Showing 27001 words to 30000 words out of 41602 words
Sir faruq !inbacin tsaron ubangiji dayyi accident"gaba d'aya tamkar bashiba haka yakejin kansa.ga wani abu daya tsaya mishi azuciya daya tuna Wai alhassan zai dawo anjima gun nurr"ga zafin mommy zata mishi baki"wani tsanar Nisaibah yaji da mugun k'inta.sbd yatabbatar da cewa itace ta sanar da mommy komai akan nurr"saidai yyi mamakin ta Yaya suka gano gidansu nurr d'in?tausayinta yaji sbd yatabbatar bak'aken maganganu tafad'a musu"tunda yaga nurr d'in nakuka sosai"gabansa yaji yafad'i"daya tuna tace bbushi bbu talaka"afili yace"kotana nufin son nurr nakeyine?yatambayi kansa yanajin fad'uwar gaba.ga wani gudu dayakeyi asaman titi..gaba d'aya tunanin sa yararraba"hakan yasa direct yacanza akalar motar "zuwa gidansu mubarak sbd yasamu mafita"tunda bashida wani amini ko abokin daya wucesa..
Mubarak na zaune a haraban gidan su"kan resting chair"yaji ana wani mugun horn"kallon get d'in yyi lokacin dame gadi ke bud'ewa sbd yaga wace mota zata shigo....mamaki sosai yyi sbd ganin motar sir faruq ta shigo da wani irin mahaukacin gudu...da ido yabishi sbd ganin yafito dg motar ko rufewa beyiba"kallon d'aya yamishi yagano Yana cikin damuwa da tashin hankali...tashi tsaye yyi yanufesa.yana cewa abokina lfy daiko?"girgiza mishi kansa yyi had'e da cewa muje d'akinka.bbu musu suka wuce d'akin Mubarak d'in.
bayan sun zauna, Mubarak yadubesa yace"abokina lfy?kamun bayani Dan Allah naga alamar damuwa aranka...cikin wani yanayi sir faruq yace"tayaya ake gane SO?sosai abin yayiwa mubarak dad'i"dama wannan ranar yake jira.amma bara yagaya Masa"yaji damuwarsa ,tukum sai yamishi shegantaka.abokina manyan alamomi na SO asanina 3 ne.amma sunada yawa sosai da sosai.na farko *kishi*
Kaji kana jin haushin ganin wacce kakeso da wani ko Kuma ,taji haushin ganinka da wata idan yariya kesonka..
Na biyu
*fad'uwar gaba*
Idan kaganta /kota ganka zataji fad'uwar gaba sosai.sai na 3"
*gudun b'acin ranta /ko gudun b'acin ransa dason kyautatawa Wanda kakeson sbd kagansa cikin farin ciki.kuma kak'i me munana Masa.*
Iya sanina wad'an nan sune manyan alamomi na mutum yakamu da SO!
wata iriyar ajiyar zuciya sir faruq yasaki"aransa Yana cewa wato yanzun shi son nurr yakeyi kenan?sbd abinda mubarak yalissafo mishi.dukansu yanaji game da ita.harda masu abubuwan"to ita nurr d'in tanasonshi ko kuwa?"yatambayi kansa...waimeke damunkane? Mubarak!Ina cikin matsala da damuwa.intak'aita maka zance"mommy tamun baki akan nasake zuwa gun nurr"bata yafemunba! yafad'a Yana runtse ido.innalillahi wa inna ilaihir raju'un! Mubarak yafad'a arud'e"kallon sir faruq yyi yace"tayaya kabari Mommy tasan Kuna tare da ita?
wannan y'ar iskar yarinyar Nisaibah Mana"itace tasanar Mata sbd d'azun da safe taje skul d'in.tasamemu Muna tare da nurr.gsky bata kyautaba"gashi na lura yanzun kundena fad'a da nur d'in ko?
