Showing 18001 words to 21000 words out of 21624 words
da su alkaki ,da dubulam ,nakiya ,daƙuwa, ga gireba , har da cin cin, ga cake
Bayan tafiyar su hajiyan daura ta dubi Hajiya da mom aysha tace
"Kun ga dai irin abin alkhairi da sukai mana to dole ne muma in ƙara muku kuɗi ku ƙara jidowa yarinyar kaya ku duba ku gani ko laife ba a kai musu ba ji irin ba jin tar da sukai sun nuna mana su sun san mutumci dukiya bata gaban su ,,
Hajiya tayi ƙasa da kai tace
"Duk abin da kike shine dai dai ,,
Hakama mom aysha tace
To washe gari tun da safe order kayan laife ta zo akwatin goma sha biyu cike da kaya tuni numfashin ruky yake neman ɗauke wa da tuni fa ita za'a kawo wa wannan kayan ashe da sauran kallo jadda ma ya yi mai laife a kwati goma sha biyu itama baƙil da kaya kai ka ce sabon shago za'a buɗe
Maiduguri jahar Borno
Cikin wani haɗaddan leshi blue Black mai yarfin flower pink colour Riga da zani tasa fusƙar ta ba ƙwalliya amma tayi kyau tayi fayau gyaran da akai mata fatar ta har wani ƙyilli take yawa kwai ga sarƙar gold a huyan ta wanda ammy ta siya mata lufaya tasa pink colour da adon flower blue Black sai zuba ƙamshi take ga wani irin kunshi da akai mata yayi kyau sosai kukan tane ya ƙaro ganin anzo daukan ta sosai take kuka su anty Hafsah ne suka kai ta gun Abbie yayi mata faɗa sai gun mamy ita kuwa cewa tayi tana yi mata fatan alkhairi
Ta shi sukai suka nufi fita da ita a guje ta rumgume ammy tana kuka itama ammy kuka take sosai da ƙƴar a ka raba su ta shiga mota suka nufi airport suka shiga jirgi sai Kano ta dabo tumbin kiwa motoci aka kawo musu kanta a ƙasa ta na ta kuka har zazzaɓi ya fara kamata kai tsaye shashin jadda aka nufa da ita yayi da su lailah ruky aneesa Ameera husna basma su anty Sa'adatu suna zaune suna jiran su cikin tarbiya da mutuntawa suka amshe su anty Hafsah ce ta ce
"Hajiya ga amanar fanna mun baku a yanzu kune iyayen ta duk abin da tayi ba dai dai ba ku mata faɗa ,,
Cikin farin ciki hajiyan daura ta ce
''mun amshe ta sannan mu kuma ta roƙe mu a matsayin iyaye
kuka Hajiyan daura ta saki tace
Ashe zan ga auran Giwa kai Allah na gode maka
Sosai lailah take so taga fusƙar ta
Ruky ce ta ce
Anty Bara in buɗe fusƙar ki mu ganki..✍🏼
RASHIN SANI
By
Oum yasmeen
Chapter 87-90
Cikin zafin zuciya hajja ta buge hannu ruky ta zaunar da ita tace
"Ruky baki da hankali ko?,,
Cikin farin ciki anty Hajara tace
"Ke da kullum za ku ɗin ga ganin ta ai an zama ɗaya ,,
Mom aysha tace
Ga laifen ta nan an kai mata shashin ta
Cikin farin ciki anty ya gana tace
Mun gode Allah ya saka da alkhairi
Anty Hafsah takama ta suka ta shi su fita suka nufi shashin ta anty naja ta ce
Ki shiga da ƙafar ki ta dama insha'Allah kin zo gidan nan sai de a fita da gawar ki
Kuka ta sa ta yi abin da anty naja ta ce ta shiga da bisimillah
