Showing 18001 words to 21000 words out of 41602 words
Murtala yafado mata, tota kirashi ne? Wayarta tamika hannu tadauka zata kirashi saikuma takasa ta ijiye bazata iyaba, saikuma chan kaman an dagata ta tashi ko dankwali bata sakaba idanunta sun kankance sosai tafito bamata tsaya saka takalmi ba kaman wacce bata hayyacinta.
[9/5, 10:14 PM] +234 703 974 7464: _DUK WACCE TAKARANTA THIS BOOK BATARE DATA BIYABA BAN YAFEBA_
07012181461 IS MY NUMBER CHAT ME UP DIRECTLY.
???M SHAKUR
Yautunsafe ya shiryo kayanshi tsaf yafito yayi wanka yasa wata shadda blue datamai kyau sai kallon flat din Hajiya yake yasan idan yakirata yanzu bata tashiba baikuma son yatadata hakanan yabude kofa rikeda kayanshi yawuce yatafi saikuma yanaji kaman karya tafi yabar Hajiya ita kadai agidan dudda yasan yanzu dagari yawayen nan nan badajimawaba yan aiki zasu cika gidan da kyar ya lallashi kanshi yawuce yatafi.
Zaune yake a hotel din wuraren 10 na safe yana sanye da bathrobe yadauki system yana aiki as usual kana ganin dakin hotel din kasan bakaramin daki bane dan baida banbanci dagida har cikin yanada shi dan presidential suit yakarba, knocking dayaji anyi yamasan waye dansunyi magana yace "common in Attajiri" tunawa yayi kofan bazai budeba yasa ya ijiye system din yatashi yay kofan yabude wani budewa wani babban mutum ne dazasuyi mate saidai shi yafishi kiba gakuma katon pot belly, yana sanye dawata mahaukaciyar shadda yaci babban riga, hannunshi kulle da Rolex gakuma takalmin kafanshi na Luciano, shaking hannu sukayi Baban Khalid yace "kai namijin duniya, kai namijin duniya, Attajiri ko Attarudu" wani irin dariyan manya mutumin yayi kikikiki yace "kowanne daga cikinsu is fine, muje daga ciki kagani Gwamnati" shiga sukayi dakin Baban Khalid nagaba Attajiri nabinshi abaya yana binshi da kallo harya zauna saikuma shi ya tsaya yace "yanaganka awani bubbushe ne iyye? Jibi fatarka bata kyalli bata mai mai saikace talaka, kai meke damunka hakane? Masu kudi irinka idan kaga fatarsu zaka dauka madara ce tsabagen kyau daban sha'awa" tabe baki Baban Khalid yayi yace "uhmm, kadai kawai zauna" couch din dake facing gadon yazauna yana facing nashi cikeda rashin jin dadi yace "ince badai Hassana bane"?
[9/5, 10:14 PM] +234 703 974 7464: Cikeda takaici yace "towayene ma inba itaba Attajiri" cikeda masifa Attajiri yace "bakaine ka tsaya kaman wani baho ba duk lokacin da matanka taga dama tai fitsari acikin ka sanan kazubar, kanada irin wanan kudin kana sauraron iskancin mace, tuni zan karo mata uku duka alokaci dayama idan tana bala'inta ni inachan ina morewa" cikeda takaici yace "Attajiri kaima kasan bana sha'awan mata biyu tun muna yara kasan wanan bangaren nawa, kai kafi kowa sanin wahalan danasha a hannun kishiyan Mamata, I can't imagine any woman on this planet ta wulakanta min yarana yan biyu na koma tamusu ihu" dasauri Attajiri yace "tokai gwamnati banda abunka wace mace ta isa tamaka haka, ai duk shegiyar daka cire daga kangin wahalan gidan ubanta ka kawota gidanka ta tabamaka yara danna mata saki zakayi washe gari kaje ka auro wata, ga matanan kaman leda duk ina ka danna kafa zaka gansu pacha pacha, indai da kudinka babu macen data isa ko kallon banza tama yaranka dane ake wanan wlh Gwamnati, kai banda abinka dama ina zamanka da Hassana zaiyi dadi? Kanada kudi ubantama nada kudi, ai yanda kakeji da kanka haka itama takeji da kanta, katashi aure yar gidan talaka sharaf zaka auro kuma yarinya yar shila, saidai matsalan yayan talakawa basu iya samun wuriba, hahahhahha"
