Showing 15001 words to 18000 words out of 49243 words

Chapter 6 - TUZURU Complete Hausa novel

21 Dec 2025

453

a babur da suka zo )?ofar makarantar su sai da yayi mata nasiha da jan kunne na ta kama kan ta da yanzu ga da ba ??aya ba ne sannan kar ta saki ta fa??i sirrin su.
Sunne kai tayi jin yadda ya ke ta son ta ?oye sirrin kwanciyar su tace "in shaa Allah Yaya babu wanda zan fa??awa, Allah kai ka lafiya"da murna yace "yauwa babyna amen na gode ki kula da kan ki"hannu ta ??aga mashi ta shige school ??in.


Tun 1er heure suka shiga cours in wannan Mr ??in ya fito wani ya shiga har aka fito r?cr?ation.
Cike da zolaya )?awarta Jamila tace "amarya mi ??an baba zai ci?"kallonta Fannah tayi sam ba ta fahimce ta ba kasancewar Jamila babba budurwa ce kawai gamon jini ne ya ha??a su da Fannah.
"Wane ??an Baba?"Fannah ta tambaya harara wasa Jamila ta yi mata tace "notre fY?tus mana"sunne kai Fannah tayi kafin tace "to ni na san mi ya ke so ki tambaye shi da kan ki"waro ido Jamila tayi tace "kenan dai akwai shi?"??aga kafa??u Fannah tayi alamun oho daidai nan suka kawo restau ??in ?cole ??in abinci suka saya sannan suka koma aji.


"Allah ban san da kin yi aure ba sai jiya da responsable ke fa??a min kuma ban san gidan ku ba balle naje a kai ni gidan ki"Jamila ke fa??a ta na yamutsa dambun da ta sawo, murmurshi Fannah tayi tace "kin san ba'a yi wani shagali sosai ba shiyasa kuma auren ya zo a bazata" "Allah to ya baku zaman lafiya"Jamila ta fa??a ta na kai lomar farko,Fannah tace "amen"sun yi nisa da cin abincin Jamila ta ??ago ta kalli Fannah tace "ya kika ji auren da da??i?"murmurshi kawai Fannah tayi ba tace komi ba dan kuwa sosai kashedin Abbas ya zauna ra??am a zuciyarta.Ganin kamar ba ta son zancen da ya shafi aure ya sa Jamila jan bakin ta tayi shiru,a zuci tace "oh ni na ga yarinya mai mu)?u-mu)?u ta na ba)?in cikin gaya min yadda rayuwar auren ta ke ciki ne ko miye".
Fannah kuwa ita dai sam ba ta son ma maganar saboda kunya ta ke ji musamman da hoton tsiraicin Abbas ya )?i fita daga idonta da yadda ya ke yi mata duk wani salon tayar da sha'awar mace.


Heure ??in r?cr?ation na ida Madame ??in E.F ta shigo,cours ta fara yi masu bisa kan appareils g?nitaux.
Dariya Jamila tayi lokacin da Madame ??in ta baiwa wani student zane a takarda ya zane sa ra??au a )?aton allon ajin,hoton appareil g?nital masculin (mazantakar maza) ne ya zane ha??i da sunayen abubuwan da tayi compos?.
Fannah kunya ta kamata sai ta ke ganin kamar kowa ya san abinda suke yi da Abbas sannan ita ??aya ce matar aure duk ajin sai taji duk ta tsargu.
?wan Mazan ajin tsageru sai hira suke yayinda ?ban matan suka share su sai ??ai??aiku ne ke kula su,tsawa Madame ??in ta daka nan kowa yayi shi.
Bayani ta fara yi masu dalla-dalla ta na kwantata masu amfanin ko wane abu na li)?e da abar,da lokacin ta ya ida tace "to ??alibai sai a sati na gaba za mu cigaba akan al'aurar mace,daga nan sai mu wuce chapitre na gaba"ta na fita duk ??alibai suka fara watsewa dama 4h ne gare su.

