Showing 102001 words to 105000 words out of 114708 words
tace.
“Please Naan, Dan Allah kar kamin alluran yanzu, ka bari sainayi bacci na tashi kaji, please kaji Naan...”
Ta kare maganan tana me yarfa yan yatsun hanunta, cike da tsananin tsoro.
Idanu Rayyern din ya zuba mata, aransa yana me matuk’ar mamakin irin yanda Jannart din, take matuk’ar tsoron allura.
Fahimtar yanda duk take atsorace ne kuma, yasa shi dan tausasa murya.
Cikin kulawa yace.
“Kwantar da hankalinku Naji bazanyi miki allura ba, tashi kije ki kwanta.”
Ajiyar zuciya mai karfi ta sauke, saboda Jin abunda ya fad’a d’inne kuma yasa, ta Dan lumshe Idanunta tare kuma da matsowa kusa dashi, murya araunace tace.
“ai bazan iya tashi ba, anan zan kwanta, jikina duk babu karfi.”
“Kinason sanyi ya sake kamaki ne? Ko kinason na miki allura, maza tashi muje daki.”
Ya fad’a yana me mik’a mata hannunsa.
Da sauri ta kama hannun nasa ta Mike tsaye, saidai tana tashi din taji jiri na neman kada ita, wanda hakan yasa da sauri Rayyern din ya tallafota, tare da kwantar da ita ajikinsa.
Batare kuma daya jirayi wani abu ba, kaitsaye ya nufi bedroom d’insa da ita.
Ita kuwa ganin sun nufi bedroom din nasa ne, yasa ta karya fuska tare da d’agowa ta kallesa.
Ashagwab’e tace.
“Naan dakinka kuma? ka kaini bedroom dina mana....”
“Shiiii ni bazan iya kaiki bedroom dinki ba, kinji nauyinki kuwa saikace na buhun masara, taya yama mai nauyi kaman na doki, zai dauki mai nauyi kaman na buhun masara.”
Ya fad’i maganan yana me matse hannunta dake cikin nasa.
Da sauri ta kalleshi, saboda ta tabbatar abubuwan da tayi masa ne yake ramawa.
Bakinta ta turo gaba cike da shagwab’a kuma, ta d'an muntsineshi wai ko zaiji zafi ya sauk’eta.
Duk da yajita amma bai kulata ba, ahaka har suka k’araso cikin d’akin nasa.
Suna shiga ya direta abakin gado, tare da komawa ya zauna yana meda numfashi, kamar wanda yayi aikin karfi.
Wanda kuma yanayin hakanne kawai son rai, bawai Dan tana da nauyi ba, Dan hasalima Koda ya dauketa ji yayi kamar ya daga Y’ar shekara 13 ne.
Itakuwa Jannart ganin hakanne yasa ta, sake shagwab’ewa tare da zamewa ta kwanta akan gadon.
Kamshi da kuma laushi da taushin gadon nasa ne kuma, suka sa tana kwanciya bacci ya dauketa.
Yanayin yanda yaji saukan numfashinta, alaman tayi bacci ne kuma yasa shi tashi, ya gyara mata kwanciyarta tare da rufa mata blanket.
Kaitsaye kuma ya fita daga d’akin.
Inda ya koma falo yaci abinci.
Bayan ya gama cin abincinne kuma ya sake dawowa dakin, kasancewar yau din weekend ne babu aiki.
Ahankali ya d’an zauna abakin gadon.
Dai-dai lokacin ita kuma ta Dan bud’e Idanunta, cikin magagin baccin da take ciki hadi da shagwab’a tace.
“Naaan ni zan koma dakina.”
“To Malama ki koma dakin naki mana.”
Rayyern din ya fada yana me kallonta, tare da zamewa ya kwanta akan gadon.
Wanda kuma duk abubuwan da takeyi din yasan ba a hayyacinta take ba.
Itakuwa Jannart acikin magagin nata, Ganin ya kwanta akan gadonne yasa ta cewa.
“Ni gaskiya bazan kwanta dakai akan gado daya ba.”
