Showing 18001 words to 21000 words out of 34966 words

Chapter 7 - DESTINY LOVE oum yasmeen book 1 complete

15 Aug 2024

3235

shigo shashin sitti har ƙasa ya ɗurkusa ya gaishe da ita amsawa tayi fuska a turɓune tace

"Yanzu abdulnur abin da danka yayi ya kyauta kenan yau tsahun sati biyu bashi ba labarin sa yabar min jika da auransa akan ta,

Ƙasa yayi da idonsa yace

"Sitti insha Allahu zai dawo dazu muke maganar sa da nasir,

fyace majina tayi tace

"Abubuwan da suke faruwa a gidan nan sun fara isata,

cire hular kansa yayi yace


"Sitti dan Allah ki faɗamin inda nanne take ko takardar da tabari ki nuna mana wallahi a yanzu ita kaɗece shedata ta biyu bayan alhaji Allah aya jikan sa

akwai wani abu daba ku sani ba wallahi halastatcan ɗane na sunna akwai kulli fa  a gaba wannan takarda ta take hannunki ita ce warwarowar matsalar mu  ita ce mabuɗar kullin nan sai bayan abin nan ya faru na saketa amma..,

Cikin tashin hankali tace

"Kar ka faɗan zancen bazan labarin da ka bamu shine na gaskiya ba wannan ba ko jikina duk  kunnuwa ne bazan yarda da wannan zance ba nanne kuma bana fatan nasan ida take wato kaga ya girma yana gudun ka saboda ka bata mai usuli da tushe,

Cije leɓinsa na kasa yayi ya saki wani murmushi wanda ake kira da yafi kuka ciwo yace

"Wallahi duk lokacin da nanne ta bayyana komai zai bayyana za'a san cewa shi ɗan....,

da katawa yayi domin ganin hulgawar mutum tashi yayi yace

"Sai da safe,

ciki ciki tace

"Allah ya tash mu lafiya,

Amin yace zuciyarsa a na tubka da warwara dole ya tsanan ta binkice wata kilama tana garin nan to amma ai tace baza ta barshi ya zauna lafiya ba ko dai ta mutu ne bashi da me bashi amsa


SHATTIMA BABA GANA



Yau aikin kwana take ganin karfe goma saura ta koma office ɗinta

kujera ta ja ta zauna karar shigowar message taji da tayi banza dashi amma sai ta duba saƙone kamar haka

_Assalam alaikum partner duk inda nake kina rai na nasan cewa nice komai ya faru nice sanadi ki yafe min amma har yanzu ina lula da amanar ki daga senior prefect hostel A_

Wayar ce ta waɗi tayi tara tsatsa zaro ido tayi hawaye na zuba kai kaice an buɗe fanfo sulalewa tayi a ƙasa ta rushe da kuka wannan wacce irin ƙaddara ce

a haka sister maryam ta tarar da ita cikin sauri tace

"Subbahalallahi sister lafiya me ya faru wani ne ya mutu,

girgiza kai ta shiga yi miƙewa tayi sister maryam ta temaka mata ta tashi jakar ta ta ɗauka da wayarta cikin sauri tace

"Ina zaki..?,

cikin sarkewar numfashi tace

"Gida,

girgiza kai tayi tace

"Gaskiya bazaki tafi ba ahalin da kike bara in kai ki,

jingina tayi da jikin bango fita sister maryam tayi domin dauko key ta manta da tana da mota ganin ta fita da sauri ta fito ko rufe kofar batayi ba wajan da tayi parking ta nufa ta dauki motar ta data da sauri sister ta kara so gun domin ta tambayi sayyada cleaner tace bama ta fita

daidai da tashin motar ta a guje ta fita gware tayi da wata mota chak motar ta tsaya yayin da jama'a suka taru a kanta.....✍️


*_yanzu fa taken wasan ya fara ko dai ku biyo ni wai wace take wannan saƙon 🤔_*


DESTINY LOVE*

      Daga alƙalamin

              Oumyasmeen

Watt pad @Aminaoumyasmeen

Arewabooke@oumyasmeen

          

             Perfectly pen's ✊


Wannan page nakine MATAR DEAR

da

FATEEMAH ISAH MUHAMMAD Facebook my fan ina godiya sosai da irin son da kike nunawa destiny wanna page naki ne