yadan kwashe da dariyanshi irin na boss sanan yace "yar talaka zaka auro wacce zaka batada kudi tadinga binka irin matan nan da idan kayi fushi har kuka zasu dinga maka suna rokonka karufa musu asiri, ance kudi baya sayan komi billahillazi abokina karyane, kudi nasiyan komi na duniyan nan saidai in mutum baisan ta yanda ake siyaba" suka kwasheda dariyan iskanci, cikeda takaici Baba Khalid yace "can you believe it Attajiri waini zanjema yarinyar nan tacemin ita bazata bayarba sabida tai rashin lafiya bance mata yajiki ba, ni namayi yaji bazan komaba" dasauri Attajiri yace "ohoho, banda abunta irinmu bamu tambayan mata komi yooo ita tama isa ai saidai suyi rashin lafiyan sanan suzo sucemana sunji sauki Baby nagode da kuladani, kuma bazaka komaba katashi komawa gidan nan saidai ka koma da amarya, inda ninekai mata biyu zan kara alokaci daya, daya bazawara wacce mijinta ya danna mata saki, tayanda tana auranka zata darajaka tasan aurenta nada auren wahala tayi sanan tabiyu kuma ka auro yarinya danya sharaf, kabula abunka kaci ana maka godiya iyaye na zuwa maula, kuma kanuna musu duk wacce tamaka hauka danna mata saki zakayi ka koreta daga gidan nan fess zakaga ana kappa kappa dakai, sanan dukansu agidan nan zaka zubasu wlh kanayi kana gumama Hassana tasan cewa kaiba nawasa baneba" wani irin kwashewa sukayi da dariya bana wasaba, da kyar suka tsayarda dariyan Baban Khalid yace "to yanzu yaya za'ayi zanyi managing mata guda biyu a lokaci daya kuwa? Sanan gakuma Hassana su uku kenan" "kai waketa wani maganing kai manager ne? Suyi managing kansu dai kai kazuba musu kudi kayi gaba abunka" dasauri yace "itakuma Hassana nasan yanda zanyida ita wlh zata ganewa hayazaki saitasan tayi kuskure abinda tamin" "correct yanzu kai magana Gwamnati amman da ka tsaya kana wani magana kaman wani wawa" murmushi yayi sosai yace "to yanzu dai yaya zamuyi banda wacce nakeso" dasauri yace "kai! Wake maganan wani wacce akeso anan wurin? Yanzu dai akwai wata mata danagani a office dinka, mai zuwa muku shara da mopping" dasauri yace "Mrs Saudatu" dasauri yace "yes ita kaga matarnan akwai kayan harka ajikinta kuma bakacemin mijinta yamutu ba?" Dasauri yace "yes mijinta yamutu, tanada yara uku though wai basa tareda ita suna family mijin ni tausayi ma tabani nabata aikin sabida yaran" dasauri yace "to itace bazawaran dazaka aura, worker dinka ce dagudu zata yarda and kabata kudi dajin dadi she go craze follow u, banda haka kanuna mata bakasan auren yadauki lokaci zaka mata komi na kayan daki, kawai tafadama nawa takeso sadaki azo adaura aure bakason bata lokaci period zakaga jikinta yafara rawa, kafin auren ma kana kiranta office fara da bata...