“To ki sauka kasa mana, kona rikeki ne?”
Rayyern din ya fad’a yana me gyara kwanciyarsa.
Itakuwa Jannart jin hakan yasa ta soma kokarin tashi, ashagwab’e kuma cikin yanayi mai kama da mayen da take ciki ta fad’a Kan...!
😂😂😂😂😂😂😂💃🤸🏻♀️🤝🏻💃😘😘😍😍😘😘🤸🏻♀️🤸🏻♀️🤸🏻♀️
*GARKUWAR taku ce dai MA'AURATA, da masu shirin aure, da masu jego, da yan gayu masu son k’amshi kece raini, da gyaran da zaike maimaita muku dararen forkon kuruciya*
Ko kunsan Jikinmu na da sinadaran hormones da suke taimakawa dan’adam akan komai musamman lokacin da mace take mu’amalar aure da mijinta. Mafi akasari wannan hormones din ne ke samun matsala ko su yi sanyi koma su daina aiki kwata-kwata shi ne dalilin da zai sa mace tace bata jin sha’awa ko bata san dadin aure ba. Albishirinku ina da kayan da ke taimakawa wannan sinadaran du dawo aiki tukuru don karkato miki da kimarki wajan mai gida sannan su taimakawa wannan sinadaran hormones dinki su dinka secreting din ni’ima wadatacciya da zata taimaka miki ki gamsu mijinki ya gamsu fiye da tunaninki. Note: Kayana ba sa tsinka ruwan ni’ima suna dai taimakawa hormones dinki ne su tsattsafo da ni’imar musamman wacca cutar sanyi ko dattin mahaifa ya dankarar da su ya hana su yin aikinsu yanda ya kamata. Haka zalika idan kina da kyau ki kara da wanka. Zaki iya amfani da magani na na gargajiya wanda zai gyara miki sex hormones din kullum ki kasance cikin humidify wato cikin damshi mai albarka kamar yanda ake son mace. Yana gyara miki mara.
Sai kamshi. Hajiyata daure ki fara amfani da turarena ki ji irin salon kamshin sa salo ne da zai daidaita ki da mijinki ya kankaro miki da kimarki a wajansa. Siyan na gari mayar da kudi gida.
Ga masu buƙata ga number' wayata wanda nake whatsApp dashi 09097853276 kimin mgn ta whatsApp in har kin tabbatar kin shirya saya mu dai-dai ta, kayana ba ƙanana bane, shiyasa bana harkan karanta, muddin kinsan baki shirya sayaba Please kada kiyi min mgn ki bari sai kin shirya kuɗinki a hannu, ba ina nufin kayana bana talaka bane, no akwai ƙananan set na masu karamin karfi, banson aimin mgn a ɓatamin lokacin aiyukana a shirme baki shiryaba. Shine karantan da bana so.
0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU. In kin shirya ga number ta ga kuma account number ta wanda in mun gama mgn zaki turo kudin ki, kana insa miki kaya a mota, duk ƙasar da kike kayana zaije gareki, amman fa in kinada dalilin zuwan nasune🤝🏻sayan na gari meda kudi gida.
GARKUWAR MA'AURATA
By
*GARKUWAR FULANI*
22/12/2021, 19:59 - 🥰🥰: Motsa kafafunshi ya danyi baya kaɗan domin ji da yayi bugun zuciyarsa na tsananta.
“Ruwa zan sha.”
Ta fad’a cikin wata muryar shagwab’a.
Idanunsa ya d’an lumshe saboda wani fitinannen, kamshinta daya bugi hancinsa.
D’an matsawa gefe yayi, batare kuma daya ce mata komai ba, ya rab’a ta gefenta, wanda har hakan yasa jikinsa d’an gogan nata jikin, kaitsaye kitchine din ya wuce.
Yana shiga kuwa ya bud’e murfin fridge, goran ruwa guda biyu ya d’auko, kana ya dawo cikin falon, Tana nan tsaye ayanda ya barta, saidai ta kuma rik’e hab’arta.
