Showing 126001 words to 129000 words out of 155081 words
tsahon shekarun nan daka ɗauka kana karatu ina biye da kai, hatta shiga cikin ƴan daba da kakeyi wanda na fahimci kanada wani dalili duk ina sane da kai).”
“Nayi matuƙar razana dajin zancensa. Dan haka na miƙe ina girgiza masa kai. Saurin riƙoni yayi shima yana girgizamin nasa. cikin taushin murya kuma ya shiga lallashina. (Yarona zaka iya, ni na tabbatar zaka iya insha ALLAH. Wannan Master da kake ƙarƙashinsa ko kasan gawurtaccen ɗan ta'addane da muke fako tsahon shekaru. Sai dai a bincikenmu ya nuna yana tare da manya-manyan masu faɗa ajin da ko kamashi mukai munyi a banza zai fito kamar ko yaushe. Daga ƙarshe ma wanda ya kamasan shine zai rasa aikinsa ko rayuwarsa. Jami'anmu sun halaka da yawan gaske a dalilinsa. Sai dai a yanzu haka akwai yarona a cikin yaransa shine duk ke bani bayani game da kai, dan shima ya shiga jikinsa ne domin mana cid. Inason dan ALLAH ka sanarmin miyasa ka raɓu da shi kai?).”
“Ina ganin kima da mutuncinsa. Dan ya ƙyautata rayuwata na samu ilimi a gaɓar dana yanke ƙauna da samun hakan. Dan haka babu musu na zauna na zayyane masa koma na rasa iyayena a dalilin Master da dangin Dattijo Isma'il suka saka. Na kuma tabbatar masa da fansa zan ɗauka dan bazan bar Master ba. Har hawaye sai da yayi domin tausayina. Ya kuma tabbatarmin burina zai cika cikin sauƙi amma saina zama jami'in sirrin da yaymin tayi. Na amince a lokacin. tare da bayyana masa ainahin fuskata ta Isma'il Aliyu Hikima. Yasha amamaki kwarai da gaske, musamman da yaji cewar tun ina yaro nake ɓoye fuskata ta zahiri, bayan iyayena shine na biyu daya ganni a hakan. Hakama da yaji nike haɗa dukkan Mask ɗin wa kaina yaji daɗi ya kuma yabama fasaha ta. Domin abune daba kasafai ake samunsa anan yankunanmu ba.”
A dalilin ganin zan iya ɓoye fuskata yace babu damuwa ma zan iya aiki kafaɗa da kafaɗa da su kamr kowane ɗan sanda a zahiri, a baɗini kuma aikin sirrinmu, sai dai zan cigaba da ɓaddabamin ɓoye ainahin fuskar Isma'il zuwa wani lokaci. Na amince da hakan. Na kuma shiga cikin tawagar horaswa da fuskar Muhammad Shuraim, cikin amincin ALLAH na fito a jerin jami'ai masu matuƙar ƙwazo. Sai dai ana kammalawa na sake ɓacewa ɓat bisa umarnin I.G. Na sake komawa cikin su Master da zuwa yanzun dukkan sirrinsa a tafin hannuna yake, dan dukkan abokan mu'amularsa a cikin manya da ƴan ta'adda irinsa na sansu nasan inda suke, nasan makamar harkokinsu. Na iya maganarsa. Na iya salon tafiyarsa na iya abubuwa da dama irin nasa wanda inhar na juye maka shi baka isa cewa bashi ɗin bane musamman idan na saka mask na fuskarsa. Indai taƙaice miki zance a wani dare batare da sanin kowaba a cikin yaran Master na ɗaukesa, zuwa safiya na maye gurbinsa, yaransa kuma duk nabi hanyoyi daban-daban aka kamasu ɗaya bayan ɗaya ta yanda babu yanda ubannin gidansu zasu iyama ganosu balle cetonsu. A gefe kuma ina aikina a zahiri tuƙuru game da dukkan abinda ya dace”.
