bakinsa cikin tsakiyar nata ya kamo harshenta.
Ji yayi ta sake ajikinsa alamar some masa zatayi Saidai bai sauraraba Dan shima tuni control dinsa Suka some.
With passion yake kissing dinta cikin sanyi da nutsuwa
Ahankali hannunsa ya nufi cikin rigarta data 'dan kwashe dama ya shafo shafaffen cikinta Wanda hakan yasata Jan numfashinta sama da qyar tana qanqamesa sbd sanyin harshensa da qamshin U-FRESH BUTTER MINT dake tashi abakinsa.
Gefen cikinta daya shafo yasa ta dauke numfashi tareda damqe gefen cikinsa gurin bayansa Bata saniba Wanda hakan ya qarasa tayarda dukkanin tsigar jikinsa
Ya zame rigarta gabaki daya tareda sakata gaba daya cikin jikinsa sbd zuwa lokacin sosai tsoronta ya bayyana jikinta ko tsayawa bayayi sbd tsananin rawa shiyasa yayi saurin yimata rumfa da fadaddan qirjinsa Saidai hakan ya qarasa kunce masa komai Dan kuwa qirjinta da Babu Kaya dayake gugar qirjinsa take ya fara daukar zafi zafi Yana qarasa Bata tsoro,
Hannunta daya damqa lokacinta laushin fatar qirjinta ya shiga dayan hannun nasa wani nishin azaba tasaki sbd ta dauka hannun ya karye.
Tsananin tsorone dajin yanda dukkanin qarfinsa yakawo jikinsa yasata fara kuka amatuqar tsorace tana neman qwacewa Saidai Sam ko alamar matsar dashi batada qarfi yi sbd qarfinsa.
Ihu takeson yi Saidai batada maqoshi
Shure shurenma takasa musamman dayake batada komai ajikinta.,
Kamar zaiyi hauka haka yakoma Mata sai tsoronta da tashin hankalinta ya ninku tana ihu baya fita musamman dataji kamar qasusuwan jikinta na kakkaryewa wani mahaukacin cizo ta sakar masa adaidai lokacinda komai ya cika aikinsa
Atake ta sake jiki agurin.
Ruwan na kashe kansa ya juye a flask tareda sake fasa wasu pure water din ya zuba a cattle din ya dauki qaton flask din ya fice.
Bahon iya talatu ya dauka yakai bayin ya juye ruwan yadawo ya dauki sauran na cattle din Suma yaje ya juye.
Daukarta yayi sukutum ya nufi bayin ya tsomata aciki sai alokacin ta bude idanuwanta daqyar ta kallesa da idanuwanta dake gani bishi bishi.
Tanaji tana gani yayi Mata komai Suka dawo dakin ya kwantarda ita yakoma yayi wanka sbd har antayarda sallar asuba lokacin.
Yana fitowa daureda towel a qugu abinda bai taba yiba a gidan Saidai ganin asubace yau din Kuma yasan Babu kowa barema yaune Karo na farko a rayuwarsa daya taba wankan asuba sukayi kicibis da kawu yafito.
Kallonda kawun ke masa yasashi dauke Kai akaro na farko rayuwarsa dayaji kunyar kawun sai kawai ya sake tamke fuska ya wuce jikinsa na tsiyayar ruwa.
Kawun ji yayi jikinsa yayi sanyi yakasa cewa komai bare qwaqwaran motsi da bin bango yashiga bayin yayo alwala yafito sallar anriga an sallame Saidai yayita a dakin talatu.
Baidawoba Saida gari yayi sosai sbd karatun qur'ani daya tsayayi.
Koda yashigo bacci takeyi sosai akan daddumar datayi sallah gabaki daya gabobin jikinta ciwo sukeyi tanajin kamar akwai gwafcewar qasusuwa a gabobinta.
Daukarta yayi ya mayar kan katifa ya rufeta da bargo yau shida alee dikko zasuje Lagos Amma ayau din zasu dawo sbd jirgi zasubi.
Wanka yayi ya shirya cikin qananun Kaya duka black sbd dama yawancin kayansa black ne sbd suke qara fitoda haskensa da kyawunsa.