*🗣️🗣️👉️mutane kuji tsoran Allan wai sai mutum yayi maka magan zai siyi littafin ka ba network ka bashi sai yayi blocking number ka wai yanzu haram ita take gudu ana binta duk wanda yaci min kuɗi na wannan a zaune take zai bani ranar da bashi da shi*

*Duk meson binta yar jagaliya 300 complete yayi min magana ko muzu ba mu gani 200 Kin cuce ni 300*

In mutun zai siyi dukka akwao discount na 100

700

Account number

Amina alhasan Muhammad

Opay

*8141785374*

Ko

Moneypoints

Amina alhasan Muhammad

9061890481

A toro da shedar biya ta

09061890481

  


Episode 53-54


Kowa nagun ya shiga tashin hankali duba da abin da ya faru amma cikin hukuncin Allah ko kwarzane batayi ba sai motar ta data lutsai a kan wani bench ta zauna wayarta ta ɗauko a jaka ta lalubo number Aziz bugu daya ya ɗauka cikin sanyin murya wacce ta ɓoye damuwarta tace

"Aziz ina waje wajan sabon titi kazo ka ɗauke ni,

Daga daya ɓagaran yace

"To,

Sauri tayi ta katsai tasan zai iya tambayar ta godiya ta yiwa mutanan ganin ba wata matsala kowa ya watsai

NUCY  HASSAN JEGA Former governor

POV

Cikin sauri take shiryawa hibbah ce ta shigo kallon mamaki takewa NUCY ganin irin sauri da take hakurin tane ya ƙare stool ta janyo ta zauna tace

"NUCY ina zuwa.?,

fari tayi da idanuwanta tace

"Party,

tun daga sama harƙasa take kallonta

NUCY badai sheɗanci ba wata iriyar fitted gown ce a jikin ta tawani swiss lace amy colour da adon flowers dark purple sai ka rantsai a jikin ta aka ɗinga ko kuma gum aka manna mata

duban tamfatsaitsan agogon dake manne a bangon bedroom ɗin su tace

"NUCY 6:30 fa ,

juya kyawawan idanuwan ta tayi ta dafe kanta da yaci kitson attachment har gadon baya tace

"Ya Allah hibbah to ai tare da TAFIDA zamu,

Idanuwantane suka kawo ruwa ta matso kusa da NUCY dafata tayi

Hannunta NUCY ta ture domin tasan abin da take nufi kasa tayi da muryar ta tace

"Sweetheart bazan dade ba zandawo bani minute 39 kacal zan dawo,

Mai da hannunta tayi kan kirjinta tana shafawa marai raice murya tayi tamkar wata marainiya tace

"Please ko sau daya ne ki barni inyi....,

taja karshen maganar

Zaunar da ita  tayi cikin sigar lallashi tace

"Haba hibbah kalli fa kiga na shirya me zan baki wallahi na gaji ke bakya gajiya,

Hannu tasa ta zuge zip ɗin rigar ta sai ga kyawawan cikiar kun breast ɗin ta acikin bra....

Ja da baya tayi tace

"Kai hibbah yanzu saikin ɓatan lokaci ba,

Janyo wa tayi ta marairaice murya tace

"Please.....,

ganin tayi shiru alamal ta yarda

fito dasu tayi ta fara sha kai kaice yarinya ce a cinyar uwar...ta ganin ta fara amsar saƙo cikin ƙwarewa ta zame mata riga tunɓur sukai  haihuwar uwar s.......

mai da kanta tayi gabanta aikata masha'arsu suka shiga yi har suka biyawa kansu buƙata 

Wayar ta ta ce tayi ringing da sauri ta ture kan hibba dake gaban ta mai da kanta tayi a haka ta ɗauki wayar ta ɗaga tace

"Heelloooo....,

tsaki yaja domin yasan ta tsuniyar gizo bata huce ƙoki yace

"Da hallacan ki fito ina waje dan ga daguss ɗinki shida wayan nan security's ɗinsa mara imani amma kinna ɓatan lokaci,


Wani numfashi ta saki lokacin da hibba take mata wasa da harshe a gabanta tace

"Wassssshhh ina zuwa yanzu,

kashe wayar yayi da kyar ta iya ture hibba ta tashi yawa wata gawa ta kwanta tayi lamo cikin sauri take sa kayanta ko wanka bata tsaya yiba tace