Duk yadda Jamila ta so jan Fannah da hira dangane da cours ??in )?iyawa tayi,babu jimawa Abbas ya zo da babur ya tsaya daidai gun da yace in sun tashi ta zo nan.
A gajiye duk suka shigo gidan,wanka tayi ta shiga kitchen ta dafa masu taliyar leda.
Su na ci su na hira Fannah na bashi labarin school har da tambayoyin da Jamila tayi ta yi mata,cikin zafin rai yace "kar na sake ganin ki da ita dan wannan ba abokiya ba,kuma in ta tambaye ki dalilin janye mata a jiki kice ni na hana kin ji ko?"kai Fannah ta ??aga ta na jin duk babu da??i.
Kiran sallah azahar ne ya sa shi tashi yayi wanka ya wuce masjid,ita ma sallar tayi ta dawo falo ta zauna ta na )?iyasta nan zuwa dare za'a kawo mata kayan kallo.
Abbas ya na dawowa daga masjid ya shirya tsaf ya koma gun aiki saboda makaranta ce ya ke koyawa ?ban yara )?anana ?ban primary.
Barci Fannah ta sha ta hantse sai wuraren la'asar ta farka,sallah tayi ta gyara kayan miya.
Shinkafa dafa duka tayi ta saka )?undu da albasa dayawa,sannan ta kwashe cikin kula ta na jiran Abbas ya kawo kifin da za'a ha??a.




Wanka tayi ta simple kwalliya,wasu riga da wando masu santsi ta saka ta na jin Abbas ya shigo shi da wani amman ba ta fita ba har sai da shi ya shigo bedroom ??in.
"Babyna fito ki ga an saka kayan kal..."kasa idawa yayi saboda yadda ya ga tayi mashi masifar kyawu,mu)?ut ya ha??iye wasu yawu kafin ya kawar da kai dan bai son abinda zai tado sha'awar shi a halin yanzu ba tare da ya nemawa kansa maganin matsalar sa.
?an tsalle tayi ta nufi waje,ra??au ta tarar da tv kunne sai shirye-shirye Arewa24 ke gudanarwa.
Zaunawa tayi ta fara kallo kamar wata ba)?auya ko sakara,ta ??auki fiye da minti goma sannan Abbas ya fito.
"Yaya tvn tayi kyau sosai amman babu inda ake carton ne?ina son Tom and Jerry"cewar Fannah ta na mai mi)?ewa ta fa??a jikin sa ta na turo baki .Cike da azama ya cireta daga gare sa ya na mai zaunawa saboda wani jiri da yaji ya na shirin kaishi )?asa,da sauri Fannah ta shiga tambaya "lafiya mi ke damun ka Yaya?ko ciwon kan ne?"gya??a mata kai yayi ita kuwa ta zauna kusa da shi jungum.




***KUMASI


Wani matashin saurayi ne ??an kimanin shekaru ashin da bakwai zaune bisa tabarmar kaba ya saka wata datijuwa gaba ya na kallo babu )?yaftawa, murmurshi ya kuma saki a karo na barkatai yace "Innaro wai dagaske ne ba ki son zuwa na Maiduguri?to wai miye dalilin ki ma?"kallon shi tayi tace "ba so ba ne ban yi Maher kawai yadda za ka kuma zuwa garin da babu dangin Iya balle na Abba sam ba zan laminci haka ba"murmurshi ya kuma yi yace "Innaro kar fah ki manta neman ilimi ne zan je,kuma in Allah ya sa an dace na ci jarabawar nan shikenan )?asar Misra za'a kai ni a can zan cigaba da karatu )?ila ma na koyi karatun zamani"hawaye ne suka kwaranyo a cikin idon Innaro tace "to Maher Allah taima ke ka ko ba komi na san za ka cikawa mahaifin ka burin sa na zama cikakken malami ko kuma sheik wanda duk duniya za tayi alfahari da shi"cike da murna ??an bafulan saurayin ya sumbaci Innaro a goshi ya na murna......
1/4/22, 11:31 - Buhainat: *TUZURU*???j
```Love
and
romantic story```


```MRS SADAUKI ??.cA??]Fqd|``

=?? ??? *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS =?? ???*

_______________________


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR
Call 08066268951*


*PAID PAGE*



23-24

Jin shigowar mutum kuma ba'a yi magana ba yasa Waleed ??an ??agowa,ido hu??u suka yi da Faruk , matsowa ya sake yi tare da gyaran murya"am g?n?ral an fah kashe Mr Omar"Faruk ya fa??a cikin i'ina wani irin tashi tsaye Waleed yayi yace "what?an kashe shi fah kace ?"kai Faruk ya ??aga Waleed ya nufi )?ofar fita Faruk ??in na take masa baya har izuwa ??akin da aka kwantar da Mr Omar.
Kallon gawar Mr Omar ??in yayi wanda sai farin kumfa ke fita daga bakin sa alamun guba ya ci,"tabbas akwai munafuki cikin compagnie ??in nan dan babu shakka da shi aka ha??a kai wajen kashe shi am Faruk ka bincikar min komi daki-daki kar ka bari kowa ya san da mutuwar"kai Faruk ya jinjina ya na mai tunani wanda zai iya aikata wannan abu da shi.