K’arasowa wajen nata yayi, tare da mik’o mata goran ruwan, cikin silent voice yace.
“Take it, then go to sleep now, ko na jimiki ciwo ne?”
Yanayin yanda yayi maganan nasa ne cikin tauyawa da tausasawa, yasa duk taji tsikar jikinta na mimmik’ewa, Ahankali ta girgiza masa Kai, kana cikin sanyin murya tace.
“Zafi nakeji.”
Ta k’are maganar tana me nuna masa gefen lips dinta, da ya d’anyi ja.
Idanunsa ya d’an tsurawa Lips din nata, saboda yanda yaga Suna shek’i, d’an kawar da idanun nasa kuma yayi Ahankali, kana cikin sanyi yace.
“Babu ciwo awajen, zuwa anjima zai daina zafi sannu ko sorry ban san dake a wurin bane.”
Yayi maganan yana me Kallon wuyanta.
Ita kuwa Jannart jin abunda ya fad’ane ya sata karb’an bottle water’n, da yake mik’o mata tare da juyawa, cikin sanyi ta nufi bedroom dinta.
Da idanunsa ya bita, har saida ya ga ta shiga cikin bedroom dinta, kafun ya juya shima ya nufi nasa bedroom din.
Yana shiga ya sawa kofar key, maganinsa ya b’alla yasha, kana ya koma ya kwanta.
Koda ya lumshe idanunsa still k’amshin turaren nata yakeji, acikin hancinsa, dan gyara kwanciyarsa yayi, batare kuma daya baya wani tunani daman shigowa, cikin kwakwalwarsa ba bacci ya d’aukesa.
Haka itama Jannart tana shan ruwan, kwanciya tayi cikin mintuna kad’an kuwa bacci ya dauketa.
Acan b’angaren Ramadan kuwa Koda suka gama waya, da Hamman nasa Whatsapp dinsa ya shiga, Ganin Riyyam da yayi a online ne, kuma yasa suka fara chat, ananne kuma ya turawa Riyyam din numbern Rayyern, Wacce yake amfani da ita anan Mascow din.
Washegari.
Yau ya kama Sunday, tunda Rayyern ya bar gidan kuwa bai dawo ba, domin can cikin garin ya shiga, Saboda akwai wasu Frnd’s d’insa da sukayi karatu tare, yaje sun danyi wani taro.
Jannart kuwa yauma ad’aki ta wuni, saboda duk kwana biyun da ciwon Mara take wuni shiyasa fitan ma, bai wani dameta ba duda bata jin hakan don al'adarta zata zo tayi mmkin hakan daya fara mata yanzu.
***
After five days ago.
Ahaka sukeyin rayuwarsu ta yau da kullum, komai na tafiyawa Rayyern yanda yake so, saidai zuwa yanzu gaba daya abubuwa sunyi masa yawa.
Haka ma Ab’angaren Jannart rayuwarta take ita d’aya, tun daga daren ranar kuwa bata sake saka Rayyern din a Idanunta ba.
Iyaka ya ajiye mata abinci tazo taci.
Da hakanne kuma kowannensu yake sanin, lafiyar d’an uwansa ta haka suke sanin zaman juna.
Acan gida Nigeria kuwa, abubuwa duk suna tafiya yanda ya kamata, musamman a company babu wani mishkilan da ake samu dan Rayyern yana aikinsa da kyau ta yanar gizo-gizo kana ga amintattun ma'aikata, haka asibitin ma Ramadan yana iyaka kokarinsa sosai.
Ko yanzu dawowansu daga masallaci kenan, shida Abban nasa.
Bayan sun shigo cikin falon ne kuma, Ramadan din ya nufi sama.
“Ramadan.”
Abba ya k’ira sunansa.
Jin kiran Abban ne kuma yasa Ramadan juyowa, tare da dawowa ya zauna acikin falon.
Kallonsa Abban yayi kana Cikin sakin fuska yace.
“Karna manta ban Gaya maka ba, dazu iyayen Rayhanna sun kirani, sun kuma shaidamin cewar, sun baka auren yarsu, kamar yanda muka buk’ata, sannan kuma sun bamu lokaci, amma Idan son samu ne ayi bikin kafun watan Ramadan yazo.”