"Hibba na tafi sai ki kira wata ta taya ki kwana domin bazan dawo ba,

ɗago kanta tayi tace

"Please karamin sabuwar yar aikin nan,

Da sauri ta tsaya har tasa hannunta a kan handel ɗin kofar ɗakin tace

"Hibba meke damun ki ..?asiri kike so ki tona mana abin naki ya huce kan nawaje har cikin gida..,

cije lips ɗinta na ƙasa tayi tace

"Please dan Allah kiramin ita ba abin da kike tunani bane kawai wanke min toilet za tayi koma mene ai daddy ne yaja mana ya bar mu muyi aure mana yace sai munyi boko,

Da ta gama jinta ta fita wani uban hill tasa tafiya take ɗai dai duk inda ta taka sai kaji sautin kwass kwass 

har tazo zata shige shashin yan aiki sai kuma ta shiga domin tana kaunar yar uwarta

Knocking tafara ganin zata ɓatawa kanta lokaci ta tura kai samin yarinyar tayi tayi daidai a kan mattress tana sharar bacci cikin ɗaga murya ta daka mata tsawa

Firgita ta tashi tana raba ido kanta ta fara sosawa tace

"Hajiaya me za ai miki..?,

Kallon ta take tun daga sama har kasa take kallon ta yarinya ce ƙarama dan ba zata huce sixteen years ba da alama yanzu ta fara irgar dangi haushin hibbah ne ya kamata tace

"Keje bedroom ɗin mu hibba na kiran ki,

Tana fadar haka ta juya ta fita cikin sauri saude ta tashi ta fita domin tason halin fadan su gidan shiru da alama me gidan tana shashinta sai kai tafiya me dan nisa sannan zaka ga shashin matar gidan haka tsakanin ta dana ya'yan ta kowa harkar gaban sa yake

Allah ya kyauta inji yan gidan radiyo aikuwa dole tarbiya ta lalace

Gaban wani babban apartment ta tsaya ganin kofar a bude ta shiga masha Allah daga gani an kashe dukiya ba kowa a madaidaicin floor dan haka kai taye bedroom ɗin su ta nufa a buɗe ta gansa...

Turawa tayi ta shiga bakin ta ɗauke da sallama duk da tasan balalle ta amsa ba in suka ga talaka yawa sunga kashi haka daɓi'ar yan gidan take mutum ɗaya zeenatu ke bata labari shi kuma har yau bata taɓa haɗuwa da shi  da alama bayama garin tunda ko sau daya be taɓa zuwa ko dan yaga iyayen sa ba

ɗago kai hibba tayi tana kwnace sai blanket da taja haɗe ranta tayi tace

"Jeki ki wanken toilet ,

Sum sum ta shige toilet......

**** Flash back

zuba ta gumi tayi har Aziz yazo bata san ya zo ba kura mata ido yayi cikin tsananin bugawar zuciya yace

"Ummi ... Me ya faru na ganki a nan ?,

Ɗagowa tayi ta  tatashi tace

"Aziz nan ba gun tambaya bane muje gida,

Ba yarda ya iya haka ya buɗe motarsa ya shiga wayar sa ya ɗauko domin kiran bakanike bugu daya ya ɗauka

da yake bashi da nisa daga inda suke nan da nan ya zo ya ɗauki motar ta su kuma suka huce gida

yana parking ta fito har tana harɗewa

a bubuwa sunwa kwakwalwar ta yawa gobe dole ta ziyarci gidan su ko za'a san inda take me yasa ta ɓoya bayan tasan ɓoyan tana tashin hankali ga rayuwarta

nur kade ta tarar a floor ta dama costom tana sha bowl ɗin hannunta ta ajiye ganin ummi ta taso da gudu ta rungume ta tace