Inkika karanta batare dakin biyaba zaki biyani ranan dabaki dashi, this book is not a free book, pls support me.Matsa boobs din yayi dasauri hannunshi nawani irin rawa, tunda yake jikinshi baitabayin rawa irin wanda yakeyi yauba, unexpectedly kawai yaji bakin Hajiya akan bananar shi wani irin ihu yayi kaman wanda aka yanka tsabagen dadin dayaji kaman zai fasamai kwanya. "Wayyooo Allah burata, Hajiya yasin zan sume miki da dadi, nashiga uku na lalace, Hajiya kibari waiiiiiii yoooo, Hajiya dadi, wayyo kaciyata, Hajiya zan mutum miki faaaa ahhhhh" yay maganan yana zare hannayenshi daga boobs dinta yana bankaremata yakai hannun arude kanta yawani danna kanta kan buran yana bankaremata yana nishi kaman yana nakuda yana sakin all pre-cum dinshi abakinta tana hadiyewa tana tsuke mouth dinta duka a bananar dayakesa yanaji kaman zaibar duniya tsabagen dadi, chan kuma tafara sha dawani irin sauri sauri tana nishi tadaga hannunta takai sama ta ture hannunshi daga kanta taciro kanta tareda kwanciya gefenshi tana kama buran dakarfi daduk yajike da yawunta dakuma pre-cum dinshi, cikin muryanta da baya fitada kyau tace "zokacini kai amfani dani yanda kakeso, Murtala kafin Baban Khalid komi wlh, gakada strong erection,Ajiyan zuciya yasauke kafin yatattaro duka karfinshi da jarumtarshi ahankali yace "Hajiya ranan wanka ba'a boye cibiya, yau ranace da nasan wanan ce dama ta karshe dazan samu infadi miki raina, Hajiya niba sha'awanki nakeba ni sonki nake!!!!" Yay dan shiru sanan yace "yanda kikemin kallon wawa wawa, banza banza duk bahaka nakeba dudda inada shekara ashirin da shidda aduniya anamin kallon yaro inada mugun hankali, da wayau dakuma sanin yakamata" yadanyi shiru, saikuma ahankali yacigaba. "Nasan banyi karatun nasara ba amman nai karatu islamiya, nayi makarantan allo kaman bagobe, nasan abinda nakeyi, inada ilimi inada kuma Qur'ani akaina" yasakeyi shiru, saikuma chan yanisa yakasa magana, Ahankali ta tashi ta zauna saikuma ta matso ta inda yake tadaura fuskanta akan kirjinshi ta kankameshi, murya chan kasa dake rawa sosai tace "please, kasadu dani Murtala" runtse ido yayi cikeda damuwa, ahankali takifa kanta akan kirjin nashi tanajin yanda heart dinshi ke bugawa bim bim bim tama kasa magana saikawai numfarfarshi take saukewa gwanin ban tausayi. Nisawa yayi sanan gently yace "kiyakuri, nafi kowa kwadayin naga abu yashiga tsakanina dake" yasakeyin shiru sanan yace "Hajiya ranan dana fara dora idanuna akanki ranan nafara sonki! So....Sai....." muryanshi yashiga rawa hakan yasa yadakatar damaganan, ahankali yace "nasan ke matan aure ce, kinada yara, sanan kin girmamin, ke bama macen dazata taba kallon mutum ko sha'awan irina bane, but wayeni dazan gayama kaina da zuciyata abinda zataso da abinda bazata soba, wlh da Alhaji yashigodani falo nunamin ke dazandingawa aiki kika dago kikamin wanan kallon wulakanci kawai naji Allah ya jarabceni dasonki, nasan kinada aure hakan yasa nadinga fada da zuciyata, ina hantaranta kan ba abu mai kyau take neman daura nida ke akaiba, hakan yasa nakara zamarda kaina kaskantacce na karshe awajen ki sabida kicigaba da wulakantani kinamin fada koyasa nadena sonki in tsaneki amman ina ko kadan nakasa, idan kina farinciki ina kallonki zan gane, idan kina bakin ciki kallo daya zan miki nagane, idan kinci abinci zan gane, idan kinyi kuka zan gane, nasan me