Showing 33001 words to 34966 words out of 34966 words

Chapter 12 - DESTINY LOVE oum yasmeen book 1 complete

15 Aug 2024

3229

abbu yaje barno akan auran su to cikin yardar Allah da aka ga abin na gida ne manya suka ce bawani jan magana suka ɗaura aure shima labari yau baba ke bashi amma ba za ai biki ba sai ta gama makaranta....

ga jiya tayi da tsayuwa ta ja kujera ta sauna kusa da shi da yake yana study.room jan system ɗin tayi cikin marairaice wa yawa zatayi kuka tace


"Ya aziz magana nake fa dan kaga ummi bata gari shine kake min shiru to wallahi inta dawo saina faɗa mata baka riƙe amanar mu da ta baka ba kuma yau zan koma gida gaggo...,


Medical glasses ɗinsa ya cire ya ajiye yace


"Wallahi lubna kikeyaye ni...hmmm ya ja ƙwafa...,


tashi tayi tace


"Alkawari fa kai min zaka kai ni...,

Tashi shima yayi daga shi sai three quarter sai singlet yace


"Eh yanzu kuma na fasa last week har status kikai da pictures ɗin tareek wato har gidan radio kike binsa ko ....?,


bubbuga kafa ta shiga yi komai na jikin'ta na rawa short gown ce a jikin'ta me hannun shimi da alama shirin bacci tayi sai ɗan mini hijab da tasa tace


"Nifa fa fan's ɗinsa CE wallahi yana burgeni...,

Cije lips ɗinsa yayi ya lura in ba maganin bakin lubna yayiba ba zata yi mai shiru da zancan tareek ba Allah ya ɗora masa sonta ita kuma ya lura tana masifar son tareek har bata iya boyewa


Fusgota yayi ƙara tasa rufe mata baki yayi duk da yasan ba me jin'ta daga shi sai ita nur da aisar sun tafi shan ice-cream ita cewa tayi ba zata ba sai dai ya kai ta gun tareek ai kuwa suka bar ta har ta kwanta tsautsayi ya kawo ta gunsa rabon ya kashi.......uhmm a gunta

Zaro ido ta shiga yi ganin ya rungume'ta cizon hannun'sa tayi buɗe mata baki yayi ta buɗe baki za tayi magana ya haɗe bakinsu......✍️


Za ku iya hanzar'ta payment ɗin ku ta wannan hanyar domin a 66-67 na gama book one ta wannan hanyar


8141785374

Amina alhasan Muhammad opay back

Ko katin waya ta wannan number


09061890481


Kuyi screen shot ku turo ta wannan number


+2347067953066 nainarh kd's KO ta 07088154897



DESTINY LOVE





Masu yimin fatan alkhairi ina godiya Allah ya bar zuminci dan Allah duk me son document zan fitar da shi complete idan na gama amma adena kirana duk yawan saƙon WhatsApp inhar kin min zan duba ko ba akan kari ba duba da irin harkar mu ko da yaushe muna online bezama lalle ina kan WhatsApp ba ina yi muku fantan alkhairi

*Sanarwa 🗣️🗣️🗣️🗣️*


*`Sannan masu tambaya'ta wannan novel ɗin na kuɗi ne bana kuɗi bane tun farko nasa book 1 free ne kar wanda yace na kuɗine ku turomai da kuɗi ya baku document Ni baruwa na ba wani Agent da nabawa document ɗin wannan littafin complete saboda har yanzu ban gamaba book one ba book two shine na kuɗi ₦400..,`*


*End of book 1*

Ku hanzar ta payment ɗin ku ta wannan hanyar


Opay 8141785374

Amina alhasan Muhammad


Kuyi screen short ku turo ta wannan number

07088154897


Kar Ku Bari a Baku labari

***************


*فصل 67-66 פרק (perek)..*



Ƙoƙarin kwacewa take amma ina ta kasa ala dole ta hakura ta sallama dan kansa ya sake ta yace



"Wallahi duk sanda kika ƙara yimin tsiwa ta wannan hanya zan hukun'ta kii..,


Kuka lubna tasa tace



"Ya aziz yanzu abin da kai min ya dace kai ne zakai faɗa dawani in yayi min haka amma kai kake yi min wallahi Allah ya ....,

Bata ƙarasa ta fita a guje ganin yayo kanta dawowa yayi ya saki dariya har da riƙe cikin tabbas a aure NI'IMA NE..



