Showing 27001 words to 30000 words out of 34966 words
ce..? baki da aiki sai kuka nasha faɗa miki tareek ba zai dawoba ba yanzu ma haka ya manta da rayuwar ki yana tare da amaryar sa yar dangin arziki ba irin yahudawa ba .....
yanzu kam tana jin hausa saboda zaman su da hafsa taji me tace abrar hakuri ne da ita dan haka bata tanka wa basma ba
dafe marar ta tayi tana juyi ita tasan irin ciwon da take ji ...
IN BRIEFLY
Amarya da ango
Yau kwanan safna hudu a gidan tareek tun da aka kawo ta ko kallon bata ishe shi ba bama ta ganinsa abin duniya ya ishe ta ko wacce amarya sarauniya ce a gidan mijinta amma ban da'ita tayi baƙi ta rame ga jaraba nacin ta iya gyara mom hafsa tayi mata....
tsaki taja abin da bata so ta fara aikatawa shi zata fara bata so tareek ya gane ita ba buɗurwa bace amma inta nemi mata fa....ai bazai gane ba shawarar nucy zata ɗauka ga mon hafsa tace mata har yanzu boka na aiki be kamo zuciyar sa ba duk randa ya kamo sai ta juya shi son ranta
"ga sitti itama yanzu ta lura sitti ta sauya mata akwai wani abu da take ƙullawa wanda ita bata sani ba alhalin da ba haka suke ba kallon ko ina na shashin nasa take abin sha'awa
dawowar nan da yayi har ya fitar da komai ya canza wani ko ita da aka zubawa dukiya ya fita komai yau indai be biya mata hakkin ta ba zata kira nucy ta amince da wacce zata haɗa ta da ita amma ai'nucy ba sona take ba ,....ƙar dai tuggu take haɗa min..
Shashin wata zuciyar ya mata amsa tuni takawar da zancen ai sun shirya har ta bata haƙuri gyara zama tayi tana duba agogo karfe
5:30 ya shigo cikin ƙasai ta abin mamaki shashinsa abuɗe da sauri ya ƙarasa dawa zai yi tozali lallai dole ya koyawa yarinyar nan hankali...
Cikin ki ɗima ta juyo jikinta na rawa yawa mazari saboda ganin ya koma yawa ma yunwacin zaki har ta briefcase ɗinsa ta sulale a ƙasa......✍️
*DESTINY LOVE*
Watt pad @Aminaoumyasmeen
Arewabooke@oumyasmeen
Perfectly pen's ✊
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊
*Inga comment a watt pad kuyi following ɗina*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*Wallahi in bana ganin liking da comments Zan ɗena Ku sai ma in mai da shi paid book*
Episode 61
Kuka tasa domin yau tasan kashin'ta ya bushe jikin'ta sai kakkarwa yake neman hanyar guduwa take amma ina ya rufe cikin kakkausar murya yace
"Ni sa'an wasan kine da zaki shi garmin ɗaki....?,
girgiza mai kai ta fara tana ja baya ganin ya na matsowa ku sa da'ita har sai da ta ɗangana da bango yayi mata ƙawanyan da faffaɗan kirjinsa yace
"Baki da surar da zaki ja hankali na banza ƙazama ki gaggawar barin shashin nan ko yanzu in ƙarya ƙafar ki na ƙarya banza wallahi....,
Cikin ta na rawa ta fara tafiya riga da bra ce a jikin ta hanyar da sada ta da part ɗinta
shigar ta kanan zuwan su nucy da hibbah.....