“Duk da kasancewana normal ɗan sanda, nayi ayyukan sirri da yawa bisa umarnin I.G ni da ɗansa Abdull da ya zama aminina tun a jami'a. Efcc Chairman da General abokaine na I.G tun ƙuruciya, hakanne yasasu sanin ayyukana a wajen I.G har suma suka fara jana jikinsu dan halayyarsu ɗaya da I.G akan ganin ƙasarmu ta dawo hayyacinta. Sai dai rashin mabiya na ƙwarai yasa basa iya tufƙa sai an warware musu. Nasha kawo musu information da yawa daya shafi ayyukansu a dalilin bincike na. Hakanne yasa a wasu lokutan nakanyi aiki kafaɗa da kafaɗa dasu tamkar yanda akasan jami'an tsaro da yawa sunkanyi hakan a sirrance a tsakaninsu. Kin shigo rayuwata a dai-dai gaɓar da nake gab da kammala tattara bayanai akan duk wasu masu hannu bisa ta'addancin Master. Naso hukuntaki, dan kin kusa ruguzamin aiki, amma sai labarin ya canja salo a dalilin I.G, shine yasa akai masa bincike akanki da ahalinki harya gano bakida wani dalili na harata tsiwace kawai da rawan kanki. Babu wani kwanakana ya bani shawarar aurenki. Ban iya cemasa komai ba dan yanada mutunci da girma a idanuna. Sai dai na dauka ɗammarar shiga jikinki nima dan tabbatarda ƙwazonki da yaketa yabawa harda kwaɗayin na aureki. Dukkan abinda su A.G sukai miki mun sani, musamman daya kasance ni suke ɗauka Master ɗinsu a halin yanzun. Muhibbat a yau na gama aikina daya shafi wancan Master ɗin, zan kuma damƙashi ga hukuma shi da su A.G, zan kuma bayyana fuskar Isma'il ma duniya, shiyyasa na fara nunata gareki bayan iyayena, baba, Habib, I.G, da kuma su Ummi. Sai dai kafin hakan inason ki sani tun randa na fara ganinki a asibiti kikaima zuciyata shigar sauri. Kece kika ruguza dukan yaƙinina akan ƙin yarda da mace, kece kika ɓata duk wani alwashina akan soyayya. Da gaske nake ina sonki”.
Hibbah da gaba ɗaya hawaye suka gama wanke fuskarta tun fara bata tarihinsa ta matsa jikinsa da sauri ta rungumesa tare da fashewa da sabon kuka, sai kuma ta ɗago tana kai masa kananun duka a ƙirji kukan na sake kufce mata..........✍
TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*🔥🔥🔥🔥🔥🔥
*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*
*_NAJI DADI SHINE GARI......_*
*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*
_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_
*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*
*NA SABUWAR SHEKARAR 2022*
*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*
*SABBIN LABARAI*
*SABUWAR SHEKARA*
*SABON NISHADI*
*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA'AYI NA DABANNE_*
*MAZA 'YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*
*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.
*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_
*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_
*_ƊABI'AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_
*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_
*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*
09134848107
Littafi daya
1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).
*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽🤞🏽
#team ZAFAFA BIYAR🔥🔥🔥🔥🔥
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu😭🙏🏻_*
*_Chapter Forty Two_*
...........Har cikin ransa sai da yaji shock dan bai zaton hakan ba da ga gareta cikin sauƙi. Sai dai idan yayi dubi da tarbiyanta da yanda ta tashi za'a iya mata koda wayone da yaudara ta amince. Idanunsa ya lumshe tare da riƙe hannuwan nata yana murmushi, ya rungumeta da ƙyau shima yana jerama UBANGIJI godiya, dan jinsa yake tamkar ya sauke wasu kaya masu nauyi dake bisa kansa.
Muhibbat da gaba ɗaya ta kasa tsaida kukanta ta sake yunƙurin barin jikin nasa.
“I'm sorry Hibbaty”.
Ya faɗa cikin kunnenta yana sake matseta da busa mata iskar numfashinsa cikin kunnen dake tada mata tsigar jiki..
“Ni ka sakeni, wajen Ummina zanje, karka sake shiga sabgata kuma. Karka sake zuwa mana gida.”
Cikin gimtse dariyarsa ya ɗagota da riƙe fuskarta cikin tafukan hannunsa. “Buɗe idanun mana ki kalli cikin nawa ki faɗa. Kefa kikace da Isma'il zaki zauna, taya kike tunanin kunnen Isma'il yaji wannan zance yay sakacin barinki kiyi nesa da shi kuma?”.