Can kuwa da gudu lubna take saukowa daga staircase ɗin nur da aisar suka turo kofar floor kallon anya kuwa lafiya nur kewa lubna tace



"Lubna lafiya kin ga yarda kika kuma kuwa.....?,


Ajiyar zuciyar ta saki tace



"Lafiya...,


ta barta a tsaye da sakakken baki kai tsaye bedroom ta shiga rasa meke mata dadi tayi tsanar aziz ce ta durar Mata zuciya ashe shima dan iskane wayar ta dake kan drawer ce tayi ƙara alamar shigowar saƙo da sauri ta duba tsaki tayi ganin message ɗin aziz ta ajiye wayar



Nur ce ta turo kofar bedroom tace


"Lubna jibi su ummi za su dawo...yanzun nan ya aziz ya ke faɗa min.,


tagumin da tayi ta zare yace



"Allah ya dawo da su lafiya...,


Amin nur tace


***** Morocco prisoner's


Ƙarfe 11:30 sosai gidan gyaran halin yayi duhu kasan cewar wannan shashi ba hutu wata mata ce da me tsaran gun suke tafiya ko tsoro basa ji saboda ko ....

fitila basu haskaba suna tsoron tunu war asirin su gaban wani daki suka bude dattijon mutumin runtsai ido yayi saboda sun haska shi da fitila shi kuma be saba da ganon haske ba yau shekarar sa talatin da bakwai a ɗaure a wannan gu


Farine tas duk suma ta cika fuskar'sa cikin ɗacin rai wannan matar da take sanye da bakaken kaya ga liƙab a fuskarta tace



"kaga har ka tsofa a nan gun Ka hutar she da rayuwar'ka ka faɗamin inda yake a cikin gidan ka a ina ka ajiye shi....?,


ɗago ƙansa yayi ya kalle ta ya saki murmushi me ciwo yace



"Gwara in ƙara rayuwa'ta a nan da ki cutar da shi shi wani shashine a jiki'na ina tabbatar miki indai ɗan halak ne zai neme ni duk inda nake ina ji a jikina yana nan zuwa gare ni .....?,



Bata dubi tsofansa ba a zafafe ta daga hannun ta zata mare shi saurin riƙe hannun'ta wannan me kula da gun yayi yace



"Ya kamata a kyale mutumin nan bashi da niyar faɗa mana inda taswerar zanan kwatin nan take,



cikin tsananin tashin hankali tace



"Wallahi ko zanyi yawo tsirara sai naga bayan'sa yaro ƙarami yana yawo a ban ƙasa bamu san inda yake ba sai dai ban cika yar MASARAUTAR TAIFUN BN SABIT,

Murmushi yayi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace




"Milkin da ɗanki yake na hucin gadi ne amma asalin sarki yana nan zuwa inda Allah...ya rayu besan asalin sa ba yana cikin bahagon gida me cike da zalinci.,



A ko daya she maganar da yake faɗa mata kenan a duk lokacin da tazo duk wani harafi na maganar shi kamar digar dallama ce har tana harɗewa ta fita me tsaronsa ne ya rufe gun zuciyar ta ke wani irin ta fasa gurin da ta faka motar ta ta nufa duk tsananin duhun dake gun be hanata ganin gaban ta ba buɗe motar'ta tayi ta shiga

da gudu ta fisgi motar.....




POV Tareek abrar



ɗaƙyar ya iya ɗaga kan sa chak ta tsaya da kukan da take cikin rawar murya tace



"Dan Allah kar ka mutu....,


Sitiyarin motarsa ya kama a hankali ya fara tafiya yana cije lips ɗin sa Allah ne ya kawo su gida amma abrar ta fidda rai da isowar'su gida lfy buɗe kofa yayi ya fita

Itama fitowa tayi fitowar abbey da sauri yace


"Subbanilahi tareek ..,

dafa mota tareek yayi ya ɗaga masa hannu yace


"bakomai fa zuwa an jima zan dawo dai-dai,


ƙaraso wa yayi ya riƙe shi karan farko kenan a rayuwarsa ta ya kula da cutar tareek kwantar da kansa yayi a jikin mahaifin nasa yana fitar da wahalallan numfashi

Sitti ce ta fito tana salati tace



"Yau me zan gani yasin sai kin bar gidan nan daman bayahudan mutum imani ne da shi ai gashi kana ji kana gani zata hallaka maka ɗaya.....,

Mom amina ce ta fito da waya a hannun'ta tace



"Innalillahi sitti wannan wacce irin ƙaddarah ce yanzun nan yan sanda suka kirani salim yana asibiti an harbe shi...,


da sauri safna dake bayan mom amina tace



"Ai wallahi daman na fada muku wannan yarinyar annoba ce gashi nan zata kashe min miji fus gota safna tayi ta fara duka ma zato ma tsammani tareek ya ƙifa mata mari yace



"Wallahi ƙazamin hannun ki ya sake ya ƙara taɓa jikin'ta sai na miki rashin mutunci..,


Kama kunci tayi hawaye nabin fuskar'ta mom hafsa da take jin yau kamar tasa ruwa a ƙasa tasha tace



"Sitti wallahi bazan yarda ba alhaji kana gani yana jib garmin ya' amma kayi shiru....,


"ƙyale shi tsayawa na yi inga iya gudun ruwan sa yau sai ta bar gidan nan tun da ba gidan uban'ta bane...,


Ran abbet ya ɓaci yace


"Haba Abdullah Ka temaka min mu kai shi asibiti amma ka tsaya kana magana.