sauri dawowa nutsuwar'ta tayi ta ƙaƙaro farin ciki ta sawa fuskar ta tace
"A'a sannu da zuwa sai yau aka ga damar ziyar tar mu.......?,
Wani takaici ya shaƙe zuciyar nucy sai ta shanye tace
"Ai ita ziyarar amarya bata da lokaci yi ce ko duk a cikin amarcin ne yawo ba ƙaya.....,
Zama tayi tace
"Waya aike ku ziyara da yamma ai kunsan lokacin ango ne....?,
Zama sukai nucy tayi wani irin shu'umin murmushi tace
"Hakane amma me yasa kikai baƙi...,
Wata dariyar yaƙe tayi tace
"Rashin sabo da jarumin namiji kamar lion ko acikin maza mazajene...,
Lips nucy ta cije ta ya tsuna fuska tace
"Uhmm yawa baki saba da maza ba...?,
Saurin kallon kofar shashinsa tayi tace
"Ki rufan a siri.... mu bar magana nan nan...,
Wani irin kallo ta jefa mata
Da ace safna nada hankali da lura da zata iya karantar me nucy take nufi da ita amma da yake dusace ko a jikin ta ......
Hibbah tace
"Sister kin yi min kyau...?,
Wata dariya tayi ta shafa gashin duƙin ta tace
"Nagode sosai,
saurin hararar hibbah nucy tayi ɗauke kai hibba tayi tace
"Samin number ki...,
ƙarɓar wayar tayi tasa mata amsar wayar hibba za tayi ta haɗa da hannun safna ta fara shafawa tace
"Da wanne mai kike amfani komai naki me kyaune...,
Daɗine ya kama safna arayuwar ta tana son a yabe ta tace
"Zo in nuna miki shi lokacin bikina wata aunty na yar maroco ta siyo min shi....,
Saurin tashi hibba tayi ta bita har bedroom ɗin ta kan dressing mirror ta dauko wani cream tace
"Kin gansa....,
Wow yayi kyau sosai sa hannunta tasa akan bra ɗin safna tace
"amma har nan kike shafawa naga shima gun yayi kyau...?,
Ajiye man tayi tace
"Eh baki ɗaya jikina nake shafawa...,
Dariya hibba tayi tace
"Shi yasa kikai kyau....,
murmushi tayi kiss hibba tayi mata a kirjinta wani numfashi safna ta saki...
hannu tasa mata a cikin bra tana latsa ninple ɗin ta
huta ta ɗauke ta hucin gaɗi zama tayi a kan gado irin na yan borin nan.....
Biyo ta hibba tayi cikin kasala tace
"Inci gaba kina jin dadi ne....?,
kai ta ɗaga mata domin baza'ta iya magana ba ciro shi tayi fara shansa tayi tana shafa ɗayan......
Allah ka shirya mata zuri'ar mu duk abin da zai zame mana damuwa Allah kai mana maganin'sa
********Abrar
wani irin juyi take tana riƙe da cikin ta kuka tasaki me tsuma zuciya da gangar jiki a haka anty ayshe ta shigo ta ganta
da sauri ta ƙara sa gun'ta ɗagota tayi tace
"My daughter lfy meke da mun ki.....?,
Ba zata iya magana ba cikin'ta take nuna mata kura mata ido tayi ta kwantar da ita tayi
floor ta koma ta ɗauki wayar ta a cikin jakar'ta number tareek ta shiga kira tsaki taja ganin har kira uku be ɗaga ba zata ajiye wayar ta sai ga kiransa da sauri ta ɗaga tace
"Kazo abrar ba lafiya...,
Daga can yace
"To ya kashe wayar yayi
Ya zura aljihu ya fito cikin nutsuwa yake fita be kula da sitti ba ya huce ta jiyayi anjawo shi kasa ƙasa ya saki tsaki a zuciyarsa yace
"Wann tsohuwar badai niman faɗa ba me kuma zan mata haɗe rai yayi ya kafe ta da ido.....,
Ɗun'gure mai kai tayi tace
"Wato kai baka da kunya zaka huce ni ba gaisuwa...,
kai ya jin jina yace
"Uhmm ai ban ganki ba....,
Kama gashin kansa tayi tace
"Ja'ri ai ba mamaki in kace baka ganni ba saboda zuciyarsa ka ta injice shisa nake maka uzuri..,
Be kulata ba yayi gaba abin sa abin da sitti bata sani ba yana sane yayi karo da ita akwai hulgawar mutum da ya gani ko tamtama bayayi shi ka biyo to waye....?
ganin zai ɓatawa kansa lokaci ba tare da yasan ko waye ba ya kau da tunanin yayi aransa asallama yayi a shashin nata jin shiru ya ƙara ɗaga murya...
