Showing 51001 words to 54000 words out of 55353 words
miya a gefe da kanshi ya Dora mata naman kazar a gefe,
Ta fara tsakura a hankali tanaci don gaskiya tana mugun jin yunwa saidai tuwo ba Abincin ta bane, naman ta fara ci don ita kamar kura take fagen nama, duk da tanajin kunyar ci a gaban shi saida ta cinye Wanda ya samata,
Kallon ta kawai yakeyi cikeda admiration din ta komai nata burgeshi yakeyi "so madam batason tuwo? Hmm ga ni ina so ya kenan?
Shiru kawai tayi "ki Kara gashi nan ni banason nama kazar turawa nafison na gargajiya su nake siya a gida na,
"Tab zaka fara siyan wa innan kuwa ni inaso tafada batareda tasan maganar zata fitoba, dariya yasanya "ok madam ko sa kikeso dole insiya,
"Matar Muhammad Abdullah ai saidai kibawa wani baby, dad'i takeji idan yakira ta da matar shi, Abincin shi yaci sosai kafin ya dauki wayar shi yakira driver yace yazo yamayar da madam dinshi gida,
Dankwalin shaddar ta daura tareda yafa farin gyale akai duk da ba bra bai nuna ba saboda irin kirar kirjinta mai kyau a tsaye suke kamar Zasu cire idon masu kallon su,
Driver na zuwa yakira shi Oga I come, ta mike tareda saka takalmin ta sai pos dinta data dauka ta fito yana biye da ita har yanzu yana cikin jallabiyar da yayi sallah,
Saida yabawa driver umarni suka fita ya koma yana murmushi baiki ace yau zata tare ba, saida ya koma daki ya shirya cikin sabuwar shadda sky blue sabuwa dal fited yayi kyau sosai,
Ya baza kamshi kafin ya nufi cikin gidan a falon Har zuwa tsakar gidan dauke yake da mutane kasan cewar gini ne mai girma mata sai guda suke mai Ango sai yanzu?
Yanata famar blushing kamar maijin kunya da gaske bayan yanzu ya gama lalube Amaryar, sai tsiya ake mai ya shige inda yakejin muryar yan Uwan shi,
Babbar yayar su Hauwa tafara magana "Amma baban Hajiya wallahi Allah ya shiryeka sai nemanka ake tuntuni kaki kazo miss call nawa nayi maka Halima ma takiraka,
SALMA ma takiraka shiru,
Shiru Aunty Halima tayi don tasan komai ya kalleta yayi dariya, "Aunty Hauwa ki tanbayi Yaya Halima tasan ina gidan nan,
Wani kallo take watsa mai "au haka zamuyi ni narufa maka Asiri ni zaka tona min? Dariya ya kyalkyale da ita tareda zama kusa da ita ya rungumeta Sory my Yaya " ba wani ni karka goga min iskanci badai niba akwai wata rana ai,
"Kudai kuka sani har yanzu kuka hadu sai kuntaba kuyi fada ku shirya, "Yaya kiji fa me yake fada Wai nasan yana nan kinsan me yayi?
"Tsaya Yaya yafada "nazo da matata ne kawai fa to shine me, ?
"Idanu suka zaro "wace Matar? suka hada Baki ita da SALMA,
"Kuna tanbayar shi ne toh bari ni infada muku nan tabasu labarin komai yana dariyar yanda suketa famar jinjina Abin, yace " Saikace nayi wani Abu?