Alhaji abdulhakim yace


"Yaya yanzu damuwar mu shine wannan annubar ta bar gidan nan...,

girgiza kai tareek ya shiga yi ba damar magana yana so ya faɗi wani abun amma bakin'sa yaƙi bashi haɗin kai a hankali idanuwan'sa ke lumshewa


Ƙara abrar tasa ganin ya mutu da sauri anty Ayesha da taji hayani ya ta fito da ƙyar take iya ganin gaban ta ganin tareek a ƙafaɗar abbey kamar ba rai

uncle nasir rungume shi yayi yace



"Haba yaya yan kuna ganin halin da yake ba abin da ya dame ku kun tsaya abin da ba ruwan ku .....haka fa kukai da mutuwar baffa wai yaushe zaku yi hankali nifa wallahi ina zargin baffa be mutu ba ba gawar'sa aka kawo mana ba amma ku ta dukiya kuke wai yaushe sitti zaki zama tsayayyiyar uwane....? Me son hada kan ya'yan ta ..,



Matar abbet kuwa tana sama tana kallon'ta farin ciki ne ya kamata ganin yau gidan suna nema su cinna mai huta....kowa ya rasa


Azafafe Alhaji Abdul Hakim yace



"Ba shakka nasir wato fitsarar ka har takai haka yau sharri zakai mana ko ka fito fili kace mu muka kashe baffa ina cewa ɓakin cikin abin da Ubaidullah ya aikata ya haɗiyi zuciya ya mutu likitoci sun gwada shi kafin akawo mana shi har wanka sukai mai saboda kai bakin ka na iya sharri ne shine kake faɗar haka Allah yayi wadaran halin ka nasir...,


Yaya rabu dashi daman nadade da sanin bakin su daya dan haka sitti yau kowa yasan matsayarsa dole ki fito da kudi a bawa Kowa hakkin sa dan wallahi dole in bar gidan nan tun kafin bayahudiya ta kashe mu ga ishara nan wanda ya kawo'ta ta bashi wani abin yaci ya mutu....,


Abrar komawa tayi yawa mahauciya tayi kuka ta faji sai kallon kowa take zuciyar'ta na harbawa anty Ayesha ce ta rungume'ta tace


"Wai me isa kuke haka ku temaka ku kai shi asibiti daman ai kunsan halin ciwon tareek bayau ya saba ba kar ku ƙala mata sharri....,


Wani kallo alhaji Abdullahi yayi mata yace


"To tsaka uwar muna fukai sannu yar iya ke wai me isa bakya fahimta shishshigi kika amma ba farin jini hice ko ai dan ɗan uwa nane shegiya da kafa yawa katafila....,


Ran sitti ya ɓaci tace


"Anya aysha zaki ga Annabi kuwa wato zuminci kike son rabawa...,

Uncle nasir ya kama tareek ya shigar da shi mota cikin fada umarni yace


"A'isha ki kama'ta ku koma abbey zo mu tafi kyale su...


Kamar daga sama suka jiyo wata murya da sukai shekara da shekaru raban'su da ji a yayin da abbey suka bar gidan a guje suka faɗawa matar ƙura basu kula da ita ba ....

Ana wata ga wata yau Allah ya karya alkadarin sitti haka safna ta raya a zuciyar ta uwar masu mulki ta dawo duk tujarar sitti tana tsoranta,.......✍️


Wane wannan tsohon......?


Shin wane tareek labarin da abbey ya bayar gaskiya ne....?


Wacce irin soyayya tareek da abrar zasu shin fiɗa....?


Abrar zata bar gidan ko kuwa zata zauna....?


Wace ce wacce ake cewa NANNE ...?


Wace NAJUWA BUKAR


WANE former governor...?

Nucy hibba goga


Wace mahaifiyar tareek

Wacce ummi da shattima baba gana me take ɓoyewa


Duk wannan amsar taku tana cikin book 2 🔞akwai fa chakwakiya kudai ku hanzarta payment ₦400





















Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login