Sake matse idanun tayi hawaye na zirarowa. Batare data iya buɗesu ba tace, “To na fasa. Yanzu bazan zauna da kai ba”.
“Shi kuma babyna kimin yaya da shi? Dan bazaije ko ina ba a gidansu zai tashi”.
Babu shiri ta buɗe idanun sai dai bata kallesa ba. Cikin motsawar sakarcin nata tace, “Ni yaushe naga wani babyn ka balle na rakitama kaina har yaje gidanmu”.
Hannunsa ya ɗaura a saman cikinta yana ƙasa da shi a hankali, cikin muryar raɗa ya ce, “Gashi anan insha ALLAH, zaki gansane kema soon”.
Hanunsa ta ture da faɗin, “ALLAH ya kiyaye”.
“Na yanzu kam ya faru sai dai ya kiyaye na gaba kuma”. Ya bata amsa yana kwantar da ita shima ya kwanta a gefenta. Duk yanda taso tashi kuma ya hana dole ta haƙura. Sai dai ta masa shiru bata sake tankawa ba. Shima gajiya da suruntunne ya sashi rufe idanunsa da fatan samun barci.
Koda suka tashi wajen sha ɗaya duk yanda Hibbah taso zillewa hanata yayi tare sukai wanka. Ta gama ƴan koke-kokenta na shagwaɓa ta bari. Breakfast ma tare sukayi, tanason taje gaida baba Saude ya hanata. Dole ta haƙura tanata faman sinne kai dan sam bata buƙatar su haɗa ido. Sai dai dukan motsinsa saita bisa da kallo, har yanzu zuciyarta na kaikawo akan kasancewarsa Isma'il kuma Master. Sarai yana lure da ita amma sai ya basar yanata aikinsa tana gefensa. Lokaci-lokaci yakan sakata tai masa wani aikin.
A yau dai komai yinsa take babu musu ko tsiwa, dan idan ka ganta bazaka taɓa ɗauka Hibbahn Ummi da su Yaya Ammar bace. Haka suka kasance har yamma salla ce kawai ke tashinsu. Abinci ma da aka kawo na rana catai ta ƙoshi. Shima kuma baici ba dan bayajin daɗin bakinsa tamkar ita. Har dare bai fita ko inaba yanata aiki, sai bayan sallar isha'i ne Habib ya shigo musu da ledar kayan kwaɗayin da suka fita yawo suka siyo. Koda ya shigo falon Hibbah na kwance a doguwar kujeran da Master ke aiki kanta a saman cinyarsa. Dan ta kwanta tai filo da hanun kujerar ya taso daga inda yake zaune ya ɗagota yasa kan nata saman cinyarsa. Duk yanda taso tashi kuma bai bata fuska ba dole ta haƙura ta kwanta ƙamshin turarensa na mamaye kwanyarta a hankali. Aikinsa yake ita kuma tana kwance idanu a rufe ta lula duniyar tunani.
Koda Habib ɗin ya shigo bayan ya amsa masa sallamar da bashi iznin shiga kallo ɗaya yay musu ya ɗauke kansa zuciyarsa na masa wani fari fat. Kayan ya ajiye yana masa sannu da aiki.
Amsawa yay yana ɗago idanu ya kalli ledar, sai kuma ya maida dubansa ga Habib ɗin.
Da sauri Habib yace, “Na aunty Queen ne, sai da safe”.
Kafin ma master yace wani abu tuni ya fice. Kansa ya ɗan girgiza da maida dubansa ga Hibbah da duk take jinsu amma tayi luf. Ganin bata motsaba komai baice ba ya cigaba da aikinsa. Sai zuwa can da yaga barci na meman dibarta ne ya ajiye aikin yana buɗe ledan. Gasashshen namane mai romo da ice-cream. Sai Haɗaɗɗun chocolates masu daɗi. Roban ice-cream ɗin ya ɗauka ya buɗe. Dan shima ma'abocin sonshi ne. Batare da yayi magana ba ya ɗiba yakai baki.
Hibbah dake sauraren taji yace ta tashi ta hadiye yawu da ƙyar. Jin alamar ya ƙara kaiwa baki yasata buɗe idanunta da miƙewa zaune. Hannu tasa ta warce roban tana ɗan hararsa ƙasa-ƙasa da ƙunkuni.