Fitowar Hajiya ya sa sukayi shiru tace meke faruwa kuka samin Auta gaba? "Ai Hajiya gaki ga Autanki nan munbar miki,
Abinka da Y'an Uwa wayayyu tuni suka bunne a tsakanin su, a cikin Y'an uwanshi ya karasa hirar shi har zuwa magrib shi baida Abokai sai na wurin aiki kawai,
Gidan shi ya wuce bayan sungama shirya yanda Zasu hada komai yakamata
****************
Driver na sauke Yasmin ya fito tareda bude mata tafito cikin kunya gidan makotan da suka kwana ta koma tayi sa a duk suna ciki har Amira,
Ihu suka samata tareda tsokanar ta "Ya naga tafiyarki dai dai?, lallai salihine angon nan tunda ya dauki zankadediyar AMARYA kamarki yadawo dake kuma garau lallai mun jinjina mai,
Amira tace "kai kutsaya ina kayan dakikaje dasu? Hannun ta takai saman kanta taji da d'an shi tasa ihun tsokana, "kai kuce ansha love Abin harda wanka,
Ganin idan ta tsaya kunya zasuyita mata tsiya yasa ta baje tareda basu Amsa" toh sa idawa ina ruwanku Dan nayi niyya nadawo ma Zaku wani samun hakwara da gayyar miyau kuna batamin rai yanzu zankira shi yazo mukoma,
Shewa sukasa harda tafawar su, Amira tace "ai ni zanma rakaki wallahi dasafe nazo da gudun mawar ruwan zafi,
Shigowar Aunty maryam tace "oh yau ina ganin Rayuwa sai yanzu yasmin har nagaji da karya, kizo mushiga mama hindatu sai nemanki takeyi za ayi miki dilka kuma,
Zaro idanu tayi jin za a gurji jikinta bayan Wanda jikin yasha matsa duk yamata tsami ga kirjinta ma zafi yake mata tana jin yanda niple dinta ke mata zuki,
Haka batada zabi sukaje ana gurzarta tana matse ido, sai karfe tara tayi wanka tareda yin sallar da ake binta gidan yarage Baki ne kawai najiki kowa ya koma gidan shi daga ita sai cousin's dinta da suka baje suna cin Abinci, wayar ta tayi Kara tasan waye don haka ta haye katifa tareda ce musu,
"Surutun ku yayi yawa kuyi shiru zanyi waya da mijina, "toh masu miji munji adaibi a hankali wannan miji naki sai ya hade ki har baya gashi gabjeje ga muscles kamar d'an danbe ai kin boni yasmin,
Picking tayi tareda yin sallama, ya yi dariya kadan "madam MA ya ne? "Lfy saidai kasa inajin zafi sosai ya fada cikin shagwaba kuma a hankali don ko wa inda ke dakin basajin me take fada,
Koni Banji komai ba Aisha dahiru mai kunnen jin gulma ta fadamin
"Meke miki zafi? Yafada cikin jin nishadi yau tasaki jiki har tana fadamai damuwar ta, "kirjina mana da kuma... Dariya yayi sosai kafin yashafa kai yanajin dadin moment din
"Baby ai banyi komai ba Amma don worry nayi searching yanda zanyi gobe inshiga a internet don haka get ready,
Zaro ido tayi "aa nidai da zafi ga kirjina suna zugi sunyi ja fa nidai aa kabarni ko na tare karka mun don Allah you are too huge,
Dariya yayi sosai tab baby ai ko dazu don bansamu hanya bane shiyasa nabarki if not ba Wanda zai hanani ninkaya,
"Wai bakajin kunya ne? "Aa ba a haifeni ba lokacin da akayi kunya,
Bari inkira ki video call inga breast din yanda suke zafi,
"Aa nidai akwai ma mutane, katse wa yayi saida yakira ta dauka yace tell them to leave you Alone, "cikin salon tsokana tace
"Mijina nason privacy don haka kubamu wuri, ai ca suka yi mata shikuwa yajita dakyau yaji wani irin dad'i yau tana kiranshi mijinta,
Saida ta juya musa wayar ya ce kuyi hakuri zata nunamin Abune kunga bazata iya agabanku ba kunga kayana ne nikadai ban yarda wani ya kalla ba,
Sum sum suka fice a dakin don MA ya girmi tunanin su. Dole su gudu
yace oya fool your shirt ingani,
Da gangan ta kwabe tareda haska maisu da kyau, ya zuba musu ido ji yake kamar ya cabko su yace "oh my god baby wallahi kindaga min hankali gaskiya dole inzo intaba su yanzu if not I can sleep "please karka zo don Allah nidai kabari karfe kusan goma fa....... 🖊️
*Matar Soja*
PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION
тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.
INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/
FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/
TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
_written by FENERH_
Maman Ammar
*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby
*Domin ku takwarorin juna AISHA Dahiru Allah ya baki lfy ya kuma Kara tsaremin ke da duk kan musulmi daga duk kan kaddara, Tareda ke my sis AISHA Alto marubuciya mai yayi ina kaunar ki fisabilillahi kaunarki agareni ta musamman ce Allah yakara mana d'an kon kauna*
