Showing 1 words to 3000 words out of 22737 words

Chapter 1 - ZAMAN KANTA TAKE HAUSA NOVEL

02 Jan 2026

278

ZAMAN KAN'TA TAKE..

Episode 1

Wani irin ta wani irin nishi ta saki kama hannun amrah tayi tace '' dan Allah karki barni.''

Murmushi amrah tayi tabbas tasan ta samu kan hidaya yadda take so ita daman kudi ne matsalar ta , idan mace zata sakar mata kudi to fa zata ga style kala kala kama maman'ta tayi ta fara tsotsa kamar wacce take shan milk tana wasa da nipples din ta.

wata ƙara ta saki tana kankame ta tana cewa shi ya saka nake son ki, Allah yabar mu tare.

ganin yadda take mata sumbatu kamar wata mahaukaciya da sauri ta hade bakin su tana zura ɗan yatsan ta a g***ndin ta.

ganin Irin ruwan da yake zuba da sauri ta mai da kan'ta gurin tana lasa kamar wata mayya.

wayar tace tayi ringing da sauri, ta , tashi zaune tana dafa kan'ta domin lokaci ɗaya ta dawo cikin hayyacin ta jin ringing din wayar ta kallon amrah tayi tace '' na shiga uku anya kuwa Saheer be dawo kasar nan ba..?.''

Amrah tace '' karfe ɗaya fa da rabi na dare.''

amrah kenan ba lokacin da baya dawo ba abin da yake damuna baya sanar dani dafa kan'ta tayi tace '' kaina ya kalle wallahi idan ya ganmi bansan wacce amsa zan bashi ba.''

Cewar hidaya.

Amrah tace '' gaskiya akwai matsala amma leka ki gani tun da ana iya hango ƙasa idan motar sa ce sai na canza daki.''

tashi tayi jikin ta na rawa ta leƙa hango sadam tayi jan ƙaramin tsaki tayi ta juyo tana cewa sadam ne.

amrah shafa marar'ta, tayi tace '' wallahi har naji dad'i."

Hidaya cije lips din'ta, tayi tace ''aa akwai wani abu sadam na dade da sanin yana bibiyar rayuwa ta dole na canza taku.''

amrah tace '' shi da ba mijin ki ba me ruwan ki dashi.''

zama hidaya tayi, ta dafa kan'ta tace '' a'a sadam yaron saheer ne dole nayi taka tsantsan dashi duk wani abu shi ne ke faɗa mai ya bashi yarda fiye da zaton ki.''

Amrah tace '' Allah ya kyau ta.''

dawowa tayi ta zauna akan gado tana janyo amrah jikin ta , tace '' beb me kike so na baki yau kin faran tamin rai kin jiyar dani dad'i.''

ta faɗa tana shafa nonuwanta.

murmushi tayi, tana shafa fuskar ta. tace '' hajiya ta komai kika bani ina so inhar daga hannun ki ya fito.''

hidaya rungume ta , ta ƙara yi kamar Za'a kwace mata ita , tace '' okay zaki ji big alert.''

dariya ta saki tana cewa na gode Hajiya ta...amma hidaya ba yana da yara ba ina yakai su?.''

dariya hidaya tayi tace '' wa ni zan iya rainon wa'yannan yaran tab Hajiyar sa ce ta dauka wai kafin mu gama cin amarci zasu dawo hannu na .''

Amrah tace '' tab akwai matsala karfa su dinga saka mana ido..''

dariya tayi tace '' ke hauka nake zan rike su kaf cikin su ba wanda zan rike wallahi da yarinta tata haka kurum nifa ko auren da nayi na farko wallahi Allah ban yarda yan uwan miji na sun takura min ba shi kan'sa mijin nawa nasan zaman hakuri yake dani, ina jin matar Saheer ta mutu mom tace dama ta samu zata shigar dani cikin gidan Saheer kinsan halin mom bata wasa da malamanta tana sakar musu bakin aljihu, ke Kinga aikin da suke mata kamar yankan wuka.''

jinjina kai amrah tayi tace ''ikon Allah Hajiya daman kin taɓa aure? ba wannan ne auren ki ma farko ba?''

wani fari tayi tace '' no aure na na uku kenan ba farko mutuwa yayi na biyu kuma ni na kashe shi na uku ne zaɓi na shima bawai son sa nake ba kuɗin sa nake so kuma kudi ke zaune dani a cikin gidan nan.''

da sauri amrah ta kalle ta , tace '' kudi kuma?.''