“Ai nidai banji ance nakaba amma ka hau kai da sha”.
Gira ɗaya ya ɗauke yana sauke mata wani shu'umin kallo. “Naga kamar baki da ra'ayine shiyyasa nace bara na maida jinina da kika tsotse jiya da wanda kikasa bindiga ta zubarmin”.
Baki taɗan murguɗa gefe da kai cokalin ice-cream ɗin zata sha ya kai hannu zai riƙe ta tura da sauri.
“Humm rowa ko?”.
Kumburarrun idanunta ta ɗan juya masa “Kai da baka da rowar ka taɓa siyamin ne?”.
Master daya shagala a kallonta har tana saka tsigar jikinsa tashi ya ɗan waro idanu kaɗan. “Aunty Queen kiji tsoron ALLAH ban sayo miki kazan first night ba randa aka kawoki?”.
“Kadai satoni! Kuma ni babu wata kaza daka sayamin”.
Dariya ta bashi, amma sai ya gimtse yay murmushi kawai. “Ai ke amaryace ta musamman, shiyyasa kaiki gidan mijinki ma ya zama na musamman.”.
Yay maganar da ɗan kwantowa jikin kafaɗarta yana wani sassanyan murmushi idanunsa akanta. Matsawa taso yi ya tura hanunsa ta bayanta ya riƙo ƙugunta. Cikin marairaicewa yace, “Ki sammin ko kaɗan mana, inba hakaba kuma a daren nan na ɗiba rabona a can”.
Sam Hibbah bata fahimci a ina zai ɗiba rabon nasa ba. Dan haka ta sake juya kanta gefe tana kaiwa baki da faɗin, “Gara kaje ka ɗiba rabon naka a can amma ba nan ba”.
Wata ƴar dariyar ƙeta yay da ɗaura hanunsa saman ƙirjinta, “Ina godiya sarauniyar gidanmu”.
Da sauri ta ture hannunsa har tana neman sakin robar ice-cream ɗin ya riƙo da sauri. Kafin tayi wani yunkuri ya miƙe zaune sosai da fige ɗan spoon ɗin ya juya mata baya. Shaf ta manta da wanda take tare, ta ɗane bayansa cikin shagwaɓa tace, “Ummi kin gansa ko”.
Ice-cream ɗin ya dinga ɗiba yana kaiwa baki da kakkauce mata. Itako ta maƙalƙalesa ta baya da daura kanta a saman wuyansa tana son amsa amma ta kasa. Master da ke sha da sauri-sauri ya fara ƴar dariya mara sauti da batai zaton ya iya ba. Ganin yasha kusan rabi yasata barin bayansa ta sakko da sauri a kujerar taje gabansa zata warce ya kauce ta faɗa jikinsa. Zaune tai ɗare-ɗare bisa cinyarsa. “Ni wlhy ka bani abuna, ai dai baice naka bane, nawa yace”.
Master dake murmushi ya sake kaiwa bakinsa da ajiye robar ta gefen kanta batare data sani ba. Ta buɗe baki zata sake magana ya haɗe bakin nata da nasa ya fara juye mata ice-cream ɗin daya gama narkewa a cikin bakinsa. Bata da wata mafita saita shanyewa. Dan ganin tana son ture masa fuska ya sashin toshe mata hanci dole ta haɗiye. Koda ya saki hancin bai saki bakinba ya zarce da kissing ɗin ta. A salon da yake sumbatar natane ya sata nutsuwar dole tana amsar sakonsa. Sai da taji hannunsa cikin rigarta ne tai ƙoƙarin turesa jikinta na fara rawa.
Matsar da bakin yay yakai saitin kunnenta yana sake rungumota da ƙyau. “Kemafa yarinyar nan na kula fitinanniya za'ai. Dan sosai jikinki ke amsar kowanne saƙo”.
Hibbah jitai tamkar ta tsala ihu. Tai azamar wuntsilowa a jikinsa, yana son kamota ta zille da gudu tabar wajen.
Binta da kallo yayi yana sakin murmushi da lumshe idanu.