37&38
Cikin minti talatin ya iso ya kirata a waya, tana kwance tana Addu ar Allah yasa kar yazo ga Y'an uwanta Sun sata gaba suna tsigeta Wai ta lalace,
Ya kira wayar ta tana dagawa yace "come out,
Wayar tabi da kallo cike da mamakin halin shi,
Hijabi kawai ta dora akan kayan baccin ta fito,
Motar ta nufa tareda Adduar kar baba su fito suganta, yana hango ta ya bude murfin motar tana isowa ta tsaya ta waje, "please me yasa kazo, "come on kishigo ko infito ni,
Shiga tayi tareda rufe kofar ko gama zama batayi ba ya fisgota zuwa jikinshi cikin sauri ya fisge hijabin tareda daga rigar ta dama bata saka bra ba tabarsu susha iska akan matsa da tsotsar da suka sha,
Jin hannun shi akai yasa tayi wata irin Y'ar Kara mar Karar da ta Kara tsuma shi, don ji yayi kamar ta Kara mai tsumi, ita kuwa zafi taji don ba rikon wasa ya musu ba,
Kwantar da ita yayi kan laps dinshi ya kwanto tareda fara Aikin tsotsar Abin son shi tana matse ido don zafi takeji sosai akan niple dinta, tanajin yanda jikin shi ke rawa kamar mazari,
Ga Abu na tokarin ta ta bayanta tasan ko Meye, tanajin yanda take Harbin iska, dakyar ya barta, ya koma jikin kujera yana numfashi,
"Please let go our home baby natada wa kaina damuwa wallahi I want to go in kibari muje gidan mu, ssurin tashi tayi tare da mayarda hijabinta tana dafe kirjinta dake mata zugi,
Tana hauka ne zata bishi ya kashe ta baiyi ba ma ta sha wuya bare yayi tab ita zataso kar ma su tare da wuri sai nan da wata shida ko shekara,
Riko hannun ta yayi "kinaji na baby? "Eh ni bazanje ba, wani irin kallon ki tausaya min yayi mata, tareda riko hannun ta ya dora a jikin shi, "zafi takemun sosai please,
Cire hannun ta tayi tareda cewa "nidai katafi dare nayi don Allah, "ok kawai ya fada tareda bude mata motar ta fita, yana binta da kallo ko magana baya iya yi shikadai yasan halin da yake ciki,
Saida yasamu y'ar natsuwa yatafi, ita kuwa tana shiga tafada katifar ta domin duk sauran sunyi bacci,
Ranar kasa bacci yayi yasha magani Amma a banza saida yayi daya sanin taba ta dayaje yayi yatadowa kanshi kwadayi a banza,
Ganin zai halaka dole ya dauro Alwala ya tada salla,
Domin nemawa kanshi sauki, saidai baya kaiwa ko ina take war warewa haka ya kwana juyi cikin wahala, tareda kudirin wallahi dole ma a bashi matar shi da sauri if not yayi aika aika,
Yasmin dai baccin ta tasha hankali kwance, da safe bai kirata ba saida yaje office, lokacin baki duk sun wuce gida yarage daga su sai su baba da mama hindatu don sunce sai ta tare Zasu koma,
Ina labarin Ango ismail ya tare Abin shi tareda kwantar da hankali akan matar shi Zainabu don yariga yasan wutsiyar rakumi tayi nesa da kasa,yasmin tafi karfin shi,
MA kuwa yau da takaici ya dawo daga office domin ana bukatar su a Abuja sunada meeting da shugaban kasa dama sauran manyan sojoji baki daya dake kowane sashe na Nigeria kuma taron zai daukesu kusan sati,
Yana isowa gidan shi ya zauna shiru tareda dafe goshi yasan Akwai damuwa idan har yaje taron nan haka dama Yasmin ta tare ne da da ita zai tafi tunda kowa da hotel din shi daban,
"Ina bazai yuwuba gaskiya ya fada tareda dukan kujera, wayar shi ya dauka ya kirata,
Tana dauka yace "ki shirya na je school din naku Wai dole saikinje da kanki don haka zanturo driver yanzu ya kaiki,
Ya katse kiran batareda yajira Amsarta ba mikewa yayi cike da jin dadin yasamowa kanshi mafita,
Ita kuwa kasa motsawa tayi don Sam jikinta bai bataba wane irin school karfe biyu yanzu? Saida driver ya iso ya kuma kiranta "kifita driver na waje yana jiranki,
Tashi tayi jikinta a sanyaye ta shiga falon su mama tareda fada musu zataje school yanzu " kinfadawa mijinki? Inji mama hindatu, "eh shine ya kirani ma har ya turo driver,
"Toh ai saikiyi maza kishirya karki tsayar dashi, tom tace tareda komawa dakinta dama tayi wanka komai bata shafa ba,
Ta zauna ta murtsuke jikinta da mayukanta masu kamshi da hadin culaccar ta mai mugun kamshi y'ar saudiya da Aunty maryam ta bata,
Cikin kayan da yakawo mata shekaran jiya nafitar biki ta dakko wata Atanfar diamond mai blue da fari Riga da sket tayi mugun kyau ta hada da farin mayafi da farin plat shoe da jaka ta feshe jikinta da turaruka masu taushin kamshi cikin wa inda yakawo mata daga gambiya,