a baƙin tamƙameman gadon ta suka zaunar da ita suka shiga ga nin kaya suna ya bawa da ƙyan kayan sosai fanna take ta kuka anty naja na bata haƙuri anty ya ƙura ce ta ce
"Ku ta so mu tafi kun san a yau zamu ko ma ,,
Ya gana tace
"To fanna da fatan faɗan da mukai miki da tarbiyar da muka baki zaki ruƙe ta gidan miji ya sha ban ban da gidan mahaifin ki dan haka Allah ya tayaki ruƙon nauyin da yawa kan ki,,
Ga baki ɗaya suka ce ameen
Ganin zasu tafi su bar ta yasa ya buɗe fusƙar ta ta bisu
Cikin faɗa ya gana tace
"Wallahi fanna ki kiyaye ni ba zaki koma ciki ba ,,
Jiki a sanyaye ta koma cikin ɗakin ta ta ƙudundune da lallausan blanket silver colour an mai adon Black colour yan zu kukan ma ta kasa sai rawar sanyi da take ga shi ba waya a hannun ta balle ta kira lailah ta faɗa mata ƙaddarar da ta waɗa mata ba tunanin da mata yi ba ganin bata da mafi ta kuma an kira sallar magarib.. yasa ta tashi ta dafe kan ta wanda yake mata ciwo kamar ya rabe gida biyu saboda ciwon da yake mata toilet ta shi sosai ta ware ido take kallon aljannar duniya iya kyau da tsaruwa toilet ɗin ya tsaru gun wanka daban angewaye shi da wani glass me dishi dishi ganin kallon toilet ɗin zai ɓata mata lokaci yasa ta ɗauro Alwalah ta fito da lufayar jikin ta tayi sallah a kan ɗadoma ta kwan ta tayi shiru ɗauke huta akai tuni wani tsoro ya kamata domin ta tsani duhu ai kuwa ko minutes 2 ba aiba sai gashi an kunna sola a jiyar zuciya ta sauke
Ɓangaran Giwa kuwa
Tun bayan an iɗar da sallar Isha ya shigo gida sanye cikin riga da wando na ɗanyar farar shadda pin ya sa ya buɗe kofar sa ji yayi wayar sa na ringing ganin sunan Hajiya ya ɗauke kiran yace
"Aslamu'alaiki first love Barka da dare da fatan kin huni lafiya ?"
"Wslm ,,
Lafiya qalau my son tun ƙarfe hudu aka kawo matar ka Please Giwa dan Allah ka kula da ita yanzu kaje ka duba ta
Shiru yayi a gaskiya Hajiya ta ɗaure mai jijiyoyin jikin sa cikin deep voice ɗin sa yace
"insha'Allah Zan je,,
Allah yayi maka albarka
Yace
"Ameen ,,
Katsai wayar tayi tayi dan ƙaramin tsaki ya ja an ɗaura mai nauyin da ba zai iya ɗauka ba da yana rayuwar shi shi kaɗe yanzu an haɗa shi da wata ya ɗinga kula da rayuwar ta juyowa yayi ya nufi floor ta jin shiru alamun bata ƙasa tana sama yasa ya fara taka stairs case ɗin a hankali cike da nutsuwa ya ƙarasa bedroom ɗin nata sallama yayi ciki ciki ganin ta na ƙwance a da duma yasa ya cire ta kalmin ƙafarsa ya fara taƙa ɗakin cikin nutsuwa jin ta ku tayi cikin tashin hankali yasa ta zun duba ihu ta miƙe tsaye ta raƙuɓe a jikin gadon ta tana kuka
To she ƙunnan sa yayi ya ɗago cikin mamaki yake kallon ta ƙara sawa kusa da ita yayi ya rage tsawon sa yace
"Keeeeee baki iya amsa sallama ba sannan yawa wata karamar yarinya kin zundu mamin ihu so kike ki ka she min dodon kune iyeee ?"