Waleed na shiga office ya tarar da Nabeela na kuka,ta na ganin shi ta fa??a jikin sa.Rungumeta yayi )?yam cikin )?irjin sa kafin ya janye ta ya ??auki makulin mota,hannunta ya ja suka fice.
Clinic ya kaita ya bada umarnin ayi scaning ??in kwanyarta,babu ?ata lokaci aka kwantar da ita wani abu aka aza mata a kai yayinda Waleed ya )?urawa ?bar madaidaiciyar system ??in ido ya na kallo,wani ??an ??igon ja ne ya bayyana daga gaban ??e? wanda daidai nan wani jan abu ya kewaye shi a take kuma system ??in ta fara kuka tiii!tiii! Mai nuna akwai matsala.
Numfashi ya furzar ya dafe kai ya na kallon Nabeela wacce ita ma shi ta ke kallo,mi)?ar da ita yayi zaune ya ??auki hijab ??in ta ya saka mata yayinda Dr ke rubuce-rubuce a paper.
A shagwa?e tace "minene?"ta shafi sajen sa, murmushi ya sakar mata ya na jin wani tausayin ta na )?ara shiga zuciyar sa.
"Da bu)?atar a fitar da ita waje ko a dace saboda bayan coca?ne akwai abinda suka gauraya da wannan )?wayar,amfanin )?wayar shine za ta rin)?a jin sha'awa da yin abubuwa na wanda ya ke da kwanya daidai ba zai ta?a yin sa kai tsaye ba"Dr ya fa??a ya na mi)?awa Waleed farar takarda,godiya yayi suka fito Kalla Mall ya kaita ya yi mata shopping sannan ya mayar da ita gida.



Direct gidan su ya nufa zuciyar sa fal ba)?in ciki da tunanin sojan da ya kashe Mr Omar,ya na gama parking ya shigo gidan ko sallama babu.
Haka kawai yaji gabansa ya fa??i rasss sakamakon ido hu??u da Kawu Tanimu da yayi,cikin dakewa yace "ina wuni"ya na mai nufar step "a'a kai na ke faman jira ina kuma za ka je?"dawowa yayi baya saboda bai san ko miyasa ba bai iya yiwa Kawun gardama dan wani irin shakkar shi ma ya ke.


Bisa kujera ya zauna ya na kallon Kawu wanda sai murmurshi ya ke saki "ah dama nace zan dawo nan da zama tun da akwai ?angarori da babu mutane a ciki sai ka sa a gyara min ??aya tunda dai ita Mamin ta ka ta )?i yarda na maye gurbin Marigayi"ya ida maganar ya na washe baki kamar gonar auduga
"Marigayi?"Waleed ya maimaita a bayyane da kuma sigar tambaya,Kawu Tanimu yace "Eh marigayi Sayyid mahaifin ka ba"da mamaki Waleed yace "dama rasuwa yayi?"shiru Kawu Tanimu yayi ya na tuna kato?arar da yayi ba tare da ya sani ba,jin Waleed ya kuma tambayar sa ya sa cikin i'ina yace "ah to tunda har yanzu shekara da shekaru ba'a san inda ya ke ba ka ga ai ba wani abun ba ne da mun yi aure ko"Muryar Mami ya ji ta na cewa "har abadan abada ba zan ta?a auren ka ba,sannan ni mijina bai mutu ba da ran sa dan kuwa jiya nayi mafarkin Maher yace..."sai kuma tayi shiru ta na dafe kanta da ya ke sarawa,da sauri Waleed ya tashi ya ri)?e ta kar ta fa??i.Kawu Tanimu sulalewa yayi ya fece ba tare da yayi masu sallama ba,wani abu ba)?i ke wucewa ta idon Mami da zarar ta bu??e su shiyasa ta rufe su gam ta na karanto duk addu'ar da ta zo bakin ta.
Bisa kujera Waleed ya zaunar da ita,kafin ya tsugunna gabanta ya na kallonta gefen zuciyar sa kuma ya na tunanin mahaifin nasa bai san lokacin da murmushi ya su?uce masa ba.




