Showing 30001 words to 33000 words out of 55353 words

Chapter 11 - BARIKI (AUREN SOJA)

07 Jul 2024

8287

tayi dama ta ganshi yanzu ta kalli saman dai dai wurin da yataba ganin ta da Oga umar wurinda ta lura yafi zama a wurin saboda nan kayan training dinshi suke,


Saida ta dauki lokaci cikin tunani kafin ta dauki akwatin ta ta nufi kofar tayi nocking sannan ta dawo ta dauki katuwar jakar kayan da mama tabata ta kawoma Aunty MARYAM,




Maryam tayi Farin ciki sosai da zuwanta saidai taga canji a wurin kanwar tata sosai, duk da haka bata fasa taya ta duk abunda ta sabayi mata ba,


*************
Rayuwa nata tafiya yau tayi sati daya a Barrack amma har yanzu bataji daga MA ba tun tanasa ran zai Kira ta har tafara cire rai takai matukar damuwa akan rashin jin wayar shi,



Takira amma layin baya zuwa har kuka takeyi idan ta samu kebewa adaki ita kadai ya tafi ya barta da mugun tabo Wanda tasan shine ajalinta idan tayi wasa


MA ya sanya mata mugun guba a zuciya domin ita tasan ta kamu da kaunar wannan bawa Wanda ita tasan shi ba kaunar ta yake ba tunda ya fada mata clearly rayuwar da yake son suyi da ita,


Gaskiya Ashe ba laifin matan dake binshi bane yanada qualities da idan ya fara nunawa mace kulawa dole ta manne mai don ya hadu ne karshe gayen,



Tundawowar ta BARIKI bata kuma leka ko waje ba don bata son ganin Kowa MARYAM ta tanbayeta ba adadi meke damunta saidai tace mata bakomai,



Yau kusan karfe goma sha daya na dare tana kwance tana sans ar wayar ta tayi Kara tayi banza da ita domin tasan ismail ne kuma ita yanzu Sam bata son jin muryar shi kwanan nan


Saida taji kiran yaki karewa yasa ta fisgo wayar da nufin kashewa taga international call ne mai plus ta samu kanta da daga kiran don har wani rawa jikinta keyi,



"Hmmmm yayi doguwar Ajiyar zuciya jin ta daga mai kiran saida ya d'an dauki lokaci kafin yafara magana,
"Baby bakya kewata ko? Nasani ai dama nadameki Addu a kike intafi,



Tunda taji muryar shi gaba daya muryar ta ta fara rawa sai wani irin kuka ne ya zo mata mai zafi, tafara shashsheka,
"Subuhannallah baby Meye na kuka please ki daina karki jamun ciwon zuciya a nan,



"Kasa yin shiru tayi ya yi shiru tareda runtse idanun shi yakasa cewa komai saida ta dauki lokaci tana yi kafin tayi shiru,


"Hmm am Sory nakasa rike kaina dole saida nakiraki muryar ki nakeson ji kamar inyi hauka please inkiraki video call? Nayi kewarki da yawa,.......... 🖊️


*afuwan hannu na ya gaji ku biyoni domin jin ya zata kaya masoya ismail kuzo jaje YASMIN ta afka komar soja ko ya zata Kasan ce shin rabon waye YASMIN ya zakuyi da baba masoyan MA?*



*Matar soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09



🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻



_written by FENERH_
Maman Ammar


*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby



*wow Fans kunyi ruwan comment yanda ya kamata Ina Alfahari daku agaskiya kun faranta min rai sosai da zafafan comment wann ya nunamin kuna biyeda wann littafi nawa 100pcnt godiya dubu agareku masoyan MA da Yasmin*


21&22

Datse kiran yayi batareda ya jira umarnin taba ya kirata kai tsaye, ba bata lokaci ta dauka domin zuciyar ta na mararin ganin kyakkyawar fuskar shi tayi kewar shi fiye da tunanin kanta,



Wata irin doguwar Ajiyar zuciya ta sauke ganin fuskar shi data bayyana ya zuba mata ida sai kare mata kallo yakeyi kamar ya janyota ta wayar yakeji,