Cikin far gaba ta ke kallon sa tuni ta zaro idon ta ganin wake gaban ta daman Abbie Giwa ya aura Mata wayyo Allah Abbie besan wannan mutumin mugu bane na shiga ukku ne fanna bakin ta na rawa yace
"Ban ji shigo War ka bane kai haƙuri kan ta a ƙasa ta faɗi haka ,,
Tsaki ya ja a zuciyar sa yace
"Tsiyar auran yara kenan komai nasu ba hankali anya kuwa ma ta iya girki ita kan ta ba a gama kula da ita ba a gidan su jadda ya auro min yi da baki ,,
Jikin ta sai rawa yake domin har ga Allah bata san irin tsoron da ta kewa Giwa ba
Waya ya ciro a aljihun sa ya danyi yan danne danne ya ƙara a ƙunne haka kawe taji yace
"Ki kawo min coffee ,,
Kashewa yayi ya mayar aljihu ya sami gu abakin gadon ta ya zauna yana danna wayar sa
Wannan kenan
Dan Allah anty lailah zo ki raka ni shashin yaya Wallahi tsoron fita nake cewa yayi in kawo mai coffee
"Wallahi basma kin cucan ina baccin gajiya kin ta dani miƙo min hijabi na mu ta fi ,,
Wara ta fara ta miƙo mata ɗaukan tiry tayi suka fita sun ɗanyi ta fiya me nisa sannan suka isa shashin Giwa tsawa sukai basma ta dubi lailai tace
"To yanzu ɗakin sa za munufa ko na matarsa ?"
Kinji ki da wani zan ce ai ɗakin matar sa za muje yau fa aka kawo ta
Hmmmm hakane kuma
Da yake ya bar ƙofa a buɗe suka nufi floor ta ganin kamar ɗakunan ƙasan a kulle sai suka hau sama sallama sukai
Kamar yarda ya saba ya amsa musu ciki ciki
Kan su a ƙasa suka ce
Anty ina huni ya ina huni
Cikin sauri fanna ta ɗago tace
"Partner "
Cikin sauri lailah ta ɗago ta ce
"Besty ,,
Da sauri lailah ta tashi ta rumgume ta ɗaukan tiry ɗin coffee yayi ya futa........
RASHIN SANI
By
Oum yasmeen
Chapter 91-95
Basma tace
"Daman kun san juna ne ?"
Cikin farin ciki lailah tace
"Eh ita ce fanna fa ,,
Zaro ido basma tayi tace
Dan Allah ina yi miki murnar shigowar a halin mu
Murmushin ƙarfin hali fanna tayi ta zauna a baƙin luxury bed ɗin ta
Lailah kuwa mamaki take tuni ta tuno da zantukan fanna kwanciya tayi ta ɗinga dariya yawa wata zarar riya cikin dariya tace
"Besty wannan shi ake kira da kamun Ubangiji we yau gaki a gidan tsoho Giwa hhhhhhhhhhh,,
Shiru fanna tayi kwalla ta taro a idanunta
Lailai tace
"Yau ba bakin magana ne Mrs Giwa ?"
Banza tayi mata ta tashi ta shiga toilet sai da tayi kuka me isar ta tuƙunna ta canza kaya zuwa sleeping dress ta sa hibaji ta fito
Yauwa basma dare yayi ya zo mu tafi
Dan girman Allah ƙar ku tafi mu ƙwana tare
Zaro ido lailai tayi tace
"Ki rufa mana asiri gobe dai zamu dawo ko basma,
Ehmn wazai ƙwana shashin ya Giwa gobe da safe a kai mu asibiti a yi mana ɗaurin ƙaraya tab
Jin abin da ƙanwar shi tace yasa cikin fanna ƙara kaɗawa tace
"Dan Allah ku tausayamin mu ƙwana tare da ku,,
Kin ga lailah ni na tafi dan Wallahi ina son jiki na
Wani hawaye ne ya zobo a idanun ta domin ganin su lailai sun tafi
A bangaran Giwa kuwa
Shirin kwanci bacci yayi bayan ya sha coffee addu'a yayi ni kuwa na ce asuba ta gari
Turkiyya Istanbul
Uncle Bature zaune yake yana shirya kayan sa domin gobe zai je Kano hankalin sa yayi gida
Tun safe zainab take cika tana batsai wa sosai yaran suke murna zasu Kano
Gama haɗa komai yayi ya ƙwanta ƙarfe bakwai suka gama shirin su suka fito driver sa ya ɗauke sa ya nufi airport da su sauke su sukai suka nufi Kano
"Cikin farin ciki sojojin da suke tsaron gidan suka buɗe musu domin sun gane wane tuni labari ta ishi ƙunnan hajiyan daura da jadda kowa na gidan fitowa tayi tarar sa shashin jadda suka nufa duk kan su har ƙasa su zainab suka gaida su
Uncle Bature yace
"Ina my son yake ?"