Idanu Ramadan ya dago ya kalli Abban nasa, cikin tsananin jin dadi da farinciki yace.
“Alhamdulillah Allah Nagode ma.”
Yayi maganar cikin manta cewar, agaban Mamy da kuma Abban yake.
Mamy dake gefe kuwa murmushi tayi, saboda ta sani dama Ramadan din yana son aure.
Ramadan kuwa cikin zumudi ya kalli Abban nasa, tare da cewa.
“To Abba yanzu yaushe za’akai kudin sa rana da kayan lefe?”
Kallonsa Abban yayi, baice komai ba saidai aransa yana mamakin, yanda Ramadan din ke tsananin son Aure.
Ramadan kuwa Ganin irin Kallon da, Abban keyi masa ne ya sashi mikewa da sauri, cikin kunya ya haura sama.
Ganin hakanne kuma yasa Abba yin dariya, kana ya mik’e ya wuce part d’insa, inda yabar Mamyn zaune itama tana dariya.
Tana nan zaune kuwa Ramadan din ya sauko, cikin shirinsa tsab, inda yayi kyau acikin riga da wandon jumpern dake jikinsa.
Kallonsa Mamy tayi, gaba daya farincikinsa abayyane yake, fuskarta dauke da murmushi tace.
“To yau kuma sai ina?”
Murmushi yayi, tare da Dan matsowa cikin yin kasa da murya yace.
“Ayyah Mamy am zanje gidansu Swe....” saurin gimtse bakinsa yayi, saboda ya kusa yin b’aran b’arama.
Mamy kuwa dariya tayi saboda Sarai, ta fahimci abunda yake nufi.
Kanta kawai ta girgiza, shikuwa cikin sauri ya juya ya nufi waje.
Yana shiga mota Ari ya bud’e masa gate, kaitsaye ya cilla hancin motar tasa waje, direct kuwa gidansu Rayhannan sa ya nufa, yana mejin wani irin shauk’i acikin zuciyarsa.
Koda ya isa gidan nasu tarba na mutumci ya samu daga wajen mahaifiyar Rayhannan, bayan Rayhannan ta fito ne kuma ya tsura mata idanu, baya ko k’yaftawa, kasancewar ta mai kunya ne kuma yasa ta sadda kanta k’asa.
Asanyaye tace.
“Please ka daina kallona hakanan.”
Murmushi yayi tare da gyara zamansa, cikin jin dadi yace.
“Tayaya zaki hana mutun kallon Matarsa? Ke dinfa yanzu gab kike da zama tawa.”
Murmushi tayi tare dasa hannu ta rufe fuskarta.
Haka dai suka sha hirarsu kafun daga bisani yayi mata sallama ya tafi.
Daga gidansu Rayhannan kuwa gida ya dawo.
Yana zuwa kuwa ya samu Baba Maud’o zaune abakin gate.
Da sauri ya k’araso wajen Baba Maud’on, cikin sakin fuska da dokin da har yanzu bai gama sake shiba yace.
“Baba Maud’o an bani Rayhanna, d’azun Abba yake fadamin.”
Murmushi Baba Maud’o yayi tare kuma da Kallon Rayyern din, jikin taya shi murna yace.
“K’warai kuwa Ramadan nasani, Abbanku ya fad’amin na tayaka murna sosai.”
Murmushi mai kama da Dariya Ramadan din yayi, tare da juyowa ya fuskanci Baba Maud’o, kana ransa asake yace.
“Baba Maud’o na kasa b’oye farinciki na, hankalina ya kwanta, yanzu bani da wani sauran fargaba, kana min addu’a please Baba Maud’o, Allah yasa albarka acikin had’innan.”
Murmushi Baba Maud’o yayi wanda har saida sautin ta, ya fito fili cikin sakin fuska yace.
“Insha Allah Ramadan, addu’a kuma kullum inayinta, Allah yasa matarka ce ya kuma kawar da duk wani fitina.”