Hmmm!abokina menene mafita yanzun?bansan Ina zansaka rainaba"idan nakwana banga my nurr ba"kobanji muryartaba nikawai nasan yanakeji.yafada Yana dafe kansa"Mubarak yace".ni aganina kayiwa mahaifiyarka biyayya hakan kawai zafe...cikin wani yanayi yafara bashi labarin rayuwar nurr"dason abin duniya irin na marik'inta baffa ado"dakuma alhassan ayanzun dayadawo Yana son ya aureta.bacin abaya yayi k'ok'arin b'ata Mata rayuwa Allah be bashi nassaraba...sir faruq yak'are zancen da cewa"damuwata shine takasance tare da d'an iskan yaron nan (alhassan) sannan bbu wani namijin da ya Isa
*ya auri nurrinah sai ni sadaukinta*
Sosai mubarak yagimtse dariyarsa"bansan inayiwa yarinyar nan mahaukacin soba sai yanzun daka sanarmu taya ake ganewa"meye mafita pls?"ajiyar zuciya mubarak yasaki"kafin yace"ni aganina barin gidan k'anin mahaifinta shine mafita babba"sbd kaga zata gujewa auren abokin takarar ka(alhassan) sannan tunda basonshi takeyiba zata zama acikin damuwa 2"anrabata dakai,an aura Mata Wanda bataso.gashi Kuma mommy tace karta koma ganinka da ita.dasai kayi wani abu akai.ajiyar zuciya sir faruq yasaki Yana tunanin Anya zai iya furtawa nurr kalmar yanasonta?tana amatsayin d'alibarsa..kayi shiru bakace komaiba!cewar mubarak cike da tausayawa abokin nashi"ajiyar zuciya yasaki kafin yace".inaso yanzun ka kira nurr kace Mata nace ta had'a kayanta duka ta tafi gidan kakarta. zan turaka kayi komai bbu abinda zai faru.bazata auri alhassan ba..Mubarak yace".okay bani number d'in ta..
Bayan yasakamishi number ta"nurr na zaune tayi tagumi"taji wayarta na ringing"da sauri ta duba sbd azatonta ko sadaukinta ne.saitaga bak'uwar number"kamar kada ta d'aga tadai daure ta d'auka tana sallama"muryar sir Mubarak taji.hakan yasa ta nutsu yamata bayanin komai"ta amsa cike da gamsuwa da bayaninsa.hawayenta ta share"tanajin zafin baffa ado dashine sanadin komai.tashi tayi ta had'a duka kayanta a cikin Ghana"tad'auki duka takalminta da hand bag nata guda 2 da sir faruq yasiya Mata tasaka awata leda VIVA"katifarta kawai ta bari da tabarma"hijab tasaka ta fito tsakar gidan taji k'arar ruwa abayi"da alama goggo kande wanka takeyi"yyinda d'akin baffa ado arufe"da sauri tasaka kwad'o ta rufe k'ofar net d'in bayan ta fito da kayanta duka atsakar gidan.asoro ta had'u da wani almajiri"tabashi ghanar yad'aukar mata"ita Kuma ta d'auki leda viva suka nufi bakin titi.cikin sa'a tasami nafef"50 nera tabawa almajirin bayan tashiga nafef din.suka wuce anguwar kawo...
Sir faruq kuwa Yana ganin mubarak yakashe wayar yace"tashi muje muyi sallar la'asar muwuce police station.zaro ido Mubarak yyi had'e da cewa bangane muje police station ba?kaidai kazo muje plaine zamu had'a da inspector Salim"yabika kuje gun baffanta. atsoratar dashi akan za'a rufesa koyabarta tazauna agidan kakarta" ta zab'i Wanda takeso ta kawoshi ya aura Mata..akan hujjar beciyar da ita kotufatarwa ko nema Mata ilimi"akan me zai Mata auren Dole?wannan hujjace Mai k'arfi.kuma ma Wanda yakeso ta aura ba mutum ne na gariba.