Yes kudi kinsan tare sukai hatsari da matar sa , so ya sami rauni shiya saka ma da yaƙi aure na saboda bashi da lafiya a ranar da aka kawo ni naga ba ai komai ba na zata sai baki sun tafi takaici dai nayi sati biyu babu labarin komai shine fa na neme shi dakai na sai yake fadan haka ya nuna min takarda amma yace na rufa mai asiri baya son kowa yaji wannan zance na taya shi da addu'a Allah ya ba shi lafiya yana neman magani idan har naga bazan iya zama ba ba zai min dole ba.

dariya hidaya tayi, ta turo dauri gaban goshi tace '' sai nace ba komai wallahi inhar zai dinga biya na tofa bani da matsala shine muka tsadance dashi shi yake biyana

shi ya saka ko abinci ban damu ba bashi ba saboda ba yadda zai yi dani na zame mai kadangaren bakin tulu ke Kinga son da hajiyar sa take min shi kuma baya son ɓacin ranta.''

Allah sarki wallahi yaban tausayi, naji ance yarinyar sa ɗaya kamar bata da lafiya lokacin da sukai hatsari har da ita.

dariya hidaya tayi tace '' a'a lafiyar ta qalau dayar shekarar ta uku namijin kuma shekarar sa biyar shine babba .''

tab gaskiya ba zaki iya kula da su ba cewar amrah.

Hidaya tace '' acan gidan nasu ma me aiki aka daukar musu saboda hajiya bata da ishashshiyar lafiya ,ni addu'ar da kullum nake yi Allah ya saka ta riga shi mutu sannan yabi bayan ta , shikkenan kinga na zama me dukiya.''

Yayan safa amrah ta faɗa tana kallon ta.

Hidaya tace '' wa'yannan kawar dasu ba zai min huya ba .''

tafawa suka yi suna dariya.

Wannan kenan.

Washe gari

dakyar ta iya tashi dafa kan'ta tayi da yake mata ciwo sama sama jin muryar malam da sauri ta , tashi tsaye ta fito malam yace '' to hamshakiya sai yanzu kika ga damar fitowa nimrah nimrah nimrah ki dena abin da kike ita fa duniya da kike gani tafi bagaruwa iya jima kalli hafsatu tana zaune tana wanke wanke ko da dauraya ai kya taya ta .''

nimrah kallon matar da take zaune tayi tace '' wallahi Allah malam hana ni abinci tayi jiya ni dai kwai kowa ka dinga bashi abincin sa.''

Hafsatu tashi tayi tace '' kaga shikkenan ka bata lasisin cin gashin kan'ta idan ta , fita yawon ta , ta dawo ta zauna ta dafa abin da tayi niya.''

Malam zama yayi yace '' au bata fasa fita ba kenan?.''

Hafsatu tace '' wai malam me zata fasa tab ai wallahi sai ka tashi tsaye akan ta kar wata ran idan ba muyi wasa ba sai ta dauko mana abin kunya.''

malam yace '' innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Allah ina neman tsari da wannan bakar ƙaddarar Allah ya shirye ki nimrah ba mamaki ma ko sallah ba kiyi ba?.''

Nimrah tace '' wallahi Allah malam nayi daman zaka bani kudi yau ma zan fita neman aiki ko Allah zai saka zan dace.''

Uban ki zaki fita nema ba aiki ba , kin iya salon karya iri iri nimrah ficika ta kin dena ci, ni banga amfanin siyan huda da jambaki da nake yi ba har yau ko saurayi daya baki dashi gashi nan ƙannan ki duk sunyi aure ,sun barki wallahi ban ga laifin hafsatu ba da take hana ki abinci saboda yanzu ta kannanki muke ke mun gama gina ki gashi kin yi mana kwantai wallahi Allah nimrah dan dai ciyar dake ta zama dole ne amma da tuni na dena kannan ki nawa ne sukai aure kina zaune.''