“Ameen Ameen.”
Ramadan din ya amsa, tare da mikewa kaitsaye ya nufi cikin gidan nasu, kasancewar dare yayi kuma bacci yakeji.
Washegari.
*Mascow*
Ahankali yake driving motar da yanayinsa, dake bayyana tsananin gajiyar da yake d’auke da ita da yunwa.
Kaitsaye gida ya nufa, dai-dai ya hau wani titi ne kuma, wayarsa dake gefe ta soma kara alamun shigowar kira, share wayar yayi, kamar bazai d’aga ba kuma sai ya d’auki wayar, Ganin sunan Abbansa ne kuma ya sashi d’aga wayar da sauri.
Tare dayin Sallama.
Daga can b’angaren Abba ya amsa.
Shikuwa Rayyern din cikin sanyi yace.
“Abba yasu Mamy da Baba Maud’o.”
Abba dake zaune afalo gyara zama yayi, tare da cewa.
“Duk Suna lafiya, Mamynka tace agaisheka, ya Jannart take?”
sake gyara zaman wayar akan kunnensa yayi, kana cikin nutsuwa yace.
“Lafiyanta Qalau.”
Kai Abban ya jinjina tare da cewa.
“Masha Allah To bata wayan mugaisa.”
Jin abunda Abban ya fad’ane kuma yasa shi, danna Horn din motarsa, cikin dan ladabtar da murya yace.
“Abba bana gida, amma yanzu nake kokarin komawa.”
Daga can b’angaren kuwa jin Karan Horn din mota ne, yasa Abban yarda da abunda Rayyern din yace, cikin jaddadawa yace.
“Shikenan babu damuwa, Idan ka koma saika had’ani da ita.”
“To Abba Allah Yasa kada na manta.”
Jin abunda Rayyern din ya fad’ane kuma, yasa Abban yin shiru, Cikin d’an yanayin bacin rai yace.
“Rayyern!”
Da sauri ya amsa da
“Na’am Abba.” domin jin yadda Abban ya kirashi ba wasa
“Rayyyern!!”
Abban ya kuma kiranshi a dake.
“Na’am Abba.”
Still Rayyern din ya sake amsawa cikin fargaban umarnin da za'a bashi ko fada
Abban kuwa ransa ab’ace yace.
“Rayyern ni kake cewa, Allah yasa kada ka manta hadani da matarka?”.
Da sauri ya jujjuya kansa tamkar yana gaban Abban.
Shi kuwa Abba cikin dakile murya yaci gaba da cewa.
“Bansan Wacce irin rayuwa kakeso kayi da yarinyar nan ba, Wacce irin rayuwace haka Rayyern, Jannart matarka ce fa, wallahi wallahi Allah saiya tambayeka, akan hakkinta, baka kyautawa Rayuwarta Rayyern, akan ka afarayin aiki da kasuwanci da karatune? ko kaine kawai ma’aikaci a duka duniyar nan? Meye ka d’auki kanka da bazaka kula da matarka ba? kasani ko yau ka mutu Allah zai kama ka, da rashin sauke nauyinta dake kanka, kuma kasani ban baka ita ka tafi da ita don kayi ta wofantar da ita ba, tayaya zakana irin wannan sakacin, kullum Kai baka gida, baka da lokacinta kenan?”.
Lips d’insa ya d’an taune, cikin sanyin murya yace.
“Abba kayi hakuri...”
“Nayi hakuri dame Rayyern?”.
Cikin girmamawa yace.
“Abba kayi haƙuri akan komai ma na tuba”.
Cikin fada Abban yace. “Bani zaka bawa hakuri ba kasan Wacce zaka bawa hakuri, yarinya tana zaune ak’ark’ashinka amma baka San abunda ya dace ba, tunda ta tafi batayi waya da kowa ba, ka kulleta awaje daya, sannan yanzu Ina maka magana, kana cewa wai Allah yasa kada ka manta, shikenan yayi maka kyau Allah yasa ka manta ɗin!!!”.
Abban ya fadi maganan atsawace, kuma cikin fushi lokaci daya kuma ya katse kiran.