Ita kanta tatafi da yawa don ganin tayi yayi mata mugun kyau yakara fresh sati daya kawai da bata ganshi ba, "baby haka kike daman Ashe bana ganin komai' yafada idanun shi kamar suyi aman wuta,


Nan tadawo hayyacinta tayi saurin kallon jikinta ta waro ido tareda kife wayar ta dafe kirji shikenan takarawa kananzir fetur dama ya lafiyar kura,


Best ce kawai ta mugun kamata pink gashi tamugun fitoda shape din kirjinta da kyau tasaman har ana hango fararen na shanun ta da suka kunburo kamar su fito,


Saida taji karar wayar ta tuna da abinda takeyi tayi saurin janyo hijabi tasaka kafin ta juyo fuskar wayar, wani irin huci yaja tareda jan numfashi ya ce,


"Why baby please kicire ingani don Allah karkiyi min rowa nariga na gama yawo kin tada abinda bazai taba kwanciya ta dad'i ba please do something kicire hijabin if possible ma harda rigar kicire mun pleas..... Kit ta datse tareda kashe wayar baki daya ta jefar,


Ta kife a gadon tana jan numfashi "ya Allah ka yayemin son bawan nan naka kar ya jefani ga halaka, Allah ka rage min kaifin soyayyar shi a zuciya ta kar inyi rauni ya Allah karka nufeni da fadawa halaka, "Astagfirullah tafara nanatawa har saida taji tasamu natsuwa kafin ta wuce ta dauro Alwala ta tada salla domin Addu ar neman sauki,



Shikuwa MA ai yau yayi mugun gani domin yau sai Allah shida lfy wani irin juyi yake akan gadon nashi yana hango irin romon dake kirjin YASMIN "wayyo ta karasa ni,


Sai faman rike ciki yakeyi ga wani gumi dake fesomai na wuya dakyar ya tashi ya nemi magani ya watsa ko ruwa bai iya dskko wa ba,


Saida ya dauki dogon lokaci kafin ya d'an samu natsuwa ya kuma gwada kiran ta Amma akashe haka ya hakura tareda jin matukar jin haushin kashe mai wayar da tayi,




YASMIN bata kunna wayar taba sai washe gari tana kunnawa kiran ismail ya shigo ta dauka ba bata lokaci "gimbiya nakira jiya busy daga baya kuma naji akashe Ina fatan wayar ba matsala?


"Bakomai caji na yayi Kasa shiyasa na kashe nasa caji, "OK idan kina bukatar wata kifada inkawo miki, "aa nagode yasu mama? "Lafiya lau suke,


"Kinsan me? "Aa. "Wallahi sai yanzu naji dama baba bai daga Auren mu ba NA k'osa sosai inganki a gidana,
Shiru tayi kawai tana sauraran shi ya mugun bata tausayi,


Tasan yanason ta fiyeda yadda yaso Aunty maryam don haka dole ta yaki zuciyar ta kodan gudun fadawar d'an uwanta cikin damuwa ta tallafeshi ta kuma cusa soyayyar shi koda ta karfi ne ta cire Wanda ba kaunar ta yakeba saidan Wasu Albarkatu na jikinta,



"YASMIN yakira sunan ta "Na am Yaya, "please Meye kuma na wani Yaya keda zaki zamo matata yakama ta abani wani sunan mai dad'i mana, "wane irin suna ne mai dad'i?


"Kice sweetheart ko darling ko my love ko habeebi kidai zaba min inji, dariya ya bata sosai har taji bata tareda duk wata damuwa cikin second kadan yasanyata cikin nishad'i "Yaya ka koyi surutu,


"Badole naba tunda ina tareda ke bazaki san irin tanadin da nakewa rayuwar Auren mu bane YASMIN ' wani irin faduwa gaban ta yayi don sai taji Sam bata son yin Auren kuma,




"Bakice komai ba kobakya dokin Auren ne YASMIN? "Inayi Yaya ai lokaci ne "hmm bazan boye mikiba Allah ina cikin wani hali kullum da ciwon ciki nake kwana, ina fada Lafiya kinsani dole inji abinda nakeji yanzu, tanajin y'anda yake mata nishi a kunne yana groaning, Amma ba abinda taji itada ke tareda MA karshen BARIKI ai ita bataga kuma namijin da zai daga mata hankaliba don duk wani d'an iska bayan Muhammad ne,



