Showing 15001 words to 18000 words out of 22537 words
sai su ce wai
sunji labarin shari'ar lamarin yashigo da minister,
kuma babu wanda bai san shiba wajen tsaurin
rai. Abune mai sauki ya iya sa mutum yarasa
aikinsa kuma ya bata record dinka gaba daya
Hakan ya daga hankalina duk wani kasuwancina
na dakatar dashi izuwa wannan lokaci na yarda
da cewa Asiri aka yimiki ko kuma aljanu ne suka
shiga jikinki mama taja ajiyar numfashi tace "Ya
ya akayi shari'ar?" Na lumshe ido nace "mama
shari'a yau ta kare don kuwa an wanke aysha
daga zargin da ake mata,bata da laifi ko daya"
Wallahi Aysha sai alokacin nasan mama tana son
ki .Wancan abinda ya giftane ya sa kika fita
aranta Hamdala tayi sosai ranar ta taba fadar
sunana tace . Ahmad to ya akayi? Nan nabata
labari na dora da cewa mama ina tsoron kada
Aysha ta juya min baya mama ta dan yi jim kafin
tace Ni kaina Ahmad ba kai ba ina fargabar kallon
da Aysha za ta yi min na sani sosai mu ke da
laifi awajenta amma insha Allahu baza ta juya
maka ba ya ba Shi yasa kika ga mama har yau ta
kasa zuwa inda kike saboda matsananciyar
kunyarki da takeji Ban daddara ba nasake
komawa wajenki sai dai ko fitowa baki yiba balle
kizo ki saurare ni Usman ne yadunga ba ni hakuri
hade da,sanar da ni da zarar komai yalafa zaki
saurareni yanzun kam zuciyar ki azafi take wajen
son kiga kinyi ramuwar gayya Hankalina kin
yarda da shawarar Usman yayi na koma ta
bangaren Abba shima exactly kamar yadda
Usman yafada shima haka,ya fadamin hankalina
ya sake tashi gani na ke kamar na sake rasa ki
forever{har'abada} don tilas daddyna ya shiga
maganar ganin yarda na ke ta sake
daga,hankalina tsoron kada ciwona ya,sake, tashi
akaro na biyu. Da kansa ya je ya sami Abba suka
kuma kashe magana akan nabarki ki huta . Na
daina matsa miki Abba ya sake jaddada min ya
san kina sona kawai bacin raine ya jawo hakan
da kuma miskilanci irin naki. Shi yasa kika ga
kwata-kwata na daina neman ki akan dole na
tilasta wa zuciyata duk da sautari kasa jurewa
nake.... . TOFA KUDAI KARAYIN HAKURI NAN MA
YAYI DAMAGE AMMA DAGA NAN HAR KARSHE
BABU DAMAGE . Murmushi nasaki bayan na
gama,jin labarin Ahmad ya matsa hannuna
yace"hope kin gamsu My Angel"Runtse idona nayi
na ce yanzu kana nufin Humaira itace matar
mahmud? Ahmad ya daga kai yana wurgo min
kallon kasan ido Nace amma Allah ya sani
kunshamma ceni kun kuma bawa zuciyata
matsananciyar wahala Don ko barci gagara ta
yake yi Na fada fuskata adan hade Ahmad ya
mintsini kuma tuna kafin yayi dariya
har,wushiryar sa ta fito yace Ba komai yajawo
minba sai miskilanci yanzu don Allah da ace da
gaske wannan mutumin aka ba ki ya za kiyi?
Babu yadda zanyi sai dai nasan ba abin Mamaki
ba ne auren sa ya zama ajalina Don kam ina
kinsa ina yimasa zazzafar kiyayya wacce ba zata
kwatantu ba wai don Allah a ina kasamoshi?