Daurin kanta kuwa ya zauna kana hango sumarta ta kasan yanda take sheki, ta fita tareda sallamar su mama,
Tafito as Mrs Muhammad Abdullah a yau kana gani kaga matar manya,
Yanda take taku cikin rausaya da natsuwa kadai ya isa ya birkita namiji,
Driver da yake sanye da kaki saida ya Sara mata tareda bude mata motar ta shiga ya ja, jin kanta take wani iri yau it ace a matsayi irin wannan? Matar MA itake Auren Soja lallai yau ta Y'ar da bawa bai isa ya bawa kanshi Abinda yasoba sai Abinda ya zaba mishi, it ace mai cewa bazata taba Auren Soja ba saboda halayen MA at last kuma shi da kanshi ne yazamo mijin Auren ta Allah mai iko,
Bata ankaraba saida suka kai bakin wawakeken get din na NDA taji gabanta ya mugun fadi, tasan umarnin Oga kwata kwata, ne,
Sukansu sojojin wurin saida suka Sara mata kafin ya wuce tayi saurin daukar wayarta domin kiran shi yana sama yana yana daga karfen shi yaga kiranta dariya kawai yayi yaki dagawa har ta tsinke,
Jin tsayuwar motar yasa ya Kara yin murmushi ya tareda Ajiye karfen da yake dagawa kamar yana daga Kara, ya tashi daga shi sai guntun wando ya dauki karamin towel yana goge jikinshi,
Kallon ta yakeyi yanda fuskar ta ta canja daga gani kasan ranta ya baci, yayi y'ar karamar dariya, "Sory madam I can't help it,
Kallon kofar gidan tayi tareda juyawa cikin sauri ta nufi gidan Aunty maryam, duk yana kallon ta,
Aunty maryam naciki tana kwasar soyayya ta kwalo sallama don ta shirya ba inda zataje,
Saidai yagaji ya kyaleta, maye kawai,
Maryam ta fito cikeda mamakin ganinta "mezangani haka AMARYA "me kikazo yi? Bakinta ta turo tana fada mata, dariya tasa "aiki yaganni Yasmin yaci Ace yanzu kinsan wakike Aure don haka nidai kitashi kitafi gidan mijinki kinzo haka kawai ina farantawa nawa mijin kin katseni,
Kije ko ki zauna gadina har ingama mijina zaiyi tafiya inaso inbashi harda reserve, baki tasaki tana mamakin Aunty maryam,
Tako wucewar ta tabarta nan Karar wayar ta yasa ta dauka, "inshigo ne indauke ki? Tasan sarai zai iya don haka ba choice dole ta mike jikinta ya mugun sanyi gaskiya tsoro takeji,
Kar yace zai yi wani Abu da ita don haka taketa gudun zuwa gidan, Inba ma iskancin MA ba yayi hakuri sutare mana,
A kofar gidan tasameshi yayi wanka yana sanyeda singlet na Army da mahadin su tree quarter ya yi mata mugun kyau ya zuba mata ido kamar ya lasheta tsabar kyanda tayimai,
"Baby guduna kikeyi? Yafada tareda matsowa kusa da ita ya rungumota ta gefe, mata masu leke kuwa tuni baki yacika da gulma,
Baiko san anayiba ya wuce da ita, duk sojojin tasowa sukayi suna Sara mata ko kai bata daga ba don ita a tsorace take sosai, falon ta zubawa ido like Always very neet kan kujera suka zauna ya shige jikinta kamar wani mayen karfe, tareda kwalawa Emanuel kira,
Ya fito da gudu kawai ya saki baki ganin yasmin rungume a jikin Oga, shidai yasan Oga yayi Aure a haukarshi zuby ce ya Aura don baisan Abinda ke faruwa da relation din ogan nashi ba,
"My friend ya fada cike da mamakin ganinta ya karaso da niyar riko hannun ta, MA ya buga mai tsawa, "you are mad ema are you going to touch my wife?
"Your wife? My friend ' ya zaro ido cikeda mamaki da kuma murna don sunyi mugun matching da juna, "wow congratulations my friend now you are not my friend you are my madam, ya fada cikeda wautar shi yanajin dad'i sosai yanzu dama itace Oga ya Aura "chineke me,
Sai mamaki yakeyi, MA yace in ya gama yatafi sai gobe yadawo, ya mikamai kudi masu kari yayita godiya, itadai ba baka sai ido batada tacewa barawo a hannun mata,
Tashi yayi ya riko hannun ta" let go inside, kafada ta makale mai idanun ta suka ciko da kwalla" Wai ni yaushe zaka daina min haka ne? "Sai ranarda na mutu, ya fada kai tsaye, tareda komawa ya tsuguna a gabanta tareda dafa cinyoyinta ya zame gyalen jikinta tareda ture d'an kwalin yana bata wani irin deep look,
"Sorry Am going to travel tomorrow I can't travel like that kiyi hakuri baby kibani hakki na wallahi inashan wahala please just once give me this chance please,
Rike mai hannu tayi tareda girgiza kai "please no kabari don Allah nidai Wallahi tsoro nakeji "kitaimaka ke matata ce ko kina so inci gaba da bin nawaje bayan inada ke,
Turo baki tayi cikeda kishi "zakasa inyi kisan kai ko zsnkashe macen da duk tazo kusa dakai yanzu, dariya yayi tareda janyota tafado jikinshi, I love it