***********
Wasa wasa ta daina daukar wayar shi koda zai Kira Sau d'ari a rana ko yayi fushi zai kuma gwadawa a haka aka share kwanaki,



Duk ya firgice don ma jarumini ba Wanda zai gane yanada damuwa har Ahmed dasuke tare har yanzu baisan tsakanin shi da Yasmin ba,



Yakai kololuwar karshen hakuri yau ya tura mata text _rashin daukar wayata ba Abinda zai rage akan kuduri na koda bana nan Wallahi zantura gidanku baba yasan komai Abinda zanyi bazai taba yimiki dad'i ba don haka be careful_


Ya tura mata lokacin tana zaune da Aunty maryam ta ji karar shigowar msg ta kalli fuskar wayar da kamar karta daga Amma tasamu zuciyar ta da bude sakon,


Tsaki tayi bayan ta gama karantawa tana mai ayyana ba abinda zai iyayi, "Lafiya kike tsaki sis? "Bakomai Aunty, "nifa bangane miki bane Yasmin naga tun zuwanki kinki ko fita waje saikace bake ba nasan ko Emanuel baisan kina nan ba, "banason surutun shine Aunty kinsan shi da gulma, hhhh dariya tayi "kodai nasan ku ai duk daya keda shi to ai Oga baya gari gulmar me zai kawo miki? Koda yake ance budurwar shi kusan kullum saitazo gidan watarana har kwana take a ciki,



Wani irin takaici da kuma mugun kishine ya rufeta tasamu kanta da jin zafin Abin sosai saboda jaraba har da bai gari yana basu damar shiga gidansu, samun kanta kawai tayi da shigewa cikin dakin ta ta kwanta tareda runtse idanun ta Wasu irin hawaye masu zafi nabin kuncin ta


"Allah ka yaye min son wannan bawa zuciyata bakiyimin adalciba da zakisa inso wannan irin mutum, karar wayarta tasa ta mika hannu ta dauka batareda ta duba ba,



Jin muryar shi yasa ta bude idanu, cikin natsuwa yafara magana yau bai tsaya jan Ajiba, "inkika kuskura kika Ajiyemin waya billahillazi zaki ganni a 9ja idan nakuma Kira kika ki dagawa Wallahi zan bata miki rai, ki tsaya ki saurareni kawai azabtarwar ta isheni karki samin hawan jini,


Bude bakinta tayi tafara zazzaga mai ruwan bala'i "me zaka fadamin Wai kai wane irin namiji ne baka gari amma karuwai nayima zarya agida "oh who no ko kana zuwa Kayi ka koma ban saniba,
Tunda ko yanzu gashi kana kirarin zaka zo idan nayi kuskure Wallahi bantaba ganin mutum irinka ba ana cewa iskanci na BARIKI ai kaine ma barikin don iskancin ka yafi na Kowa don kaine jagora,



"Kingama koda saura? Shiru tayi kawai kafin yafara magana" su waye agidan nawa? Ya akayi kikasan da mace? Ina ruwanki da su? Koda ina gari zanyi abinda nakeso,


"Bantaba bin kowace y'a mace ba tamun wulakanci kuma inci gaba da binta saike wace yarinya ma ta isa inbita Sau biyu Wallahi bata a Nigeria amma ke kullum ina nacin ki kina min wulakanci ban fasa ba,


"So kike inkori masu son bani hutu da natsuwa in tare a gindinki kawai inci gaba da shan wahala, duk macen da kika gani Sau daya nake neman ta itake bibiyata sannan zuby da kike gani a gidana munyi kusan shekara bakwai is imposible murabu da ita koda kuwa kin bani kulawa bare har yanzu yanga kike famar yimun saboda kinga na mutu akan ki,



Wani irin kuka ne ya kufce mata mai ciwo yanzu wannan ne zuciyar ta keso? Shiru yayi yana mai jin zafin kukan nata har cikin ruhin shi "please stop crying karki hanani natsuwa Meye Abin kuka anan nafada miki sirrin zuciya ta ne bana karya bare infara akanki,