kikafiso, nasan me kikafi ki, nasan meyafi baki haushi, Hajiya duk wani abu daranki keso nasanshi sabida yanda nake lurada komi naki, duk bandauka wani son kirki nake miki ba saida kikai ciwon nan" yay shiru sanan yacigaba yace "danaje gida wanan yar tafiyan danayi nazaunar da mahaifiyata namata bayanin komi, nafadi mata kaddaran dana fadaciki gameda yanda nakeji akanki sabida abin yasomamin yawa, tabani shawara nasaki aikin nan shine abu mafi a'ala agareni, dan muddin ina ganinki son matan aure zaita cigaba da ginuwan mini araine, nadawo kaiwa gida nacigaba da aikin gonana, nakumayi na'am da maganan ta, Alhaji kawai nakejira yadawo nagayamai na tattara natafi" saikuma6 yasakeyin shiru jin saukar hawayenta akan kirjinshi dawani hucin zafi dake fitowa daga hancinta da bakinta, wlh kaman yamata kuka yakeji, kafin ahankali cikin murya mai rauni sosai yace "Hajiya nasan halin dakike ciki, nasan komi da Alhaji yake miki kawai dai banso daidai dasau daya na nunamiki na gane wani abu gameda rayuwanku ne, gwara kucigaba da daukana wawa mara wayau dan kauye, yafimini Alkhairi" yay dan shiru, ahankali yace "soyayyar danake miki na tsakani ga Allah ne kadai yasa nahanaki aikataAjiyan zuciya yasauke kafin yatattaro duka karfinshi da jarumtarshi ahankali yace "Hajiya ranan wanka ba'a boye cibiya, yau ranace da nasan wanan ce dama ta karshe dazan samu infadi miki raina, Hajiya niba sha'awanki nakeba ni sonki nake!!!!" Yay dan shiru sanan yace "yanda kikemin kallon wawa wawa, banza banza duk bahaka nakeba dudda inada shekara ashirin da shidda aduniya anamin kallon yaro inada mugun hankali, da wayau dakuma sanin yakamata" yadanyi shiru, saikuma ahankali yacigaba. "Nasan banyi karatun nasara ba amman nai karatu islamiya, nayi makarantan allo kaman bagobe, nasan abinda nakeyi, inada ilimi inada kuma Qur'ani akaina" yasakeyi shiru, saikuma chan yanisa yakasa magana, Ahankali ta tashi ta zauna saikuma ta matso ta inda yake tadaura fuskanta akan kirjinshi ta kankameshi, murya chan kasa dake rawa sosai tace "please, kasadu dani Murtala" runtse ido yayi cikeda damuwa, ahankali takifa kanta akan kirjin nashi tanajin yanda heart dinshi ke bugawa bim bim bim tama kasa magana saikawai numfarfarshi take saukewa gwanin ban tausayi. Nisawa yayi sanan gently yace "kiyakuri, nafi kowa kwadayin naga abu yashiga tsakanina dake" yasakeyin shiru sanan yace "Hajiya ranan dana fara dora idanuna akanki ranan nafara sonki! So....Sai....." muryanshi yashiga rawa hakan yasa yadakatar damaganan, ahankali yace "nasan ke matan aure ce, kinada yara, sanan kin girmamin, ke bama macen dazata taba kallon mutum ko sha'awan irina bane, but wayeni dazan gayama kaina da zuciyata abinda zataso da abinda bazata soba, wlh da Alhaji yashigodani falo nunamin ke dazandingawa aiki kika dago kikamin wanan kallon wulakanci kawai naji Allah ya jarabceni dasonki, nasan kinada aure hakan yasa nadinga fada da zuciyata, ina hantaranta kan ba abu mai kyau take neman daura nida ke akaiba, hakan yasa nakara zamarda kaina kaskantacce na karshe awajen ki sabida kicigaba da wulakantani kinamin fada koyasa nadena sonki in tsaneki amman ina ko kadan nakasa, idan kina farinciki ina kallonki zan gane, idan kina bakin ciki kallo daya zan miki nagane, idan kinci abinci zan gane, idan kinyi kuka zan gane, nasan me kikafiso, nasan me kikafi ki, nasan meyafi