Mubarak yace"gsky wannan itace kawai mafita abokina.fatana Allah yasa ita nurrin taka tana sonka....Kuma Allah yasa mommy ta janye bakin data maka saikaje kusasanta kanku.wani banzan kallo sir faruq yamishi Yana cewa d'an iska kawai.dukda suna cikin yanayi narashin jin dad'i saida Mubarak ya murmusa...
Bayan sun gama sallar la'asar suka wuce police station d'in...sosai suka tsarawa inspector salim yadda komai zai kasance"kafin su tafo gidan baffa ado su hud'u"inspector salim,Mubarak da wasu y'an sanda 2.yyinda sir faruq ya wuce gida da nufin duk yadda akayi to Mubarak yakirashi yasanar mishi...
goggo kande data fito dg wanka taga d'akin nurr arufe"saitayi zaton islamiyya ta tafi"har 6 ta wuce bata dawoba"hakan Kuma bedami goggo kande ba,tanata hidimarta"
Tamkar anjohosa haka yashigo gidan yanata tsami da k'arin rana"kallo d'aya goggo kande ta mishi ta d'auke kanta"Wai yarinyar nan batadawo dg islamiyyar bane?banza goggo kande ta mishi..Yana k'ok'arin mgn yaro yyi sallama yace".Wai ance ana sallama damai gidan..suwaye ne?"cewar baffa ado azatonsa k'ila ma alhassan ne.wasu y'an sandane!me? yafad'a Yana zaro ido"goggo kande tace"kwad'ayi mabud'in wahala"Kai yaro jekace baninan..Kai kace musu Yana nan"cewar goggo kande.yaron kuwa yafice"baffa ado da gudu ya wuce bayi sbd cikinsa yajuya...Yana fitowa yasami yaron yadawo"Kai wai ubanme sukace ne?sunce inhar ka wuce minti2 baka fitoba zasu shigo sutafi dakai..wani mugun tsoro da fad'uwar gaba baffa ado yaji"jikinsa na kirma yafice Yana zare ido.
Lokacin da Mubarak yahangoshi sai yasake tamke fuska sosai...bayin Allah Lfy kuke nemanka?"cewar baffa ado Yana tsaye bakin k'ofar shiga gidan"
Mubarak yadubesa yace"sunana Mubarak!ni malamin su nurr ne a islamiyya.(yyi k'arya) Muna lura da ita tana cikin damuwa da rashin walwala"ayau mukaga abun yafi na kullum.shine muka tursasata tasanar Mana"shine bayan tasanar Mana" mukazo anan anguwar muka bincika domin gano gaskiyar abinda kake aikatama marainiyar Allah.kuma duk mak'otanku sun bada shaida...inkana yiwa Allah kayi hakuri! natuba nabi Allah..yafad'a sbd yasan yyi duk jama'ar anguwar sun san Yana zalintarta.yimana shiru!cewar inspector salim"tafiya zamuyi dakai"abima yarinya hakk'in ta"kanaso kamaida ita karuwa sbd takamaka kud'i ko?sbd kana tsohon banza"ga yaro ba mutimin kirkiba kanaso ka aura matashi sbd kaga kud'i ko?wlh bahaka bane"Ina ita nuratun take Dan Allah Zan gyara mugun halina karku kulleni a ofishinku Dan Allah..yaduk'ana Yana basu hakuri... Mubarak kuwa tamkar yyi dariya. yanata yiwa abokinsa recoding d'in duk maganar dasukayi da baffa ado...yyinda su salis me tireda shida abokansa suketa kwasar dariya dg nesa.wasu Kuma sunyi tsaye suna kallon me akeyi...Mubarak ne yace"ya Isa katashi muyi mgn"jikinsa na kirma yatashi Yana cewa to inajinka wlh.zamu k'yaleka!Amma da sharad'i"jiki na kirma baffa ado yace"nayarda dakoma wane sharad'ine"yafad'a cikin tsoro sbd be manta sadda sir faruq yasaka aka Kama alh tukur ba.kuma yanada kud'i,to balle shi talaka"k'ilama sudake sa acan station d'in...