Nimrah sakar baki tayi tana kallon mahaifin nata bata ce komai na ta juya tana jan kwafa malam fita yayi da sauri ta dawo ruwan da ta gani akan murhu shi ta juye da sauri hafsatu tace '' bana son iskanci ruwan wankan nawa zaki dauka? na tashi tun sanyin safiya na dorawa ruwa ke kina kwance gaki mandiya shi ne zaki daukar min ruwa.''

Wallahi Allah kina ƙara sowa sai nayi miki wanka dashi.

ta faɗa tana daga ruwan da ta tafasa.

hafsatu ja baya tayi sarai tasan halin ta , yanzu sai ta , saka ta kuka saboda wannan ruwan tasani sarai tana zuba mata a jikin kashin ta ya bushe sai dai wata ba ita ba.

dariya nimrah tayi tace '' da kika ce baki da hankali.''

kuttumar uban can ni keke fadawa haka.

Nimrah bata kulata ba , ta zuba ruwan a cikin botiki , sirkawa tayi ta shiga bayi cire kayan ta , tayi ta fara wanta tana jan uban tsaki dan sabulin hannun ta ne ya sulale yabi rariya.

takaici ne ya kama nimrah iya huyanta kaɗai ta wanke gashi babu sabulu, ɗaga kan'ta sama tayi bayan gidan nasu ko rufin sama babu..

kallon rariya tayi taja tsaki tace '' gashi babu wani sabulin ni kuma wallahi bazan bishi rariya ba.''

ba yadda ta iya haka ya watsa ruwa ta fito, ajiye kwandon wanka tayi a bakin bayan gida.

Hafsatu da sauri tace '' badai kin kar'ar da sabulun nan ba da wannan shegen wankan naki ke ba yar kowan kowa ba kice sai kin yi abinda masu hali suke yi sabulin nan idan ni da yaran nan ne , wallahi sai yayi mana wata daya saboda Sau ɗaya nake saɓa bazan kara ba babu ita ce barna.''

Nimrah ko kallon inda take na tayi ba , ta shiga dakin ta.

dauko mao tayi ta shafa bayan ta gama ta buɗe akwatin da take zuba kaya, a hankali ta fara daga kayan nata dauko wasu riga da skirt tayi na gwanjo rigar shirt ce sai skirt da sauri ta saka turare ta fesa zama tayi ta saka powder ta saka lipstick.

rolling tayi ta dauki glass ta saka tashi tsaye tayi yana kama kugun ta duk da kayan ba wani tsada ne da su ba amma sun amshi jikin ta dariya tayi tana doka tsalle tace '' Allah na gode maka da kayi ni kyakkyawa makusa ta ɗaya da na fito a cikin wannan gidan amma no problem zan yi aure kece raini.''

da sauri ta daura agogo fatar agogo duk ta fara shan jiki, ɗaukan jakar ta , tayi ta rataya.

wata leda ta dauka ta fara gyara zaman takardun ta..

fitowa tayi tana ƙara kallon mudubi, saka mudubin'ta tayi cikin jaka dauko wani takalmi tayi cover shoe ta saka saboda tsabar turawa, hafsatu haushi wata iriyar tafiya ta fara yi tana karairaiya tana murguda duwawu tana cewa Wallahi Allah bana son over look kin baza min eye's stop I telling me monkey.

Hafsatu takaici ne ya ishe ta domin ta tabbatar wannan turancin da take yi da ita take tasan yanzu haka, zagin ta take yi...

ganin yadda ta saki baki tana kallon ta, sai ta zage tana turanci wanda idan za'a saka kan'ta a gabas ace me take fadi bata sani ba haɗa kallomi take yi duk kalmar da tazo bakin ta faɗa take yi.

sai da ta fita soro ta saita kan'ta ta fara tafiya takardun cikin ledar nan ta fito dasu ta rike a hannu kai kace kwalin master degree ta riƙe.

tamkar me tausayin kasa haka take tafiya har ta fita bakin titi..

ita kan'ta bata san ina ya nufa ba , wani me napep ne ya tsaya ya kalle ta , yace '' yan mata ina zaki?.''