Cikin gidan ya nufa lokacin qarfe takwas Babu kowa ya nufi dakin zainab shima akaro na farko tun bayan rasuwar mahaifiyarsa rabonda yasake ko zuwa qofar dakin.
Cikin muryarsa mai amo yakira sunanta dama idonta biyu tayi saurin wuntsilowa cikeda tsoro da mamakin yau Yaya Zaki da zuwa qofar dakinta harda Kiran sunanta.
Kamar munafuka ta fito dakin tana Dan sosa Kai tace"
Yaya Zaki Ina kwana?
Bai amsaba Kai tsaye yace"
Ki kulada ita batada lfy zanyi tafiya.
Jinjina Kai tayi da sauri sbd tuni kwarjininsa yagama kashe bakinta.
Kudi yaciro daga aljihunsa ya miqa Mata yace"
Kuyi cefanan koma meyene ake abinci dashi.
Karba tayi hannuwanta na rawa idanuwanta na kan hannunsa na dama gurin damtsen da aka nade da bandage alamar ciwone agurin.
Harya fice Bata dawo hayyacinta ba tanajin wlh Yaya Zaki yayi tako Ina inama itace akaiwa wannan auren dashi da wlh tagama mijinda ko 'yar shugaban qasa batadashi.
Tana dawowa hayyacinta tayi dakinsu nadiyar da gudu saidata fara leqo waje ta tabbatarda ya wuce kafin ta fada dakin.
Ganin yanayin kwanciyar nadiyar da yanayin fuskarta da har wani fadawa tayi yasa tasan lallai ciwon na gaske ne.
Bata tashetaba takoma cikin gida tahau 'yan ayyukanda tadan fara sabawa dasu.
Harta gama duka ayyukan nadiyar Bata tashiba koda Takoma dubota ta tararda ita zazzabi sosai ya saukar mata sai kuka takeyi ga jikinta ko motsawa batason yi ciwo koina ke Mata.
Hankalin zainab bai qara tashiba saidataga nadiyar nata kelaya amai ko ruwa takasasha.
Tadawo da ita cikin gida dakinta
Iya talatu ma hankalinta yatashi da Aman da nadiyar ketayi gashi ko motsi batason yi
Ita kawai saima tayi tunanin cikine da nadiyar Aiko taje ta fadawa babansa Yana Shan shayin safe sai gani tayi ya sarqe haryana biyo masa ta hanci a masife ya dago yace"
Dama nasan bakya kaunar ganina talatu basaikin sakamin ciwon zuciya na mace abanxa ba,
Ciki Kuma aidama nasan can akayi su Suka sani ba abinda ya shafeni iyakaci dai Babu wani Dan tawayen da za'a Haifa a gabana ya Kuma girma a gabana yace zai rainani ban fasa kan uwarsaba kowama ya huta.
Itadai tafiyarta tayi bayan tafada masa tabarsa Yana zuba masifarsa duk qaunarsa da shayi ji yayi yafita ransa ya miqe Dan zuwa fadawa amininsa Dan uwansa ya jajanta masa wannan alamari.
Gabaki daya yinin rikice musu tayi Saidai harga Allah Sam Basu kawo tunani ko ganin alamar wancan abin ne akayiba sudai sunma rasa gane wane irin ciwon gabobine ke damunta.
Sai yamma sosai taji Dan dama dama Zainab tadora Mata ruwan zafi tayo wanka ta saka doguwar rigar kanti tayi sallolinda bataiba daqyar Tasha tea taci tuwon shinkafarda zainab tayi da Naman kajinda Nanu yakawo da Rana.
Tana cikin cin tuwon akayi magriba tana gamawa takuma wata alwalar tayi sallah.
Shiru tayi kwance Jan dadduma tana tuno irin azabarda Tasha idanuwanta Suka ciko da hawaye musamman idan ta rufe ido tanajin hannuwansa na yawo ajikinta saitayi saurin budewa tana sake tunosa da abinda ya wakana.,
Ita yanzuma wani tsoro da fargabar ganinsa takeyi.
Har bayan ishai bai dawoba har tayi bacci bai dawoba.
Qarfe goma harda arbain yadawo gidan a gajiye yake sosai Amma Saida yayi wanka da ruwan zafi yazo ya kwanta kusada ita tareda shigewa jikinta ya qurawa fuskarta ido ahaka bacci ya