Cikin ɗauki uncle sulaiman ya bashi labari
Sosai yayi farin ciki inda ya ɗauko waya
Zai kira shi
Jadda ya daka tar da shi yace
"Bara ai mai baza ta in Kira Shi da waya ta,,
To yace
Bugu ɗaya biyu ya ɗaga
Yace
"Tsoho lafiya da farar safiyar nan ka kirani ?"
Uban kane tsoho domin har yau jina nake a matashi na ku zo kai da matar ka Kitt ya Ka she wayar
Daman tun a suba yayi wanka jallabiya yasa ya xora slippers ya fito ganin an share komai sai ƙamshi ko ina yake zubawa jin alamun motsin mutum yayi a kitchen nufar kitchen yayi sosai tayi mai kyau cikin duguwar riga ta atamfa ta sa babban mayafi ta rufe cikin sa tamar wani maganaɗisu su ya ji ya jata gun ta yayi mata kyakkyawar runguma
A firgi ce ta juyo har yana iya jin ɗimin numfashin ta lallausan hannu sa yasa a bakin ta yace
"Shiiiii ƙarki min kuka domin nasan ke baki da wata sana'a sai ta kuka ,,
Mamakin Giwa kusan sumar da ita yayi bata tsinke da lamarin sa ba jin yayi mata wani kiss a kumatun ta yace
I love You my lovely wife
ƙasa tayi da idon ta bakin ta na rawa tace
"Aiki nake ka sake ni inci gaba da aiki na ,,
Naƙi zo muje shashin jadda mu dawo in taya ki
Dan murmushi tayi tace
"Ka iya girki ne ?"
Cikin jan ta a jiki yace
Muje mu dawo kiga irin abincin da zan girka miki
Hannu ya ruƙe mata suka nufi shashin jadda ganin sun zo yaƙi saƙin ta yasa ta fusge hannunta
Dan murmushi yayi yace
Yarinya zan kama ki
Sallama sukai
Tuni idon kuwa ya dawo kansu da sauri uncle Bature ya tashi yace
"My son kai ne ina yar tawa ?"
Har ƙasa fanna ta ɗurƙusa ta gaishe da su
Cikin farin ciki Giwa ya ɗauki miemie yana yi mata wasa
Uncle Bature yace
Kunu namin pictures ɗin biki in gani
Jadda yace
Husna saka flash a TV ya gani
"To jadda tace ta tashi ta saka ta
Gun pic ɗin abba da jadda da Dr buƙar
Tuni uncle Bature ya tashi yace
"Wallahi jadda shine Wallahi shine,,
Cikin rashin fahimta jadda yace
"Shiwa ?"
Wallahi shi ya ɗauki ta ita da abin da ta haifa shi malamin mu da ya ɗauke mu zuwa project a Turkiyya dan girman Allah ku nemo min shi ya faɗamin ida take
jadda yace
"Alhmdllh shine mahaifin matar Giwa,,
Cikin sauri ya juyo ya ƙurawa fanna ido tambas wannan yarinyar kamar su ɗaya da miemie da isham zamin gu yayi ya zauna domin yana ji a jikin sa wannan ita ce ƴar sa
Waya Alhaji Dawud ya ɗago ya fara kiran Dr buƙar
Cikin mutun tuwa ya ɗauka gaisawa sukai Abba yace
Yau zan tawo Maiduguri
"Allah isa lafiya domin yau Ni ina kamo a sharaɗa kasan na siyi fili ana gina min masana antar shin kafa ,,
"Yauwa faɗuwa ta zo dai dai da zama ko zaka zo nan gidan namu ?,,
Gani nan zuwa Allah isa lafiya ko wani abun dannaw tayi
Wallahi ba abin da tayi sai alkhairi
To gani nan
Sosai fanna ta shiga damuwa ganin har Abbie Ankira to wa abbien ta ya ɗauka Allah isa bashi da laifi
Sallamar shi taji da sauri ta ɗago
Cikin sauri uncle Bature yace
Sir buƙar
Cikin mamaki yace
"Mahmud sa'eed dikko Giwa kaine ?"