Katse kiran tayi saboda takaici ta manta da kashedin shi, tana kuka Mai shiga zuciya, kuma kiranta yayi, saida ya Kira Sau biyu kafin ta daga,


"You are testing my patience baby nafada miki idan ina magana don't cut my call zakisha mamaki nafada miki,


Rage murya yayi yafara magana "me yasaki kuka? Kinsan rashin dagamin waya kamar kina samun wuta a zuciya ne tun ranarda naganki da best baby kika Kara tafiya da tunani da natsuwata naji araina dole in mallake ki baby kinada kayan hutawa sosai "ahh ya fada yana mika mai karfi, "kinsan inason mace mai nonuwa ga naki kuma full chest kamar ballon baby sunada laushi ko nine zansa suyi laushi are still strong?



Karuwa kukan ta yakeyi don tarasa nayi gayen nan yanada digiri a harkar BARIKI gaskiya,
"Um baby bari inbarki sai anjima zamuyi video call please kisa bra kawai, bye, ya kashe wayar tabi wayar da kallo tarasa ma mezatayi,



Tunawa tayi da wata kawarta Amira da ya dade tana bata labarin tsakanin ta da surayinta dole ma ta nemi shawarar wani wannan karon dole tanemi mafita kafin lokaci ya kure mata,


Number Amira ta nema saida ta dauka tasa ihun murna "bakida kirki kawata sai inyita kiranki kiki dauka yau dai kinkirani da kanki,
"Hmm ya kwana biyu? Wallahi sai Alheri kinsan ina barrack tareda my love yanzu su baba sunga ba sarki sai Allah sunyi mana Aure kar kwabarsu tayi ruwa,


"Shiyasa kikaga na kyaleki Amira iyaye ba Abin wasa bane yazaki biyewa namiji da baida tabbas ki nemi bijire musu? "Ki bari YASMIN na nemi yafiyarsu kuma Wallahi ko da can da kike ganin kamar ina kinjin maganar ku giyar soce ke jana Amma kibari zanzo har Unguwar ku zamuyi magana




***********
Bayan kwana biyu Aunty maryam ta haihu a asibitin NDA dake barikin ta samu baby girl murna wurin su Yasmin ba a magana nan Y'an Uwa suka fara sintirin barka har zuwa ranar suna yarinya taci sunan NANA Aisha


Iyayen su suntaka rawar gani harma da ismail ranarda kayan uban gayya ya iso kuwa ai ba a magana don kayan sun basu tsoro harda YASMIN akwatin ta daban gana baby gana Auwal da kuma mai jego,


Yasmin tayi matukar mamakin irin tsadar kayan dake cikin akwatunan don nata ma yafi na mai jegon,


Aunty maryam saida takirashi tana mai godiya, "ba aiki na bane Oga ne yadauki wannan nauyin madam kinsan irin Alkhairin shi agaremu

Sosai kuwa Allah yasaka mai da Alkhairi mungode Allah ya tsareku,
Bata fadawa Yasmin ba kawai tayi shiru don tasan zaisha tsinuwa ne kawai kuma bazata taba sawa ba,


**************
Akwance take bayan ta kammala Aikin gidan ta na hutawa wayarta tayi Kara tasan mai kiran ta daga tareda sawa akunne, "hello my beauty ya kike? Ya tanbayeta "lfy kawai tace "ya baby? Kalau take,



"Hmm baby kinason Yara? "Waye bayason Yara "nidai da banaso Amma tunda muka hadu nakeson inga nabaki ciki kihaifamin baby inason inga cikina a jikin ki inga kina bawa yarona wa innan no non "wow zanrike mai dayan idan ya zubo inlashe mai da halshena,


"Saboda kazanta? Ta fada batareda tasan maganar ta fitoba kuma batasan lokacin da maganar shi ta shigeta ba har tayi tasiri ba,


"Kazanta baby nonon nakine kazanta ai ko Abinda yafi ruwan no non ki ne zan iya shanyewa ke nifa ko ruwan...... Don Allah Wai kai Kasan kunya kuwa?