"Ummi yau kuma da huri haka ba aikin kwana kike ba..?,

rungume yarinyar tata tayi sanyin idaniyar ta tace

"Ehwllh nur ,

cikin farin ciki tace

"To Barka da dawo wa addah ya kura tazo,

jimm tayi ta dubi yar tata tace

"Tana ina...?,

tsaki nur taja tace

"Ta gama fadan ta wai wallahi baba maza ya rako duniya ya tsa kina juyash....,

bata ƙarasa ba ummi ta ɗaga mata hannu tace

"Nur shikkenan nagane,

Ummi juyawa tayi tace

"Na'am aisar,

zama yayi a daya daga cikin royal sofa yace

"Ummi yunwa nake ji bazab iya cin abincin wannan yarinyar ba ,

dariya tayi ganin nur ta kwaɓe fuska yawa anmata bushara yau zata mutu tace

"Aikuwa auta a bagen girki zata iya karawa da kowa,

Aziz ne ya shigo yace

"Uhmm uhmm ummi yaufa abin yafi na kullum,

zaro ido tayi tace

Uhmm nidai komai auta ta dafa zanci,

ganin baba yana saukowa da gudu taje gunsa tasa kuka ƙarasowa yayi ya ruƙe mata hannu yace

"Yi shiru wa ya taɓan yar gaban goshina...?,

Azizi yace

"Baba abinci ta kwaɓa mana,

har suna haɗa baki da aisar....

ummi tace

"Wai shi abincin bashi da suna ne..? Kuna faɗi nasan wanda ta iya da wanda bata iya ba zan gane ku,

aisar yace

"Biski na mutan barno,

Pillow cases baba ya ɗauka ya cilla musu yace

"Abincin garin namu kuke kushewa ko tab yau ni da kune wato kunzama hausawa ko tab yau dole mu koma tushen mu,

dariya sukai suka shiga shashin su kowanne ya shiga bedroom ɗin sa.

nur ma dakin ta ta shiga ummi tafiya tayi tayi wanka tazo ta kwashi girki.....

KING Of JOURNALISTS MUHAMMAD TAREEK

Duk girman gadon bazai iya kwanciya da ita ba dan haka akwai wata kujera akan tayace ta kwanta

da yake ciki yake da jameel be ƙara fitowa floor ba addu'a yayi ya kwanta ya kashe fitilah tsorene ya kama abrar daƙin yayi duhu kuka ta fara tun tanayi a hankali har ta ƙara sauti

cikin bacci yaji wannan kukan nata ransa ne ta ɓaci ya tashi kunna fila yayi

cak ta saboda mugun kallon da yayi mata kwafa yayi

komawa ta yi ta kwanta domin yanzu wani bugun tsoronsa take ji Saboda abin da ya faru a toilet har yanzu zafi gun ke mata

Kashe fitilah yayi ya kwanta

karfe hudu ya tashi nafilah yayi har aka kira sallar asuba tashin ta ya fara yi

Kwanciya ta gyara kura mata ido yayi duk inda me kyau takai to abrar ta kai duba da irin jinsin da ta fito saurin kauda idonsa yayi sakamaƙon ƙirjinta da saman sa ya fito gun yayi ja ga shatin hannunsa rada rada a jikinta...

Ganin lokaci yana kurewa bata tashi ba ya fito har jameel ya ɗauro alwalah a toilet ɗin floor yace

"A'a ango har an fito ya kwanan amarya  yice ko anbimin kwanwa a hankali dan najin kukan ta jiy.........,

Ran tareek ne ya ɓaci yace

"Wallahi jameel ka kiyaye ni,

ruƙo hannunsa yayi yace

"Calm down big brother wallahi naji me kai mata,

Ahassale yace

"Uwar...k nayi mata,

kama baki yayi yace

"Wow yau tareek da zagi muje,

haka suka tafi jan tareek ya ɗin gayi da hira yana basar dashi masallaci suka shiga sai karfe 7:30 suka fito kai tsaye

Restaurant suka shiga inda sukai order abinci har sun fito kamar ance tareek juya mutumin da yayi shekara da shekaru yana nema ya gani tsohon me lefi amma kash har ya hau mota ya tafi number motar ya ruƙe

Domin hatsarine babba ya bi bayansa duba da irin ƙasar da suke akwai tsaro

Jameel yace

"Lafiya tareek naga kana kallon waccan motar..?,

hmmm bakomai mu tafi domin tareek besan yana aiki da D.A.S.S ba  shiyasa ma wayan nan sujojin Isra'ila suka so kashe shi

daga nan suka biya wani phone centre suka siyi waya sai 8:30 suka dawo hotel ɗin lokacin