Kawu Tanimu ko ida parking bai yi ba ya fito daga mota ya shiga gida,da sauri Saude ta nufo shi ta na cewa "Kawun yara lafiya na ga ka shigo afujajen kamar wanda aka yi ma albishir da ranar mutuwar shi?"zaman ?ban bori Kawu Tanimu yayi yace "kusan ??aya ne ai da albishir da ranar mutuwar tawa"Saude tace "ba su yarda da mu koma can ??in ba ko kuwa auren?Kawu yace "ina fah na tsaya na tantance haka tunda bakina ya zama rariya yau na tono ramin da yayi shekara da shekaru a rufe"ai Saude na jin haka zufa ta karye mata.
"Mi kuma ka fa??a ?"Saude ta tambaya ta na mai zama dirshen,Kawu yace "bai da amfani yanzu tashi za ki yi mu tafi gidan boka zama bai same mu ba"cikin jin haushi Saude tace "ka fa??a min mugun ??umin da kayi tukun"tsuki ya ja sanin halin Saude da kafiya ya labarta mata yadda su ka yi "Innalillahi to ka na aikin mi har kayi wannan su?utar bakin?"
Yace "ke dai bari kuma har da sunan ??an iskan yaron nan Maheeru naji ta furta amman ta )?i gayin abinda yace mata ??in"Saude ta mi)?e tsaye tace "bari na sako hijabi in mun tafi gidan boka duk mun san uwar da shi Maheerun ya fa??awa shegiyar uwar ta sa"
Kawu ya fita waje ya na jiran fitowar Saude,gidan ta rufe ta shiga kwarara?a?ar motar su suka wuce gidan boka.
Kasancewar marice ya ??an sanyo kai yasa ba su tarar da layi sosai ba,Kawu da Saude gaban boka gobe ma sai ka dawo.
Ba su fa??i komi ba tun shigowar su dan )?a'idar aikin sa ce haka da kan shi ya ke gano matsalar mutum,wata kasko ne cike da ruwa a gaban sa suratai ya fara nan take fuskar Maher ta bayyana le)?awa suka yi suna kallon shi ya na murmurshin nan da ya zame mashi jiki yayinda kuma ya saka al)?ur'ani gaba ya na dubawa gefe ??aya kuma ya na yin rubutu a takarda.
"Wace uwar ce ya ke kuma?"cewar Saude boka yace "karatu ne ya ke ya rubuta wasu ayoyi na littafi Mai Tsarki"Kawu ya ja tsaki yace "shege mai kunnuwa jajaye kenan har yanzu ya na nan da son addini"boka gobe ma sai ka dawo ya ?arke da wata dariya mugunta yace "wannan shine takobin gaskiya da zarar ya dirar a )?asar nan to komi na ku ya ta?ar?are domin kuwa yanzu ya bar )?asar Ghana ya koma Maiduguri neman ilimi kun san ilimin mi?"kamar wasu shashashu haka suka girgiza kai,boka ya gimtse dariyarsa yace "ilimin karya sihiri komin )?arfin sa"wata razana duk suka yi suka fiddo ido.


Kawu yace "yanzu miye mafita?" boka ya kuma yin wasu suratai yace "ku kallo nan"ya masu nuni da kaskon,wani dattijo ne zaune bakin bed ya rabka tagumi ya na tunani gefe ??aya kuma wata ba)?ar mata ce kwance ta na sharar barci sai nasari ta ke.
"&?ulli ??aya na asirin da ke jikinsa ya karye doli kuma a mayar da shi in ba so kuke hankalin shi ya dawo gida ba"cewar boka ya na mai fuskantar su.
"Yanzu ya ne za'a yi?"cewar Kawu murmurshi boka yayi yace "wannan karon matar ka ce za ta ??au aikin za mu ke?e na wani ??an lokaci ka jira mu daga waje"wani mummunan fa??uwa gaban Kawu yayi ya na )?arewa boka kallo wanda dau??ar jikin sa ta fi buhu,boka ya ??aure fuska yace "ku tashi ku bani waje"yayi maganar cikin ??aga murya babu shiri suka fito.
A hanya Kawu sai masifa ya ke "kin ji fah na bari ya kwanta da ke,yo yadda ya ke sa)?acece ai na san da zarar ya shige ki kin tashi da aiki"kawar da kai gefe Saude ta na jin haushi ganin haka yasa Kawu shi ma ya share ta.