Ahmad ya saki murmushi yace Direban kamfanina
ne na san Aysha na sani ta tsani mutum
mummuna Don haka na hada ki dashi ko don na
sha dariya Na mike daga cinyarsa da nayi
matashi da ita Fushi kikayi? Haba Aishata How I
Wish ana rewinding na komo miki yadda kika
hade rai a jirgi duk fa ina kallon ki yadda kika . Yi
tamkar ki zunduma ihu Ina sane, dama na saka
suit don nayi miki BASAJA nasan bazaki taba
kawowa ni ne ba Gaba daya na miki hanya da
niyyar ficewa daga dakin don na lura Ustaz bazai
fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni Na,
wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE. Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin . Yi tamkar ki zunduma ihu Ina sane,
dama na saka suit don nayi miki BASAJA nasan
bazaki taba kawowa ni ne ba Gaba daya na miki
hanya da niyyar ficewa daga dakin don na lura
Ustaz bazai fasa tsokanata ba ji nayi ya finciko ni
Na, wuntsilo gaba daya nadawo gareshi Ina zaki?
yace min cikin wata murya Ji na yi wayarsa ta
hau ringing, ina kai dubana akan screen din naga
an saka MY WIFE. Take wani kishi ya
dabaibayeni duk annurin fuskata ya bace bat cikin
hanzari na mike nafice daga dakin da sauri amma
abin mamaki Ustaz baiyi yunkurin biyo niba Inaji
yana kashe murya,yana amsa waya murya kasa-
kasa sam bana jin me yake cewa Turus nazauna
akan kujera wasu zafafan hawaye suka zubo min
zuciyata tashiga bugawa saboda tsananin kishi .
Tsawon mintuna kafin ya fito daga dakin yana
kiran "My angel ina kike Ne?" Haushin sa naji ya
turnike ni azuciyata turus yayi ganin ina kuka
cikin sanyin jiki ya matso kusa dani ya zauna
yana kokarin ja na Cikin zafin nama na kwace ina
masa kallon munafiki Yanzu haka duk abinda
yakemin . Haka yake mata koma fiye da haka?
yanzu waya san irin dadin kalaman da ya
gaya,mata? gashi yanzu nima yazo yan wani
rangada min ANGEL Ahmad ya waro ido yana min
kallon mamaki Ayshat lafiya? Na watsa masa
harara karshe na,mike na fice lambun gidan inda
wani makeken Swimming pool yake na zauna na
zira kafafuna ina wasa dasu Gaba daya natafi
duniyar tunani Allah ya sani tun farkona natsani
kishiya musamman ga mijin da,nakeso Ji na yi,an
dafa kafaduna na san Ahmad ne don haka najuyo
cike da tsawa zan sauke masa kwandon rashin
mutunci sai na kasa saboda salon kallon da
Ahmad yake min tuni jikina ya mutu sai tarin
kwalla kasan idona Ahmad ya kama hannuna
"please Ayshat Ki zama good house wife mana
MACE TA GARI mai kokarin faranta ran mijinta a
kowane situation kada ki biye rudin zuciya
shaidanne kawai mai kokarin son kai mutum ga
halaka Na sani kishi ne yakai ki ga haka please ki
fatattake shi ina son ki Aysha kuma babu macen
da zata ka mo matsayinki a zuciyata To me zai
saka ki kishi? Babu ruwan Allah da kishi . aduk
yayin da mace ta bata ran mijinta mala'iku tsine
mata suke Na lumshe idona tuni hawaye suka
wanke,min fuskata cikin shisshikar kuka nace Ina
son mijina Ustaz ba na so na aikata sabon
Ubangiji Ya Allah ka gani kai ka dora min kishin
nan Ubangiji ka yaye min..." Tuni kuka yakwace
min Ahmad ya jani yamikar dani tsaye cikin sigar
tausayawa ya hada ni da jikinsa yana lallashi na
Yi addu'a Aysha duk tsanani yana tare da sauki
Tabbas da ina da hali da na sauwakewa
Hameedah to bai kyautu gareni ba, babu abinda
tayimin na tayimin na saketa hakan ya sabawa
koyarwa ta addinin Islama ki yi hakuro ki jajirce
zuciyarki gurin ganin kin zama MACE TAGARI mai
kokarin faranta ran mijinta akowane yanayi Har
daki yakaini ya kwantar dani yaja bargo yalullu
beni cikin ajiyar zuciya na saki murmushi nace
masa Nagode. Yatsun kafata ya fara ja abinka da
ka sa tuni barci yadauke ni Sai can yamma na
bude ido Ahmad na gani zaune,yazuban ido Haba
Aysha barcin ai ya isa kitashi mufita mu zaga"nGA RAYUWA book 3 part 14
NAGA RAYUWA book 3 part 14
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:26
. Namike ina kallon sa yayi kyau sosai cikin
English wears mene ne kike kallo na ne?