"Meye kunya? Ai bamu hada hanya ba da ita ke kika Santa baby idan ina tare dake nifa bansan komai ba sai Abinda yafito daga bakina,


Wayar ta sauke gefe saida ya gama ya kashe batareda taji karshen maganar isksncin nashi ba,



Sannu bata hana zuwa gashi yau YASMIN ta kammala karatun ta Wanda maganar Aurenta ta Kara matsowa gefe daya kuwa MA na dokin dawowar shi gida don saura wata daya ya diro kasar,



Ismail sai rawar kafa yakeyi akan Auren shidai yau ma yakirata tana kwance "Matar zanzo indaukeki karshen satin nan saboda mu fara shirya event din da zamuyi friends dina dunata shirya mana party,

Ajiyar zuciya kawai ta sauke don tana cikin damuwa zataso Auren ta ya kasance kafin dawowar MA don tana cikin mugun fargaba kodazu ya fada mata


"Baby ki yimin girki ranar da zandawo girkinki kawai zanci idan nadiro nasan bazaki kiyimun ba gashi yanzu ismail yanaso ta koma gida kafin isowar MA yazatayi...... 🖊️


Kufada mata my fans I don't no




*Matar Soja*
[8/30, 2:56 PM] Feenerh Wrtr: PROFICIENT WRITERS ASSOCIATION


тнε αвιℓιтү тσ gυι∂ε ιs тнε мσsт ιмρσятαηт qυαℓιтү α ωяιтεя cαη нαvε, ωε ρяσғιcιεηт ωяιтεя's αssσcιαтιση ωιℓℓ sнαяε тнεsε qυαℓιтιεs.

INSTAGRAM: https://www.instagram.com/proficient_writers/

FACEBOOK: https://mobile.facebook.com'/groups/2455147078097572/

TWITTER: https://twitter.come m/pro__writers?s=09



🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻
*BARIKI*
_Auren Soja_
🌻🌻🌻🌻🌻🌻🌻



_written by FENERH_
Maman Ammar


*Dedicated to*
Fiddausi mainasara feby


*wannan shafin nakune BENEFICIAL WRITERS GRP kunayi inajin dad'i Allah dai ya biya comment dinku na farantamin*
*Abdullahi zainab*
*🌹Aesh🌹*
*Ummi zaria*
*Mrs faruq*
*ina godiya Allah yabar kauna*

23&24


Kwanakin kaf cikin fargaba YASMIN take duk ta rame sai haske da takarayi ga kuma wani irin fresh datakeyi domin gyara da Aunty maryam ke musu ita kanta maryam din ta goge ga cikar jego da tayi tana murnar tarbar Oga Ahmed,


Ga y'ar ta tayi wayau sosai tayi bulbul da ita gwanin sha'awa, yanzu ma zaune suke ta mikawa YASMIN wata roba cike da danbun naman kaza mai had'in magani,


Yatsine fuska tayi kafin takarba tajuya robar "Wai don Allah meyasa kuke bani wannan Abin ne yanzu? "Kibari kya tanbayi Yaya ismail bani ba watara na mu na nan zakizo nema,


"Gaskiya banason dure duren nan kalli wannan hadin mai kamar madara Sam banason shi har wani tsiyaya yake sani kuma kalli kirjina sai cikowa suke karayi nidai bazan kuma shaba,


"Kedai wawuyace Wallahi YASMIN kinsan sirrin gyaran nan kuwa? Bakya ganin y'anda baban Auwal har yanzu yake likemun ke har Gobe ina alfahari da mama na domin gyaran da takemun yasa mijina baya hangen wata macen ki duba koda yake soja duk inda yake zuciyar shi na tareda ni,

Bansan rayuwar shi abayaba Amma ni nasan koda ace da can yanemi mace to yanzu bazaiyi ba don ya d'an d'ani irin baiwa ta Yasmin ki gyara kanki ki kwaci y'ancin ki a gidan Aure,


Shiru tayi tana mai ayyana dama A ce MA zata Aura da tasan sai tafi kowace mace Sa a da Farin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login