Mubarak yace"nabawa nuratu umarnin data koma gidan kakarta dazama tabar hannunka"sbd bincike yanuna ko iyalanka baka d'aukar nauyinsu ,balle ita"Abu nakarshe bbu maganar katakura akan Mata auren dole. Kabari tazab'i Wanda takeso takamaka ka aura Mata shi....wlh tallahi na amince zanbi umarninku y'allabai"tab'e baki sir Mubarak yyi kafin yace"dg k'arshe Dole kasanar wa alhassan yanemi wata sbd batasonsa.... inspector salim ya karb'e zancen da cewa idan bahaka ba kuwa hmmm!Yana fad'in hakan suka wuce batare da sun sake bi takansaba..ajiyar zuciya baffa ado yasaki Yana hararan wasu yara dake tsaye suna kallonsa.gida yakoma Yana tsinewa nuratu aransa"goggo kande daketa kaida kawowarta bema isheta kalloba...
suna isowa police station d'in suka sami sir faruq acan "sbd Mubarak yakirashi yace su had'e acan....lokacin dayagama sauraron recording d'in"yasaki ajiyar zuciya cike da tausayin nurinsa"yanaji Anya gobe zaije skul nasu kuwa"sbd bazai iya ganinta yak'i kulata ba"dukda bama a aiki exems sukeyi.mubarak yadafa kafad'ar sa"yace bara idan naje anguwar kawon nakira ta ta Mun kwatancen gidan.
[9/9, 2:08 PM] Maman Nasreen: .....Wani irin mugun fad'uwa gaban ta yayi"atake ta had'e ranta tana jifansa da wani irin kallo....shikuwa murmushi yyi Yana Zama kan dankalin k'ofar gidan"miye yakawoka k'ofar gidanmu?abinda nuratu ta fad'a kenan tana janye idanunta dg barin kallonsa.fatanta yayi gaggawar barin wurin kafin sadaukinta yazo yanzun yasameshi."talura yayi mugun canjawa"hutu had'e da wayewa sun zauna ajikinsa...bak'onka annabinka nuratu!banyi zaton har yanzun kina akan bakanki natsanata ba"Amma wlh kina araina har gobe inasonki"SO bana wasaba"SO na aure nake Miki nuratu.nayi nadamar abinda na aikata agareki kiyi hakuri pls&pls!!kaga kadena maido mun abinda yarigada ya wuce Allah yashiryamu gaba d'aya"zaka iya tafiya nizan shiga cikin gida.maganar SO atsakanin mu bbushi har abada"bazan iya auren wanda yayi k'ok'arin cimun zarafi ba...pls nuratu jiyafa nadawo Amma wlh naji bazan iya jure rashinkiba.sainazo naganki zansami sukuni araina....d'ago kanta tayi da nufin ta mishi mgn suka had'a ido da sadaukinta dake binsu dawani irin kallo...Yana nufosu..wani mugun bugawa k'irjin ta yyi"da sauri ta nufesa kafin yak'araso gurin... alhassan kuwa kallonta yyi yaga tana k'ok'arin zuwa gurin sadauki"da kallo d'aya yamasa yasan akwai inda yasanshi.da ido kawai yake binsu , still Yana zaune kan dankalin.
sadaukinah!banason ji komai"waye shi zakifad'an kawai?"labarin nada tsayi dan Allah karki fushi kaji sadaukinah?takarashe maganar tana langab'e kanta"my Nurr kinsan bazan iya juran fushi dakeba ko?maimakon Kuma kidinga kiyaye b'acin raina"wlh bansan shibane yazo fa"azatona kaine!sbd bayan mungama waya ya Aiko kirana.yanzun ma nafad'a mishi yayi tafiyarsa ne... menene tsakanin ku?
*sona yakeyi*
wani zafi sosai yaji kalmar ta mashi"besan lokacin dayaja tsaki ba. yawuce ta, yanufi gurin dakalin inda alhasan ke zaune Yana latsaya waya"dukda abad'ini hankalinsa na gunsu"ransa yabashi tabbas wancan saurayin nuratune...sadauki karka kulashi pls! tafad'a ahankali tana biyosa abaya...yyinda salis me tireda da wani abokinsa suna zaune suna lura dasu dukda basujin mesuke cewa ba.