Leƙowa tayi tace
"Yauwa treek shigo...kaga dawowa ta kenan daga kasuwa na same ta riƙe da ciki tana kuka..,
shigowa yayi yace
"To meke da munta ne...? Muna can ma tana ciwon cikin nan..,
zama anty ayshe tayi a hannu kujera tace
"Allah masa ni gashi ni likitan kashi ce balle insan meke damun ta..,
dafa kansa yayi ya sha sumar kansa yace
"Bara kawai in kai ta asibiti..,
Cikin xolaya tace
"Ko dai karuwa muka samu ne wannan laulayin na abrar yayi yawa,
Chak ya taya be jiyo ba yace
"a'a naƙuda take ... ,
Dariya tayi ta bi bayansa da sauri suka ƙarasa sakamaƙo ihun abrar da suka shi da sauri suka shiga toilet ɗin turus yayi anty ayshe tayi baya tana kunshe dariyar ta daman tasan wannan ciwon ciki period abrar zata fara
komawa floor tayi tana dariya kasa ƙasa domin yau ta jiƙa mai aiki dole ya kula da ita...
Can kuwa toilet rasa meke mai dadi yayi abrar wacce take tsugune akan masan tagaran ta miƙe ganinsa duguwar rigar dake jikin'ta taɓaci da jini white colour ce sai adon sky blue Kara sowa gunsa tayi tace
"Abbu nima mutuwa zanyi jini ne ke futuwa a gun da nake fitsari abbu kaga wara ƙafar'ta tayi saurin rintsai ido yayi
yayin da bugun zuciyarsa ya daɗu yakasa tantance yanayin da yake tamaza yayi ya ruƙo hannunta suka fito....
bata fasa kuka ba sai ma karuwa dayayi jarumta yayi ya dai-dai'ta nutsuwar shi idonsa yayi ja yace
"Kiyi shiru ba mutuwar da zaki yi..,
ɗago kan'ta tayi ta kalle shi sai akai sa'a shima ita yake kallo gyaɗamata kai yayi
da katawa tayi da kuka ta nuna mai idonsa tace
""תראה לעיניים שלך אדומות" (Tir'eh la'ayneich shelach adumot)
*In Hebrew*
taimai yaransu bata san yarda zata faɗa'ba da hausa
kalli idonka yayi ja
Zuba mata ido yayi ya fahimci abin da take nufi bawai ya iya yaran ba a'a nuna mai idonsa da tayi yace
"Kura ce ta shigar min ido...,
zama tayi akan stool tana wasa da rigar ta yawa zata ƙara fashewa da kukan ta kwaɓe fuska tace
"Abbuuu..,
limshe idanuwansa yayi a zuciyarsa yace ya Allah yarinyar nan su take ta kashe shi in yana gaban ta rasa nutsuwar shi yake har da
lafiyar sa ta gaggar jiikin'sa rasata yake tana haɗa mai abubuwa da yawa wanda ko shi za'a ce ya faɗosu bazai iya ba ....besani ba betaɓa jinsu ba sai akan'ta gaggar jikin sa ta dade da mutuwa akan mace gani yake ko wacce mace muguwa ce me son kanta....farin cikin ta shine kaɗai farin ciki....amma a yau zuciyar sa tana so ta bujuromai wasu abubuwa da ya dade da shafe su a rayuwar'sa ......