★★★
Hibbah bata sake jin ɗuriyar Master ba har tai shirin barci ta kwanta, zuciyarta cike da tunani da kwaɗayin ganin ahalinta. Wani gefe kuma na imagine yanda su Ummi zasuji cewar Isma'il shine master ashe, dan ita kam har yanzu zuciyarta ta kasa gaskata hakan, neman wanda zasu tattauna maganar kawai take a ranta. Dan tambayoyine fal bakinsa amma kunyarsa da nauyin daya aza mata yasa ta kasa masa ko guda ɗaya.
Tun tana a tsorace da tunanin zai shigo har barci yay awon gaba da ita bai shigo ɗin ba. Sai kusan ƙarfe ɗaya har tamayi nisa a barci sannan ya shigo a matuƙar gajiye da tsananin bukatar barci. Yaji daɗin ganin tayi barcin, hakan na nufin ta ɗan samu ƴar nutsuwa a zuciya da jikinta daya murza a jiya. Shirin barcin yay shima da dukkan abinda yake na al'adar rayuwarsa sannan ya kwanta a gefenta.
*_Washe gari_* tamkar jiya tare sukai sallar asuba. Hibbah dake ta faman sinne-sinnen kai ma ta gaishesa da tambayar jiinsa. Amsa mata yay da tambayarta nata jikin itama, tace ita dai lafiyarta ƙalau. Murmushi yayi kawai bai sake cewa komai ba harya kammala azkar ɗin dayay zamanyi sannan ya mike ya bita gadon. Harta fara lumshe idanu taji saukar hannunsa a jikinta. Babu shiri ta buɗe tana kai hannu zata ture nashi. Hanawa yay ta hanyar riƙe hanun nata da busa mata numfashinsa cikin kunne.
Zatai magana yay saurin tareta da faɗin, “Shiiii bake kikace lafiyanki ƙalau ba”.
“Da wasafa nake ALLAH akwai ciwo”. Ta faɗa da sauri tana buɗe idanunta sai gasu a cikin nasa. Duk kuma yanda taso janyewa ya sarƙesu ta gagara. Wasu mayatattun halittun fitina take gani suna yawo a cikin idanun nasa. A take nata suka fara tara ƙwallar da shi kuma suka sake ɗaga masa hankali.
“A ina ciwon yake?”.
Yay maganar da wata kasalalliyar muryar dake tabbatar da ɗunbin begenta dake cizonsa. Sake rikicewa Hibbah tai zata fara ja da baya yay mata runfa da jikinsa yana jan sassanyan numfashi da busa mata akan fuska. Sosai ta rikice, dan irin abinda tagani cikin idanunsa a shekaran jiya da rana yanzunma shine tattare da shi. A hankali ya ɗaura hanunsa saman nata yana sake matso da fuskarsa gab da tatan. Kai ta shiga jujjuya masa laɓɓanta na motsawa alamar son roƙonsa.
Yasan bazai iya ɗaga mata ƙafa ba, hakan yasashi lumshe idanun nasa dai-dai yana kai laɓɓansa saman tausasan nata, dan dama dauriya kawai yakeyi harya iya ɗaga mata ƙafa da daddare. Rawar jikinta da kukan da take masa yau har yaso yafi na shekaranjiya dan wahalar data sha kawai take ƙiyastowa. Shiko da idanunsa suka rufe bida ita kawai yake ta salo-salon da baisan yama iyaba sai yanzun.
Kuka take sosai tana lafe a jikinsa, nata jikin na ɗan rawa dan yauma ɗin dai wahalar tasha, duk da dai ta shekaranjiyan tafi ta yau sai dai ta yau ɗin ma babu sauƙi dan famine. Shiko babu abinda yake iya furtawa sai shafa bayanta zuwa gashin kanta.
“ALLAH yay miki albarka”.
Ya faɗa a fusge yana sake turata cikin jikinsa har saida ta ɗan saka masa kuka ya sassauta mata. Sai da yaji kukan nata ya ƙi tsayawane ya mike cike da dauriya ya kaita toilet. Yau ɗin ma dai da taimakonsa ta gyara jikinta tana faman masa raki da roƙon ya kaita wajen Ummi ita dai karya kasheta.
Sosai yaji tausayinta dan shima yasan dai yayi gaggawar koma mata duk da wahalar data sha kwana biyu da suka wuce. “Indai