Da sauri Rayyern yabi wayar da kallo, lokaci daya kuma yaji duk zuciyarsa babu dadi, ajiye wayar agefensa yayi, domin dai-dai lokacin ya iso gida.
Yana gama dai-dai-ta parking, ya bud’e murfin motar ya fito.
Hannunsa rik’e da waya da kuma, ledodin takeaway din da yayi musu ya nufi cikin falon gidan.
Yana shiga kuwa ya zauna akan daya daga cikin kujerun falon.
Wayarsa ya dauka ya sake dialing numbern Abban.
Har saida wayan ta kusa katsewa kuwa, kafun Abban ya d’auka.
Jin Abban ya d’auki wayarne kuma yasashi, kwantar da murya cikin sanyi yace.
“Dan Allah Abba kayi hakuri, zanyi yanda kake buk’ata.”
Daga can b’angaren Abba azafafe yace.
“Hakurin me kake bani ne Rayyern?.”
Rayyern din kuwa sanin halin Abban nasu, Idan har yayi fushi ne yasa shi, sake yin k’asa da murya cikin tausasa harshe yace.
“Naji Abba kayi hakuri Dan Allah! In sha Allah zan kiyaye zanyi yadda kukeso”.
Idanunta ta bud’e da sauri, saboda jin muryarsa da tayi, da dukkan alama kuma tasan waya yakeyi.
Saurin tashi daga kwancen da take tayi, tare da Kai dubanta ga kofar dakin nata.
Duk yau zaman gidan bayayi mata dadi, saboda kadaici, ga kuma wani irin masifaffen kewa daya cika zuciyarta, tana matuk’ar son tayi magana da Abba Kabir dinta, wannan dalilin yasa ta yanke cewar, Idan ya shigo yau din zata rok’esa aron waya.
Da sauri ta zuro da k’afafunta k’asa, batare kuma da ta damu da shigar riga da wandon dake jikinta ba, kaitsaye ta nufi falon, kanta sanye da hulan sanyi, sai kuma wani bedroom shoe mai kyau.
Riga da wandon dake jikin nata kuwa, bak’aramin bayyana shape dinta sukayi ba, duk da cewar Suna da kauri, amma sunyi mata kyau sosai, Dan saita fito kamar irin y’an matan turawa dinnan, domin saboda tsabar zaman waje d’aya, har wani yellow da ja skin dinta yayi tsabar fari.
Ahankali ta bud’e kofar dakin ta fito.
Tana fitowa kuwa yana sauke idanunsa akanta.
Saurin yin kasa da kanta tayi, tare da karasowa cikin falon.
Shikuwa tun fitowarta ya kasa d’auke idanunsa, daga kallonta saidai fuskarnan tasa babu alaman Murmushi.
Ahankali ta zauna akan carpet, tare da nannad’e k’afafunta.
Rayyern din kuwa Ganin ta zauna ak’asan san ne, yasa shi gyara zamansa, tare da kwantar da murya cikin ladabi yace.
“Abba gatanan na shigo cikin gidan.”
Yana gama fadin hakan ya mik’a mata wayan.
Ai kuwa kaman jira take har hannayenta, na rawa wajen amsar wayar.
Tana karawa akan kunnenta, tayi Sallama.
Abban ne ya amsa mata, cikin kulawa da kuma sakin rai yace.
“Jannart ya kike ya gida, fatan komai da komai lafiya.”
Ajiyar zuciya ta sauke cikin tsananin jin dadi, tace.
“Lafiya k’alau Abba yasu Mamy, Ramadan da Baba Maud’o.”
“Duk Suna lafiya, gama Mamyn naku anan kusa bari na bata.”
Cikin jin dadi Jannart din ta jinjina kai, Jin Mamy ta karb’i wayanne kuma yasa ta karyar da wuya, cikin muryar shagwab’a tace.
“Ina wuni Mamy.”
“Lafiya kalau Jannart dinmu, wallahi munyi kewarki sosai, fatan dai kina nan lafiya.”
Mamyn ta