Murmushi nayi nace Wai yaushe kafara saka kana
nan kaya? Dama ina sawa amma ba sosai ba sai
time to time haka ki tashi ki watsa ruwa mu fita
shan ice cream ki ga Dubai sisai Cikin slow na
mike na shiga bandaki na dade ina wanka loko-
loko na jikina sai da nagama kuma na rasa ta
yadda zanfito don daga ni sai wani karamin towel
na manta ban shigo da hijab Ba Don haka na
make a toilet din na kasa fitowa sai na hau
kwankwasawa hakan yasa Ustaz ya iso bakin
toilet din cikin murya kasa-kasa yace Ya akayi
matata? Ban bude kofar ba na ce masa Don Allah
miko min zani Cikin matukar mamaki ya banko
kofar yabude ta bakinsa asake yake kallo na Wai
ke me kike nufi? Ni kikejin kunya? Na kuwa takure
waje daya Murmushi yasaki ya tabe baki kafin
yace 'yan'matan Ustaz kenan To kiyi ta zama
idan kin gama jin kunyar kya fito Daga haka ya
fice tsawon mintuna ina tsaye wallahi na kasa
fita jinayi alamun anrufe kofar hakan ya sa nayi
wuf nafice duk . Gudun kada Ustaz ya dawo ya
tarar dani har da murza key na rufe kofar na isa
bakin madubi na zauna akan kujera nashiga shafe
jikina da body oil Gaba daya ina shafa na cinyata
dagowar nan da zanyi na hango Ustaz ta madubi
yana murmushi cikin wani lumshasshen kallo
Fuskata a turbune na mike ina turo baki na hau
tura shi ina fadin please Ustaz meye haka? Fita-
fita nace Kakkarfan Namiji yana tsaye kikam
dashi ko motsi baiyi ba yana ta sakin murmushi
yace Aysha me karfi to tura ni inga ko za ki iya
Cikin matukar galabaita na durkuse akasa na rike
jikina Ustaz ne ya dago kaina Sarkin kunya na
fita maza ki shirya am waiting Sai da na ga yafita
sannan na saki ajiyar zuciya ina murmushi kai
Ustaz ba dama Tsaf na fito cikin wata rigar
Larabawa pitch colour mai adon baki na yane kai
na da mayafi baki ni kaina da na dubi kaina
amudubi sai da nagodewa ubangiji da ya halitta
min kyakkyawar halitta jin takun tafiyata ne yasa
Ustaz ya dago kansa Gani nayi kawai yana ta
sakarmin Flasher da yagaji da daukar hoton yaza
gayo ta . Gefena ya ja ni jikinsa yana daukar mu
atare Zo ki ga tsagwaron kyau Ustaz ya latsa
dimple dina I like you baby bazan iya fita ba
Saboda me? Na tambaye shi da sauri Ya lumshe
ido yace Saboda ke My Ange Anya zan iya rayuwa
babu ke? Da sauri nace masa hameedah ba?