Hii!cewar sir faruq fuska bbu annuri"banza alhassan yamasa , yad'ago kansa Yana kallon nuratu dake nufosu.my sweet heart yakamata ki sallamesa kizo mu Ida maganar mu... alhassan yafad'a Yana wani hura hanci had'e da basarwa" what's?sir faruq yafad'a da k'arfi Yana zaro ido"nibbu wata magana dazamuyi dakai"kab'ace Mana dg nan.kuma karka koma kirana da sweet heart d'inka.cewar nurr tana hararar sa"tashi tsaye yyi Yana kallon sir faruq ido cikin ido yace"mlm Ina ruwanka danine?nuratu tawace nikad'ai !bbu Wanda ya Isa yarabani da ita"Koda ita dakant....wata wawar shakuma sir faruq yamasa da hannu guda Yana huci"Murya akausashe yace"maimaita mun abinda kace...sadauki sakesa pls"kaga da jama'a masu saka idanuwa dan ALLAH.nuratu ta fad'a tana tsaye abayansa..banza yamata saima sake shak'ar wuyan alhassan yyi"alhassan kuwa tari yafarayi"yyinda idanuwan sir faruq sunji jajir sbd b'acin rai da zuciyar data taso mishi iya wuya...nashiga ukku sadauki kasakesa pls.tafad'a da k'arfi.kallonsu salis tayi da sauri ta matsa tana k'ok'arin musu mgn.suka taso da sauri"dan Allah kurabasu salis.. tafad'a tana fashewa da kuka.sbd ganin kusan mutum 5 suna kallonsu.. k'ok'arin rabasu akeyi amma yak'i sakinsa.yanata faman maimaita kalmar zaka koma zuwa gunta?"wai hayaniyar menake jine haka ne "ana k'ok'arin Kiran magrib?cewar baffa ado daya fito dg soron gidansa yalek'o waje.innalillahi wa inna ilaihir raju'un!kaikuwa meyayi zafi?kisan Kai zakayi Mana kome? "nuratu na kuka tafara k'ok'arin matsawa dab da sir faruq har jikinsu nagugan juna tace"tunda bazaka sake shiba kayi yadda kakeso.tana fad'in hakan ta juya da nufin ta tafi gida"dukda kawai tafad'a ne bazata iya tafiyaba"sakinsa yyi yahankad'asa.su salis suka rik'e alhassan sbd ganin zai Fadi k'asa.baffa ado kuwa yagane alhassan.sannan wani mugun tsoron sir faruq yakamashi..nurr karki tafi zokiji!tana share hawayenta ta tsaya cak abakin k'ofar.baffa ado dake binsu da kallo ya wuce cikin gida da nufin idan tashigo yatambayeta wanda kesonta yaturo. tunda yalura sunada kud'i.shi indai za'a bashi kud'i bbu abinda yadamesa...
Alhassan kuwa janye jikinsa yyi dg gurinsu salis"sukuma suka koma inda suke zaune. yanajan tsaki"yamaida kallonsa ga sir faruq dake k'ok'arin tsayawa kusada nur"hmmm idan da zaka burgeni shine kayi abu 2"sannan insan ka Isa namiji"na farko shine daka kasheni baka barni da rainaba.na 2 shine acikin satin nan ka aureta.inkayi hakan sannan zansan Kai namijin duniyane.nuratu kuwa baka isa karabani da itaba wlh"ko ita kanta da iyayenta basu isa sura bani da itaba.balle Kai! wani murmushin takaici sir faruq yyi"kafin yace"nafi k'arfin yin jayayya dakai"domin inkaga antsaya ana jayayya to k'arfi yazo d'aya kenan.magana guda my Nurr tamaka nisa...and last kabar gun nan tun kana iya mgn cikin jin dad'i.kisa dakake mgn"ban iyashiba bazan Kuma Fara akankaba.tarbiyyar dabakada ita ! ita ta furta mgn itace nakoyar dakai"Yana fad'in hakan yadubi nurr daketa kallonsa yace"shiga ciki zanje nayo sallah"shagwabe fuska tayi had'e da cewa "amma zaka dawo ko?tsaki alhassan yaja yabar gurin, da k'udurin gobe zaidawo yasakarwa baffa ado kud'i.hakan kawaine mafita"aganinsa fa amma...