Nimrah tace '' dan Allah kasan inda ake daukar ma'aikata? neman aiki nake yi.''

matashin yace '' aikuwa akwai wata sabuwar store zan kai'ki yau abokina ya tafi Interview.''

Alhamdulillah Alhamdulillah muje ta faɗa tana shiga tada napep din'sa yayi yana Allah ya saka shi yake interview wallahi nasan kin riga kin samu aiki.''

Nimrah washe baki tayi, tayi fari ta gyara zaman glass din ta,tace '' aikuwa idan haka ta faru albashi na , na farko, kana da kaso me tsoka,,

Matashi yace '' dan girman Allah.''

cire glass din ta, tayi ta goge tace '' serious wallahi.''

Hhhh yar boko ce har da turanci?.''

Of course nan da kake gani na book book na sassauke su kuma suna kaina irin manyan book din nan su dictionary kamus duk suna kaina.

dauko kamus tayi a jakar ta duk yaji jiki wasu fefofin ma duk sun cire tace '' kaga wannan yadda kasan karatun sallah haka na iya su.''

juyowa yayi yace '' ikon Allah duk yawon littafin nan.''

Yes ta faɗa tana mayar dashi jaka, jakar jikin ta littattafan Junior dinta ne dana senior.,,

nimrah shiru tayi tana bin hanya da kallo, tunani ne kala kala a cikin ranta musamman ma , da suka ƙara sa gaban Company da sauri ta kalle sa tace '' nan ne wajen?.''

matashin nan yace '' eh wannan Company da kike gani Company matatar man fetur ne shi ne na biyu a kasar nan sabon budewa ne ina wannan dan kasuwan Saheer dalhat nasa ne.''

farin ciki ne ya kama nimrah tace '' wanda nake gani a tv..?.''

Cikin tabbatar wa , yace '' eh shi ne.''

fitowa tayi tana cewa ta ina zan shiga...?.''

Me napep yace '' bani kudina.''

Nimrah wano kallo tayi mai tace '' haba dan saurayi kasan bani dashi idan na fara daukar albashi zan baka.''

kutt me kika ce , zaki bani ko sai na kwashe ki da mari ya faɗa yana fito kamar ba shine yanzu suka gama wasa da , dariya ba.

Nimrah mamaki ne ya kama ta , tace '' sai ka dauki na annabawa bani da shi.''

ta faɗa tana kokarin shiga ganin wata katuwar mota, ta zata shiga da sauri me napep ya bi bayanta yana cewa kai wai da gaske kike ba zaki bani kudina ba...?.''

Nimrah da gudu ta shiga tana haki, me napep tsayawa yayi yana masifa.

Ƙatuwar motar nan shiga cikin Company tayi.

nimrah ganin ta shiga da sauri ta ƙarasa gurin wani tace '' sannu baba.''

Kallon ta yayi yace '' yauwa.''

Nimrah tace '' dan Allah tambaya nake yi.''

Tsohon yace '' Allah ya saka na sani.''

Nimrah tace '' dan Allah ance yau ana ɗiban sababbin ma'aikata haka ne.''

Eh ga wata hanya nan ki bi zaki ga mutane ki tsaya ga ogan nan ma ya zo shi zai muku interview.

godiya tayi mai ta fara tafiya tana kalle kalle, hanyar da ya nuna mata nan ta bi matasa ta gani da magidanta a zaune matan cikin su basu da yawa nimrah zama tayi tana bin kowa da kallo.

wani ne yace '' tashi waje nane.''

banza tayi mai , ƙara yi mata magana yayi.

tace '' kwai ka saka ne?.''

da sauri kowa ya juyo yana kallon ta.

Mutumin yace '' kut ni da waje na me makon ki ce nayi hakuri sai ki faɗa min bak'ar magana duk faɗin guri nan sai ki zauna min a guri na.''

ba wanda ya kula su, jun jima a haka a ka fara yi nimrah ita ce ta ƙarshe.

shiga ciki tayi tuntube taci da flower da sauri ta riko,ta takardun hannun ta ne suka tarwatsai.