Dariya ya gintse yace ba kyau zancen mutum ba
ya nn sarauniyar yan rigima Na sani ba ya so ya
tunzira zuciyatane ya kama hannuna muje mu
sha ice cream" A shago sai da ice-cream Ustaz
sai wani nan-nan dani yake tamkar wani zai
kwace masa ni musamman da ya lura wani
balarabe ya kafa min ido cikin masifa yaja
hannuna mufita Aysha Har munje gida bai min
magana ba sai mita yake "Iskancin banza sai
kace bai san haramcin haka ba I llar mace mai
kyau kenan daga yau kin daina fita saida
nikab.Na gani idan wani dan iska zai daga nikab
din yakalleki" Sati daya muka yi a Abu dhabi
sannan muka tafi saudiyya a madina muka fara
yada zango a Raudha zo kaga ruwan hawaye
ganin ga ni kabarin sayyidina Rasulullah na zube
dirshan bisa gwiwoyina ina,mika gaisuwata . Da
kirarina agareshi gwarzon mazaje wanda akayi
duniyar da abinda yake cikinta duk dominsa
{S.A.W} Sati daya mukayi amadina muka nufi
makka inda muka gabatar.Da umarar mu sosai
Ahmad yake kaffa-kaffa da ni sam ba ya son ya
aikata min abinda zai bata min rai ko waya da
Hameeda ba ya yi agabana tunda ya fuskanci ina
hassala Ahmad ya jibgo siyayya son ransa kuma
duk inda ya ga kayan baby idan yayi sha'awa sai
ya siya Idan nace masa me ya sa? Sai yace wai
yasan nan da wata tara ya samu baby. Murmushi
kawai nake don ni ma inason tabbas nasamu
baby Don haka nake addu'a Allah ya amsa min
bukatuna na sami babies Don ni nafi sha'awar
Identical twins kamar ni da 'yar uwata humaira
Abinda yabani mamaki bai wuce ganin yadda har
yau babu wanda yanemeni awaya daga, gida ba
sai dai Ahmad yace sunyi waya suna gaisheni
kuma ba ni da waya balle na kirasu Mamina ma
nasha nemanta ba na ganin ta online akullum
naje ka'aba kuwa sai na roki ubangiji akan Allah
yahuci zuciyar mamina ta amince ta dawo
gidanmu kada Allah ya ba wa wani . Damar
aurenta. Har hawaye nake ina sake jaddada
bukatata ga jalla Rabbana Yau ma Ustaz shi
kadai ya fita don kwana biyun da suka gabata
wani matsanan cin zazzabi nake da amai Ina
galabaita sosai shi kansa UstaZ gaba daya
hankalinsa ba akwance yakeba Ba inda nake
zuwa sai harami ina kwance na lumshe idona
tamkar mai barci sai dai sabanin hakan
tsagwaron tunani ne ya cunkushe min kwakwalwa
ba tunanin komaib face yadda rayuwa take juyin
waina na sama ya koma kasa Tabbas na amince
da cewa duniya ba matabbata ba ce Ba komai
acikinta fiye,da rudani rayuwar yanzu ta zama
abin tsoro yau gareka gobe ga waninka Babu
abinda bawa ya kamata yayi face ya tsaya ya
jajirce wajen bautar Ubangijinsa. Idan bawa yayi
hakan fakat ya gama sai ya mika lamarinsa ga
Allah ya yi addu'a Allah ya sa ibadar da yayi
karbabbiyace a wajen jallah Rabbana Saboda
mutum bai san ranar mutuwar sa ba tafiya kawai
kake adoron kasa baka san yaushe ne zaka
mutuba kai da zaka koma kahadu da Ubangijinka
to me ya kaika shagala da duniyar nan har
kamanta . da makasudin da ya sa aka halicce
ka? wanda ya halicce ka fa ba don ka shagala
yahalicce kaba ba don ka sha ba da biki ko shan
giya zuwa club neman mata ko kallon batsa ba