baki haushi, Hajiya duk wani abu daranki keso nasanshi sabida yanda nake lurada komi naki, duk bandauka wani son kirki nake miki ba saida kikai ciwon nan" yay shiru sanan yacigaba yace "danaje gida wanan yar tafiyan danayi nazaunar da mahaifiyata namata bayanin komi, nafadi mata kaddaran dana fadaciki gameda yanda nakeji akanki sabida abin yasomamin yawa, tabani shawara nasaki aikin nan shine abu mafi a'ala agareni, dan muddin ina ganinki son matan aure zaita cigaba da ginuwan mini araine, nadawo kaiwa gida nacigaba da aikin gonana, nakumayi na'am da maganan ta, Alhaji kawai nakejira yadawo nagayamai na tattara natafi" saikuma6 yasakeyin shiru jin saukar hawayenta akan kirjinshi dawani hucin zafi dake fitowa daga hancinta da bakinta, wlh kaman yamata kuka yakeji, kafin ahankali cikin murya mai rauni sosai yace "Hajiya nasan halin dakike ciki, nasan komi da Alhaji yake miki kawai dai banso daidai dasau daya na nunamiki na gane wani abu gameda rayuwanku ne, gwara kucigaba da daukana wawa mara wayau dan kauye, yafimini Alkhairi" yay dan shiru, ahankali yace "soyayyar danake miki na tsakani ga Allah ne kadai yasa nahanaki aikata[9/9, 6:38 AM] Maman Nasreen: .....Afirgice nuratu tayi saurin bud'e k'ofar sbd gudun karyayiwa net d'in illah"kinganta can mommy"cewar Nisaibah tana nuna nuratu da yatsa.bayin Allah suwaye kune?"baffa ado yafad'a Yana kallon su"wani banzan kallo na raini da wulak'anci mommy tamishi tana yatsina.kafin ta had'e fuska tace".nice mahaifiyar faruq malaminsu wannan kazamar y'ar taka...wani mugun fad'uwa gaban nuratu yyi"cikin tashin hankali tayi baya ta koma d'akin"Nisaibah taja tsaki had'e da cewa munafuka aida kinfito manah.bewar Allah inason jin dalilinku nazuwa gidana"baffa ado yafad'a cikin mamakin nusaibah nazagin nuratu datayi...wanikallon rainin wayo mommy tayiwa gidan.kafin tace"wannan kangon shine gida?to bara nafad'a maka da babbar Murya"ruwa basa'an kwando bane"Kuma wutsiyar rak'umi tayi nesa da k'asa wlh"munfi k'arfin had'a zuri'a da irinku matsiyata"kajawa y'ar ka kunne"tarabu da d'ana bbushi bbu itah har abada... wannan wane irin rainin hankali da wulak'anci ne?ku dabbobin inane dazaku shigo gidan mutane Kuna wannan burgar?"cewar goggo kande amatsife tana fitowa dg cikin d'akin ta.baffa ado yaji dad'in abinda tace sbd shi yakasa cewa komai.sai kallonsu kawai yakeyi.idan kin Isa dashi d'an naki shiya kamata kijawa kunne bamuba ko?tsaki mommy taja had'e da cewa kekuma asuwa?Kuna fama da bak'in talauci d'aya muku Kant....matsowa kusada ita goggo kande tayi tana cewa"kinci kanbura ubaki"idan banmiki shegen dukaba"kice Nina y'a bace.nadakeki nadaki banza sbd gidana kikazo.kufice. Kubawa mutane wuri"Allah yarabamu da irin arzik'inku naciwa mutane zarafi.k'ilama inza'a bibbiya kud'in naku Bata hanyar halak kuka samesuba"
Gaba d'aya mommy shiru kawai tayi, sbd batayi zaton za'a musu hakanba.nur dake d'aki tana sauraron komai sai kuka takeyi"yyinda baffa ado yamaidasu kamar TV"
saida yaga goggo kande ta Kai aya alafazinta tukum yace"kufita kubawa mutane guri.tsaki Nisaibah taja had'e da cewa mommy muje zasu gane kuransu wlh.kudai gane kuranku y'an wahala"cewar goggo kande tanajan tsaki,yyinda mommy taja kwafa had'e da cewa kundaiji abinda nafad'a muku?muddin bata rabu dashiba"tokuyi kuka da abinda zai biyo baya..tana fad'in hakan suka fice dg gidan...