Najuwa sunan ya faɗa da ƙarfi zuciyarsa ta tana wani irin bugu ya tuno da wasu abubuwa na Rayuwar sa.....me ke shirin faruwa da shi shin zai iya mallaka'wa wata zuciyarsa bayan tauraruwar mata NAJUWA BUKAR
ƙara abrar ta saki ta tushe kunnan ta da sauri anty ayshe ta yarda plate ɗin dake hannun'ta abincin ciki ya zube zuciyar'ta tana wani irin bugu cikin sarƙewar numfashi da inda indar murya tace
"Tareek abin da kunnuwa'na suke jiye min gaskiya ne tareek ba kai min alkawari ba har yanzu kana zuwa gun'ta kenan .....? matar da take ƙoƙarin kashe ka matar da tayi sanadin abubuwa da dama ciki har da sanin asalin ka kuma taƙi auran'ka ta karɓi ƙwangila akan ta ruguza ka RANAR ƊAURIN AURAN KU tace ta fasa......,
tashi yayi ƙafafuwan sa sun mai nauyi bashi da masar wanyan nan tambayoyin nata amma a yanzu bako wacce mace a zuciyarsa ABRAR ma tausayin'ta yake ba wai sooo ba ...
*🤔 Awaso lokutan tausayi yana iya juyewa ya koma so malam tareek da tausayi so yake farawa*
fita yayi kai tsaye gurin da yayi parking ɗin motar shi ya nufa buɗewa yayi ya shiga har ya ɗan fara tafiya yaga wata baƙuwar mota number motar tana kama da number motar da yake nema
Fitowa yayi wayar da dake aljihu ya ɗauko Camera ya shiga ya ɗauki motar
mai da wayar'sa kenan nucy hibba suka ƙara so gun ta gefen ido ya kalle su inda ya danna musu question mark akan su
buɗe motar sa yayi ya shiga da gudu ya fisgeta yabar gidan ta mirro ɗin motar sa ya gane ana binsa da gudu ya fisge motar ya ƙware dan haka ya tsaire musu gaban wata ma'aikata ya tsaya fitowa yayi iya tsaru an zuba mata kallo daya zakai wa masu gadin'ta kasan ba imani atare da su
sara mai sukai key ɗin motar sa ya bawa ɗaya daga cikin masu tsaran gun abin mamaki har ɗurƙusa mai yake sauran sai muzurai suke ga AK47 a hannun'su ɗaga kai yayi inda ka yi rubutu da manyan baki aka sa
*DYNAMIC ALERT SECURE SOLUTIONS*
mai da kansa yayi wata yar siririyar ƙofa ya shiga kai tsaye wani ɗaki ya shiga ba kowa baka jin karar komai gurin shiru
lifter ya hau inda ya danna gurin da zata kai shi shigar sa kenan wata mata ta shigo ita ma kallonsa take cike da kururlah Allah Allah yake ya sauka baya so tasan ko shi waye aikin su yana buƙatar sirri adtijuwar matar nan tace
"Muhammad Tareek bn Nader....,
Saurin kallon ta yayi baƙa ce amma irin baƙin nan me kyau wanda hutu da jin dadi ya ratsa'ta kasa magana yayi sai ma kallon'ta da yayi jakar'ta ta buɗe ta ɗauko complement card ta miƙo mai...
kamar anmai dabaibayi ya amsa yana juya shi dai-dai inda zasu sauka ta fita ya fita tace
"Inkana buƙatar sanin ko kai wane....? da sanin wacece mahaifiyar'ka ......?kane me ni ,
"da sanin inda goga yake kuna binciken banza ne baza ku taɓa gano baƙin zaran ba amma ni nasan komai ka faɗawa director of security services kace mai
'' nanne tana gaidashi sannan ka faɗawa mahaifinka ina nan zuwa gare shi yayi haƙuri... ina nan zuwa fasa kwai bayan ɓacewa ta shekara da shekaru abu ɗayane ban sani ba WA YA KASHE SULTAN..... Cikin gidan ku ya haɗa mutane masu wata irin zuciya kowa buƙatar ƙansa ya sani,