zandawo Mana my nurr"gsky banji dad'in abinda kayiba sadaukinah"wai sai yaushe zaka Dena wannan halin naka ne dan Allah?
zandena my Nurr"Koda yaushe haka kake cewafa"bazan komaba kinji?Amma banji dad'i ba"dakika tsaya dashi"to Wai wama kikayiwa wannan kwalliyar ne?sadaukinah kaimana"bakace nadinga shafa lipstick ba?shine nashafa makako?kin kyauta Kuma kinfi kyau sosai akan inbakiyi make up.kidingayi pls!amma nikawai zaki dinga mawa.to shikenan sadaukinah"my nurr wannan shine yaron dakika tab'a aiki agidansu last 3yrs?cikin zaro ido da mamakin ta Yaya yasani tace"eh shine !kwafa yaja Yana cewa jekiyi sallah! saina dawo..bejira cewartaba yawuce"ajiyar zuciya tasaki tashige cikin gidan..baffa ado dake tsaye Yana jiran shigowarta yace"ke acikinsu wake sonki da aure? gabanta na fad'uwa tace".bbu kowa"k'arya kike munafuka!duk Wanda yariga daya turo magabatansa shine zaki aura bbu ruwana dasai kingama karatu...kaji kunya wlh!sbd wannan zak'ewar dakakeyi badan Allah bane. sbd kasami kud'i ko?"cewar goggo kande data fito dg bayi zatayi alwallah.eh sbd kud'in Ina ruwankine?wlh zansakeki inkikayi wasa"bud'a goggo kande tayi"had'e da cewa"dakuwa nazuba ruwa k'asa nasha sbd murnan narabu da zalamamme me matacciyar zuciya irinka.ko yanzun sbd yarana 2 nake zaune dakai"Amma bacin wannan gidan damuke zaune cikinsa.bbu hanyar danake k'aruwa dakai...sai indare yyi kad'ebo k'azamin jikinka kanamun y'ar muryar nabaka kaina kayi....da sauri nurr tabar gurin ta nufi d'akin ta.tana musu addu'ar shiriya.sbd jin goggo kande naneman b'aro mgn babba.ruwa tazuba abuta ta cire kayanta tasaka wata doguwar riga ta atamfa roba .lokacin data fito bbu kowa tsakar gidan da alama sun gama fad'an su yafice dg gidan...
Alwallah tayi Takoma d'akinta ta kabbara sallah"tana nan azaune aka Kira isha'i"baya tagama ta canza kayanta"wani gefen zuciyarta tana tuna maganganun alhassan
*idan zaka burgeni ka aureta acikin satin nan*
.....wayarta tayi ringing"taduba taga sadaukinah!sunan datayi seving number d'insa dashi kenan.
ahankali ta d'aga tana mishi sallama"okay fafad'a tana kashewayar.tajawo net d'in k'ofar ta fice dg gidan...
Yana tsaye bakin k'ofar shiga cikin gidan"yakunna fitilar wayarsa"Yana sanye da yadi ash colour na riga da wando.riga iya gwiwa"Masha Allah tafad'a aranta" sbd d'azun ma hankalinta ba ajikinta yakeba batama luraba da kayan jikinsa ba.