duk manyan zunubai ne da Allah yake fushi da
wanda ya aikata hakan Yi da mutum,zunde da
kifce,da yafice,duka manyan laifu kane da ayanzu
mutane suka dauke su ba komai ba musamman
hassada da take cinye kyawawan Ayyuka kamar
yadda wuta ke cinye kirare Lumshe idona na sake
yi kawai sai ga hawaye na tsananin.Tsoron
haduwata da Rabussamawati hakan kuma ya
zama dole gare ni gareka ga kowanne dan'adam
ma" Ji nayi anshafi hawayen da yake saman
fuskata ko ba afadaba na san Ustaz ne,ina bude
idona naganshi a durku she agabana gwiwoyin sa
zube akasa ya kuma kura min ido cikin
mummunan tashin hankali yakama hannuna ya
damke cikin nasa kawai gani nayi shima Ustaz
yana hawaye na ware idona sosai don son sanin
me ya saka shi hawaye "Aysha ciwon ne yake
wahalar dake tashi muje asibiti wallahi da ina da
iko da na mayar da ciwon nan jikina" mikewa
zaune vels / NAGA RAYUWA book 3 part 15
NAGA RAYUWA book 3 part 15
Posted by Bashir Sani Fesan on 24 Dec 2016 - 14:27
. Na saki murmushi hade da girgiza kai yallabai
ba ciwo ne ya sakani kukaba natuno yadda
rayuwar duniya yake kawai.Shiya daga min
hankali Ustaz ya saki ajiyar zuciya kafin yayi kasa
da kansa yace "Dole ya daga miki hankali Aysha
ni kaina,na kanyi wannan tunanin ga duk mai
tunani ma dole ya dinga wannan
tunanin.Al'amarin duniyar nan dole ya baka tsoro.
Abubuwan da suke faruwa acikinta dole kasan
karshenta yazo saidai mutum ya na addu'ar
haduwar sa da Allah salin-alin wallahi a duk
sanda na tuna akwai hisabi akwai wuce siradi
wanda masifarsa ta wuce kwatance amma akwai
sauki ga wanda ya,dace ya yi aiki nagari, natuna
akwai tsayuwa agaban wanda ya,halicce mu.
Aysha ta shin hankali nakeshiga fiye da,zatonki.
Nakan yi kuka tamkar raina zai fita.Amma wasu
sam ba sa wannan tunanin sun shagala da duniya
da abubuwan more rayuwa na duniya bayan ba
don haka aka halicce mu ba. Tunda Allah {SWT}
yana fada cikin littafinsa mai tsarki "WA MA
KALAKATUL JINNI WAL'INSI ILLA
LIYA'ABUDUN" [ba mu halicci mutum da aljanba
sai don..] . Toh yanzu bawa idan dai har ya san
bautar Ubangiji aka halicce shi mai zai saka ya
shagala da Al'amarin duniya? sai dai fatan shiriya
rayuwa yanzu tabbas ta zama abin tsoro kedai ki
jajirce wajen sallolin ki biyar. Idan kin sami iko
dare da rana azimin nafila musamman Litinin da
Alhamis,ki jajirce wajen tilawar Alkur'ani, Zikirin
safiya da maraice yawan salatin Annabi da
Istig'fari hade da hailala. Idan kika aikata haka
ina tabbatar miki zakije Lahira fresh MACE
MUMINA matukar kin yi hakan da kyakkyawar
niyya Allah yasa mudace." Cikin sanyin murya na
amsawa Ustaz da "Amin" Gaba daya jikinmu yayi
sanyi A ranar ko siyayyar da Ustaz yayo ban
duba ba Muna,kwance Lamo sai da la'asar ta yi
sannan muka fita harami wanda ba ma dawowa
sai bayan isha sannan ne za mu zaga mudanyi
siye-siye saikuma mudawo gida To yau bayan
ishar asibiti muka nufa don jin yadda jikina yayi
zafi Ustaz yakafe sai munje asibiti Dubawar farko
da likitan ya yimin, ya bukaci naje agwada jinina
akuma yimin test din fitsari Duk da larabci suke .