Alhassan kuwa har yanzun Yana nan zaune kan dakali"suna fitowa sir faruq nakawowa ...wani mummunan fad'uwa gaban sa yayi"arikice yanufesu Yana cewa mommy mekukaje yi gidansu nurr?"tsaki taja had'e da cewa bbukai bbu talaka har abada"wuce muje banyarda kasake zuwa gidan nanba ko zuwa gunta.idan hakan yafaru banyafe makaba.... innalillahi wa inna ilaihir raju'un"ya fad'a arud'e Yana runtse ido.mommy kinsan mekike fad'a kuwa?bansaniba "zaka wuce muje ko kuwa? alhassan dake zaune Yana sauraren komai yakece da dariyar mugunta Yana tab'e baki.wata iriyar zuciya tazowa sir faruq iya wuya.k'ok'arin nufar alhassan yakeyi.. mommy ta ruk'osa da sauri"tana cewa bakaji mena fad'a maka bane?"adedenan Kuma baffa ado yafito dg soron gidan Yana rik'e da hannun nurr daketa kuka shab'e shab'e da hawaye.gabanta yakoma fad'uwa sbd ganin sir faruq"yakafeta da ido babu ko kiftawa.
Jitake abun kamar amafarki ne ba gaskeba... b'ata tab'a zaton haka iyayensa sukeba"azatonta suma masu kirkine irinsa"zaka wuce muje ka tsaya kana kallonta.kasani bazan canzaba"muddin kazo inda take kokulata banyafe makaba...zaro ido nurr tayi cikin tashin hankali tana k'ok'arin barin wurin"baffa ado yace"gidan uwarwa zakije? alhassan yayi saurin cewa"ah ah baba barta ta tafi ko ranta yadena k'unci"zuwa dare insha Allah zandawo gunta fira...sakar Mata hannu baffa ado yyi"da gudu nurr Takoma cikin gida tana kuka..sir faruq kuwa jiyakeyi tamkar alhassan yawatsa mishi wuta akan kalamansa ga nurr"zare hannunsa da mommy tarik'e yyi yabar gun da k'yar. zuciyar sa na wani irin k'una"ya wuce inda yayi parking motarsa"
Suma su Mommy gun tasu motar suka wuce"yyinda baffa ado yatsaya suna mgn da alhassan...
Nuratu kuwa d'akinta tashige tafad'a kan katifarta tasaki kuka mecin rai"meyasa sadaukinah kashigo rayuwata?bacin kasan mahaifiyarka bata k'warai bace"bazan iya jure rashinkaba sadaukinah! Allah yasa mafarki nakeyi bagaske bane...duk tafad'a afili tana kuka.baffa ado yashigo gidan Yana k'wala Mata kira"banza tamishi tana cigaba da kukanta"yyinda goggo kande ta fito"tana kallonsa tace"nagaji da mugun halinka wlh"asanadin k'wadayinku kaida y'ar ka kunjawo anzo har gida za'a cimana mutunci ko?"Allah yawadaran kwad'ayi wlh...tana fad'in hakan ta wuce d'akin ta.baffa ado yaja kwafa had'e da cewa zanyi maganinki kema... d'akin nurr yanufa yasameta tana kuka"Dan uwarki akansa kike kuka sbd bakida zuciya ko?banza tamishi"to Bari kiji ko kukan jini zakiyi bbuke bbushi"sannan aurenki da alhassan Dole ne.sbd haka kishirya da dare zaizo tad'i agunki"Yana fad'in hakan yajuya ya fice.jitakeyi kawai gara ta mutu kota huta da wannan masifar datake ciki"
*hasbinallahu wani imal wakeel*
Taketa ambata aranta"tana sakin ajiyar zuciya"Kiran Sallar la'asar yasakata tashi tafito ta wanke fuskarta tayi alwallah..
Sir faruq !inbacin tsaron ubangiji dayyi accident"gaba d'aya