??angaren Nabeela kuwa ko da ta shiga gida jikin Momy ta zube ta na kuka tare da shaida mata wai Mr Omar ya mutu,sosai Momy taji ba)?in cikin haka nan ta shiga rarrashinta.
Luf tayi jikin Momy ta na tunanin moment ??in su da Waleed,wani irin yammm ta fara ji babu shiri ta tashi ta nufi ??akinta.
Lambar shi wacce ta da??e da satar ta a wayar Faruk ta dannawa kira,babu jimawa ya ??aga a shagwa?e tace"mon g?n?ral ?"Waleed kuwa da fitowar sa kenan daga wanka bayan ya samu Mami ta samu barci ya kwanta kan bed yace "umhum!"ajiyar zuciya ta sauke tace "wani abu ni ke game da kai kuma ban san minene ba"ya lumshe ido ya na jin zuciyar sa na "das.das.das" "kajiii"ta furta jin yayi shiru,ya sauke ajiyar zuciya yace "ya kike ayi yanzu?"tace "ka zo gidan mu"ya waro ido da mamiki yace "yanzu fah mu ka rabu,ni barci zan yi na gaji"Nabeela ta shiga bubuga )?afafu ta na kukan shagwa?a wanda ya hargitsa lissafin Waleed "oh Allah! Ni ban san wace irin yarinya ce ke ba nace maki na gaji hutawa zan yi"
"To na zo mu huta tare ??in?"ba tare da wani tunani ba yace "um zo"tace "dagaske?to amman za ka bar ni na shafa )?irjin ka?"shiru yayi ya na nazari Nabeela ta kuma cewa "please g?n?ral"yace"naji")?it ta kashe kiran toilet ta shiga tayi wanka ta fito fuskarta fyau cike da murna.
"Ke ina zuwa haka?"Nabeel ya fa??a wanda ya fito cikin riga da wando na ?ban )?wallo,sai da ta harare sa tace "ina ruwan ka?ba mun yi fa??a ba?"dariya yayi yace "ke haka fah ni na manta ma"ya ??aure fuska ya nufi )?ofa tayi saurin bin bayan sa tace "dan Allah jumeau ka rage min hanya"ba tare da ya kalleta ba ya ja babur ??in shi zuwa waje da ??an gudu ta )?arasa tace "please ka tausaya ai mun shirya,ina dawowa zan baka chocolat"Nabeel uban kwa??ayi da sauri ya juyo yace "kuma wlh in ba ki bani ba sai na ?alla ki hau mu je"da murna ta ??ale ta na cewa "a'a zan ma baka "yace "ina ne za mu je?"
"Gidan su mon ??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????g?n?ral"ta bashi amsa "ba ??azu da safe na kai ki ba?"Nabeel ya fa??a ya na hararenta ta miror ??in babur "eh kai dai mu tafi"
"Yarinya ni ba zan maido ki ba can kya dawo a )?afa"Nabeel ya fa??a ya na baiwa babur ??in huta.
A )?ofar gidan ya tsaya cike da mamaki su ke kallon yayan su Faruk wanda ke tsaye shi da Amal yarinyar da ba ta wuce 13years ba,harara ya aiko masu Nabeel yayi saurin jan babur ??in sa Nabeela kuwa ta shige gidan.
Ta na ta sallama ba'a amsa ba kawai sai ta shiga,a falo ta tarar da Mami ta na barci.Murmushi kan fuskarta ta haura sama,Waleed na shirin kashe hasken ??akin yaji an turo )?ofa da mugun mamaki ya ke kallon ta.
Da sauri ya diro daga kan bed ??in,ita kuwa Nabeela hijab ??in jikinta ta cire ta yar ya na zuwa ta fa??a jikin sa ta na cewa "nayi missing na ka"......
1/4/22, 11:32 - Buhainat: *TUZURU*???j
```Love
and
romantic story```


```MRS SADAUKI ??.cA??]Fqd|``

=?? ??? *FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS =?? ???*

_______________________


Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login