Magana da Ustaz ni kam kadan-kadan nake
tsinta don ban kware ba a,wajen Larabci Ustaz
dai yana koya min kadan- kadan na sn dai nan
gaba kadan zan iya kwarewa Larabawan da suke
cikin lab din asibitin da mutunci da fara'a suka
fara hidima da ni kai daga gani ka san addinin
Islama ya shigesu sosai ta yadda suke koyi da
sunnar mai'aiki wajen karrama dan Adam ba irin
sauran wasu asibitocin mu na nan Nageriya ba
da wasu ma'aikatan jinyan suke wulakanta dan
Adam saboda 'yar dama da Allah ya ba su amma
fa wasu na ce wanda yasan ba halinsa bane to
baika mata ya damu ba. Bayan sun gama cikin
mintuna kalilan suka miko min takardar
sakamako suna murmushi hade da ce min
"Congratulations" Shiru nayi hade da cewa
"Thank you", Na juya na fice na san dai abin
nema ne ya samu ciki ne dani Likitan ma
murmushi yayi sannan ya,dago ya dubi Ahmad ya
mika masa hannu sai da ya jijjiga hannun Ustaz
din sannan ya ce "Weldone my friend
congratulation" Sannan ya mika masa takardar.
Ahmad yana budewa ya saki murmushi hade da
daga hannunsa . Sama yace "ALHAMDULILLAHI
BI NI'IMATIHI, TATUMMUSSALIHATI" ya juyo ya
dubeni yace "Ayshata ki godewa Ubangiji don ya
yi mana babbar kyautar da ba kowa ne yake
samu ba Allah kuma ya raba ku lafiya" Murmushi
na saki cikin matukar jin kunyar Ustaz. Doctor ya
miko masa takardar Ustaz ya janyo hannuna ya
ra bani da jikinsa cikin tausayawa yake, sake rada
min "Sorry my dear how I wish zan iya mayar da
shi jikina ki huta da wannan wahalar Amma ki
saka azuciyarki Ibada kike Insha Allahu za ki
samu rabo mai girma awajen ubangiji. "Ka ji
mazan kwarai masu tausayawa matansu lokacin
da suke cikin lalura kuma suke jin tamkar su
mayar da cutar jikinsu. BA MUNA MAZA BA masu
nuna halin ko in kula alokacin da matansa suke
cikin lalura Su tsangwame su Wasu ma har
kyamatar su suke nuna rashin tausawar su
garesu Mu dai mun gode Allah dabai nufe mu da
auren irin wadannan mutanen ba" Shukran Lillah.
BAYAN SATI Jirgin mu ya ta so daga birnin
Makka inda zamu yada zango akasar mu ta gado
wato Nigeria. . Cikin walwala nake ta son haduwa
da 'yan uwana sai dai awani barin ina alhinin
barin kasa,mai tsarki Abin mamaki airport din
damkam take da 'yan uwana da na Ustaz wai duk
murnar an zo tarar mune farin ciki ya mamaye ni
hango mami da nayi tana sakarmin da murmushi
da sauri na saki Humaira da khadija kanwar
Ustaz Na isa ga Mamina na rungume ta cikin
matukar farin ciki ita dinma ta rungume ni ji nayi
Ustaz yana cewa Mamin mu ta yi ahankali ba,ita
kadai bace Mami ta sakar masa dakuwa Ni kuwa
kunya ce ta dabaibaye ni ganin yadda,Ustaz ya
fallasa ni ba ta re dayaji kunyar iyayen mu da
suke wajen ba Ciki kuwa har da babana da nasa
Sai alokacin ma na hango ashe harda mamansa
Suna tsaye ne da ita da