Alhmdllh ka gane Ni ga gu ka zauna
Zama yayi kowa na ɗakin ya gaishe da shi
Sir buƙar ina kaltum take da abin da ta haifa ?"
Shiru Dr buƙar yayi yace
Ga fanna ita ce ƴar da ka tafi kabari tambas akwai abin da Allah ya tsara shi yasa ya nufa fanna zata dawo ahalin ta bayan tafiyar ku na tarar jini ya ɓalle wa kaltum ni na kula da ita da baby da ta haifa bayan wata ukku mukai aure daman ni mata ta bata haihuwa to alhmdllh zuwan kaltum ta haifa min yara biyu ni'matullah da Nana Asma'u mai sunan mahaifiya ta
Tissue jadda ya ɗauka ya goge idanun sa ya mai da glass ɗin sa yace
Alhmdllh bayan dana sani da nayi Allah ya nufa da raina zan roƙi su afuwa
Tuni fanna ta kasa gane komai kenan
Abbie ba mahaifin ta bane kenan Giwa ɗan uwan ta ne hawaye ne ya ɗinga zubowa a idanun ta tambas wannan shi ake kira da rashin sani.....✍🏼
RASHIN SANI
By
Oum yasmeen
Chapter 96-100 🔚
Anty Maryam ta rungume ta tana rarrashin ta
Jadda yace
"Yanzu gobe insha'Allah zamu zo Maiduguri neman afuwar kaltum jikkata kiya femin dan girman Allah ƙar ki duba matsayina a yanzu ,,
Cikin kuka fanna ta ce
"Wallahi na yafe muku duniya da lahira ,,
Hajiyan daura ta dubi ta tace
Mun gode e yayi miki albarka
"Ameen tace ,,
Abbie yace
Ni zan koma Allah ya yafe mana baki ɗaya
Addu'a gabaki jadda yayi musu ta haɗin kai
Cikin kuka ruky ta shigo tace
Abbu hajja ta hauka ce
Kafin ta rufe baki sai gata nan ta shi go tana fusgar kayan jikin ta tana ihu ta ce
"Ni na hana Giwa aure hhh Ni nayi Wa Bature ƙurciya hhhhhh owoni shegiya ,,
Uncle mansur ya ta shi yace
Kije na sake ki saki ukku security ya kirawo suka fitar da ita tuni kowa ya shiga mamaki uncle mansur ya dubi ruky yace
"Ke ce mai halin mahaifiyar ki to gani da wani ya ishi me hankali ishara,,
Ƙasa tayi da kai tana kuka
Bayan taro ya tashi su fanna suka koma ɓangaran su cikin salon wasa yace
"Uhmm yarinya baza ki gida ba sai kinyi shekara biyar,,
Buga ƙafafuwan ta ta fara ta toromin dan karamin ba kin cikin shagwaɓar nan ta ta wacce take tafiya da imanin giwa tace
"Uhmm uhmm dan Allah gobe in zasu zan bisu ko kai baka je ba ni zani,,
Dugun hancin ta ya ja ya rungumo ta yace
"Ba inda zaki domin ina buƙatar ki a kusa da Ni,
Mamakin giwa take daman yana magana kamar waka
Ɗaga mata gira yayi yace
Kee haka ake wa miji kwalliya kin bi kin rufe jiki oya cire min wannan a bun yana nuna maya fin ta
Ƙasa tayi da kan ta sallamar su lailah taji da sauri ta miƙe tsaye ta gyara mayafin ta tace
Su partner sun zo bara inje gunsu
Jan yota yayi ya danne ta ya saƙar mata nauyin sa yace
"Ai bayi sallama ba zaki tafi ,,
Tuni idanunta suka kawo ruwa ta ce
Dan Allah ka ɗagani kar su shigo su gan mu a haka fa
To sai me ai mata tace
Ganin zata fara kukan nan nata yasa ya sake ta ya miƙo mata barimar ta
Yace
"Sauran ki ƙara sawa a makaranta ko lokacin ma kishin kine yasa na ƙwace miki ita domin tayi miki kyau sosai kowa ya kalle min adon mata ta,,
Zuba mai ido tayi tace
"Na gode sosai Allah ya kare min kai ,,
Amin my lovely wife
Fita tayi lailah tace da husna da