Tana kai wa nan tabi wata hanya da sauri ya bita ya ƙago yasan wacce mahaifiyarsa wacce uwace haka tayi watsi da rayuwar sa tun yana zanin goyo...amma ina be ganta ba jikin'sa har rawa yake ya nufi office ɗin director sai dai me .....yana ganawa da manyan baƙi dole ya tsaya yana jiran su fito...✍️
*Comments ɗin ku da liking ɗin ku shi zai sa gobe inyi posting*
DESTINY LOVE
Wattpad Aminaomyasmeen
Arewabook oumyasmeen
*Perfectly pen's*
🗣️🗣️🗣️
*Ina yan gayu yan kwalisa nace kuna ina ku garzayo kuji wannan shahararran kuma ka tafaran wajan mai da tsohuwa yarinya muna da da sa kishiya kwafa sa mai gida murmushi bazai ga kowa ba sai ke yana jin wani ƙamshi ke zai tuno saboda yaji ya babbanta da irin naƙi*
*Ina wacce take son hana kishiya ba boka ba malam hajiyata inma kina da kishi kece kullum zaki zamo sahun gaba ta hanyar gyara ba boka ba malam ke mu muke maida tsohuwa yarinya*
Ga sharararran ƙatafaran wajan sai da kaya*AMUSS BEST*
Akan farashi me sauƙi
Ambuss best kayan mata
all kind of kayan mata such as humra turaren wuta kolacca gyaran amarya and other services
Phone number 08086768631/ 09121256637
Sai min jiku
Domin tallata muku hajar ku ku nemeni akan wannan number
09061890481
Episode 62-63
Yana zaune abin duniya ya ishe shi saurin kallon agogon hannunsa yayi 7:00 daidai lokacin kuma yasan ana ƙoƙarin kiran sallah tashi yayi toilet ɗin dake kusa da staff office ya shiga cire agogon sa yayi ajiye shi zai yi akan sik yaci karo da wata takarda... beyi yunƙurin buɗewa ba ya jiye agogon'nasa bayan ya gama alwala zai dauka hannun'sa ya goge takardar ɗanƙaramin sim ya gani kansane ya kulle zaro tissue yayi ya ɗauka be ɓarin ya taɓa shi ba ya xura a aljihu takardar ya buɗe ya zuba mata ido be iya fahimtar komai ba ya ninƙe'ta ya xura a aljihu....
Office ɗin'sa ya buɗe office ɗin duhu baka iya ganin komai switch ta kunna nan da nan haske ya game office ɗin
Ƙaton photo sane yana sanye da kayan DASS ya ɗan yi murmushi sosai photo yayi kyau baƙaƙen kayan sun amshe shi yar ƙaramar bindiga ce a hannun'sa office ɗin bashi da wasu tarkace system ɗinsa ce sai Files da sauran kayan office wata loca ta buɗe ya ɗauko......
Pray mat ya shinfiɗa baya son asan yazo shiyasa be tafi masallaci ba tada ƙabbarah yayi anutsai yake sallah
bayan ya idar yayi addu'a sosai hawaye ke zuɓa a idon'sa ruƙon Allah yake dukkan wata damuwar'sa Allah yaye mai bema san yana kukan ba sai da ya idar ya shafa fuskarsa yaji danshin hawaye toilet ya shiga ya wanke fuskarsa ya fito ba wani annuri a fuskarsa ya ƙarasa office ɗin director
A wannan ƙaron shiga yayi ƙai tsaye
da sauri ya tashi ya sara mai daga mai kai yayi kai ya miƙa mai hannu suka gaisa gujerah ya ja mai ya zauna
komawa yayi ya zauna yace
"Yallabe barka da zuwa...,
jan nunfashi yayi yace
"Yauwa Sageer na same ku lafiya...,
Fuskarsa ce ta nuna rashin jindadi yace
"Sir abubuwan kullum ƙara runtsaɓewa suke ko yaushe gidan nan sababbin abubuwa suna ƙara bayyana musamman ɓata gari da aka samu suka shigo aikin nan....,
ɗagowa tareek yayi yace
"Allah ya kyauta daman a ƙasar nan inde zaka sa gaskiya to zaka sha taƙura da matsan tawa kuma wannan matsalar daga shuwagabannin mu take badan al'umma suke shiga siyasa ba
dan ɓakatar ƙansu suke shiga abin al'ajabin shine wai yanzu za'a haɗa baƙi da shuwagabannin arewa ana ƙashe mu ɗan biyan