Assalamu alaikum!wa'alaikissalam ya amsa Yana haskota"hannuwanta tasaka tana rufe fuskarta had'e da turo baki"sosai yaji ta birgesa"my nurr malamin naki kike turowa baki?to bakaine kajaba!danayi me?daka haskani mana"hmmm kin iya shagwaba wai?na iya Mana"to meyasa ni ba'amun? zandinga maka to"da gske ?eh"to shikenan gashi kije gida"inkingama abinda kikeyi kimun flashing saimuyi firan ko?"yafad'a Yana mik'o Mata wata leda"eh insha Allah"sadaukinah meye aciki?nidai banason Kanata wannan faman kashe kashen kud'in. Wanda kayi abaya ya Isa wlh"nide be isheniba my nur!ki karb'a inkuma kinfison b'atan rai shikenan"batace komai ba ta amsa badan tasoba.domin yanzun d'awainiyyar dayake Mata tafara bata tsoro.my nurr!yakira sunanta"menene?muryarta asanyaye tace"bbu komai"my Nurr nifa banida wani mummunan abu akanki sai alkhairi.banaso zuciyar ki ta sak'a Miki wani Abu daban"ahankali tace"na aminta dakai sadaukinah 100%...nima haka my Nurr"Amma zakimun shagwab'ar Taki naji" idan nakiraki anjiman?" Tana murmushi tace"eh manah"yauwa tawan , yanzun kishiga ciki saimunyi waya.godiya ta mishi ta shige cikin gidan"
ruwa ta watsa tayi shafa'i da wuturi"tazauna dg ita sai vest da zani.kafin tajawo ledar ta bud'a"kazace gasassa da ice cream....kat ta zauna tayiwa cikinta.kafin taje tayi brush tadawo d'akinta.zama tayi zata mishi flashing suit d'in sa dake hannunta kusan 3 weeks tafad'o Mata arai.wayarce datayi ringing tadawo da ita dg duniyar tunanin datakeyi...tana murmushi ta d'aga sbd ganin sadaukinah akan wayar"ahankali tace"dafa yanzun zanmaka flashing d'in"my Nurr nima nagaji da jiran kiyo flashing d'in.nace gara dai nakiraki"hakane sadaukinah"Amma Dan Allah Yaya akayi kasan nayi aiki agidansu alhassan?hmmm!abin sirrine bazan fad'aba...niiiiidai Allah saika fad'a mun ko mu b'ata dakai"tafad'a cikin shagwab'a"lumshe idanunsa yyi"cikin wata iriyar murya yace"ai bazamu iya fushi da junanmuba my nurr"toba saina Fara yi dg yanzuba.nifa saika fad'amun tam"duk tana mgn ne cikin shagwab'a.ahankali yace". dama haka kika iya shagwab'a?Kuma Saida na rok'a za'a mun ma ko?"turo baki tayi had'e da cewa tonasan kobasonta ne?inaso my Nurr"yanzun idan muka had'u a skul gobe zakimun?"um um nidai inajin kunya wlh"hmmm! sadaukin naki kike jiwa kunya my Nurr?"eh mana"to yanzun nidai bazan b'oyemiki ba"nabinciko tarihirin rayuwarkine sbd banajin dad'i akan zaman dakikeyi gun baffanki Yana cutar dake.yanzun idan Babu damuwa zansan yadda nayi kikoma gun kakarki da zama.kinason haka?cikin farin ciki tace".eh wlh sadaukinah nagode sosai.yana murmushi yace"karki damu"yanzun bara nabarki ki kwanta Kar kiyi latti gobe idan Allah yakaimu.nifa bangaji da mgn dakaiba.saidai indai Kaine ka gaji d mgn dani.bana fatan hakan my Nurr"Yaya !Yaya !!cewar nusaiba tana shigowa parlourn"gaban nur yafad'i,batasan lokacin da tace"wacece sadaukinah kodai kanada matane??"sorry my Nurr zankiraki back!Yana fad'in hakan yakashe wayar yana hararan Nisaibah dake binsa da kallon sha'awa. tana hangosu amatsayin ma'aurata...
ke!lfy zakizo yanzun har 10 ta kusa?daddy ne yace"nazo nasanar maka gobe kaciro Masa kud'i 200k ta bank" kafin katafi