ɗurƙusawa tayi, tana dauka.

Sadam ƙasa yayi da idon sa ,

gama haɗawa tayi ta zauna tana cewa sannun ku.

Mahmud ɗago idon sa yayi ya kalli sadam domin shi tunani ya fara yi anya kuwa tana da hankali.

sadam ne yace '' yauwa ina CB ɗin ki?.''

kululu cikin nimrah ya bada wani sauti dakewa tayi, ta ciro takardun da suke jakar ta , tas dana hannun ta , ta ajiye musu.

Mahmud kallon table din yayi tun da ogan nasa yake buɗe Company be taɓa tsayawa yayi interview sai yau,yau din ma cewa yayi shi zai shi, shi ya saka ya tsaya zai yi.

abin da ya saka ya tsaya ance ana yiwa wasu alfarma yafi so ya bawa wanda suka cancanta ashe rabon ran'sa ya ɓaci ne dunkule hannun sa waje ɗaya yayi yace '' Are you even thinking straight? What did you just pour on the table?.''

rasa ina zata saka kan'ta tayi sadam ne yace '' waya baki damar shigowa nan..?.''

nimrah shiru tayi ba karamin tsoro suka bata ba , kallon wanda yayi mata turanci tayi tace '' idon'ta wayarin english.''

da sauri ya kalle ta , sai yanzu ya ƙara tabbatar wa , bata da hankali sadam dariya yayi yace '' ina takardun makarantar ki?.''

da sauri ta kwashe takardun nan ta saka su a kan cinyar'ta nemo takardar primary din'ta, tayi da ta Junior dinta sai takardar admission da aka bata , ta senior ta miƙa musu.

amsa sadam yayi yana juyawa kallon ta , yayi yace '' ungo bama neman masu shara.''

domin shi a tunanin sa neman aikin shara da yan goge goge take.

da sauri ta ɗago amsa tayi tana cewa ai idan ba zaka dauke ni na be kamata ka ci fuska'ta ba kace min bakwa neman masu shara nayi maka kama da wacce za tayi shara wallahi ko sharar gidan Gwamna a albarka bazan yi ba , balle sharar Company nan naku me kama da zuciyar talaka.

a fusace Mahmud ya tashi yana cewa zaki fita ko sai na saka an fitar dake

Nimrah wani kallo tayi mai ta murguda mai baki tana cewa aikin banza duk inda aka yi bakai ne me Company nan ba , wallahi yadda kake baki nasan haka zuciyar'ka take.

daga hannu yayi zai mare ta lokacin Saheer ya shigo da sauri yace '' Mahmud .''

A sauke hannun sa yayi nimrah tace '' barshi barshi da wallahi ya aikata kuskure mafi girma a rayuwar ka kudin mota ta kuma Allah ya isa ni ce maka nayi aikin share share nake nema ka kalle ni da kyau nayi maka kama da wacce za tayi wannan aikin wallahi ko giwa ta rame tafi ƙarfin rami wallahi allah.''

kowa kan'sa ya sunkuyar ƙasa Saheer kallon ta yayi tun daga sama har kasa dauke kan'sa yayi ya huce cikin office din da yake part part ne a wajen.

da sauri nimrah tabi bayan sa tana cewa alhaji dan Allah ka dauke ni aiki wallahi Allah nafi wata ina neman aiki ban samu ba kuma takardu na sun yi kyau kalli assignment ɗin da nayi duk very good malamai su ke saka min.

ZAMAN KAN'TA TAKE

Episode 2

Alhaji dan Allah ka , karɓa ka gani. tuntube tayi glass ɗin ta , ya faɗi fashewa yayi nimrah da sauri ta durkusa ta dauka takaici ne ya kama ta tace '' shege me katon kai, saboda kaga kana kuɗi shi ne kake hulakan'ta, talaka.

Saheer sarai ya jita amma sai yayi banza da ita da sauri security ya buɗe mai kofa shiga cikin office din yayi bismillah yayi ya zauna a kan kujera yana kallon ƙatuwar plasma da take nunawa komai na cikin Company.

sadam ne ya shigo

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login