Abrar taci kuka ta gaji suna buɗe ƙofa ta rungume jameel tasa kuka ran tareel ne ya ɓaci idanuwansa sunyi ja yawa garwashi janyota yayi ya kifa mata mar......✍️




*DESTINY LOVE*

          Daga alƙalamin

              *Oumyasmeen*

Watt pad @Aminaoumyasmeen

Arewabooke@oumyasmeen

          

             Perfectly pen's ✊

KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👌✊

ABRAR=me tsoran Allah





Episode 55


TARÉÉK POV


Sai dai me yawa an ruƙe hannunsa ya kasa dukanta ita kuwa tuni ta firgita ya fashe da wani irin marayan kuka zama jameel yayi  be cewa tareek kala ba domin yana iya hango hutar kishi dake ruruwa a idanuwansa gwara inya huce yayi mai magana...

Shiga bedroom yayi wanka yayi tunani duk ya cin kunshe me zuciya gwara ya koma gida ko zai sami salama a zuciyar sa har ya fito be dena tunani ba shirya wa yayi cikin White t-shirt da blue jeans  sai ƙamshi yake zubawa wayar da ya siyo ya shiga sai ta mahimman abubuwa sa

Jameel ne ya shigo yace

"Malam kabar fa yarinya na jin yunwa,

ɗagowa yayi yace

"Bata take away ɗaya taci,

Juyawa yayi ya koma floor leda ɗaya ya ɗauko ya kawo ya kawo gaban ta ya buɗe mata tausayin ta ya kama shi

me lallashi take buƙata gashi Allah ya haɗata da miskilin miji

bata yi mai  musu ta amsa domin itama yunwa take ji komawa yayi ya zauna

tamkar me koyan cin abinci haka ta fara tsakurar sa bawai dan be dadi ba sai dai wannan ba cimar ta bace cimar garin Jordan dan ce

kaɗan taci ta barsa yago tissue tayi  ta goge hannunta  ta ɗauki lemo ɗaya ta fara sha ko rabi bata sha ba taji fitsari ajiye wa tayi ta shiga

bedroom ɗin da tareek yake ta shiga

Samunsa tayi yana kwance yana latsai latsan waya idanuwanta ne ya ciko da kwallah cikin sanyi murya tamkar ana busa sarewa tace

"Abbu Abbu ta nuna mai hanyar toilet,

ɗagowa yayi ya zuɓa mata ido bece mata komai ba ƙasa tayi danata idon dan bazata iya kallan sa ba ta fara wasa da hannunta

haushi ne ya ishi tareek abu kaɗan kuka yawa me takaba bawai ya fahimci me take nufi a'a kawai shigar da ita zai komai ma zata yi tayi wannan shagwaɓar da sangarta ta ishe shi....

ajiye wayar yayi ya sauko daga luxury bed ɗin ya kama hannunta har toilet yawa me ciwon baki yace

"Taking care  taking,

a wannan karan taji me yace dan haka ta ɗaga mai kai tayi har wanka zatayi


To bayan ta fito tasa kaya duk yana dakin saidai hankalin sa ya kanta lokaci zuwa lokaci yakan ɗago ya kalle ta gamawa yayi ya fara haɗa kayansu dake komai yayi mata ta internet

yau sai Nigeria ƙasar mu ta gado garin shugaba jagaba

Fitowa yayi tana biye dashi jameel ma ya shirya kullo dakin jameel yayi sukai kaiwa me kula da dakuna

Tesxi suka hau har airport ta kai su bincikar kayansu akai da vizar su basu sami wata matsala ba suka shiga jirgi

Wajan tareek da abrar ɗaya jameel na bayan su baccine yayi a won gaba da ita   a jikin tareek ta kwanta magazine ya ɗauka ya fara karantawa har Allah ya kawo su kano suka sauka a

AMINU KANO NTERNATIONAL AIRPORT

checking kayan su akai bare idanuwa abrar tayi tana kallon ikon Allah ruƙe tareek gam tayi tsoron wayan nan bakaƙen mutanan take 

Tun ɗazu wanda zai ɗauke su yazo dan gaka ana gama binciken su

suka shiga Mota yau sai gidan

BN NADER


GADAN ƘAYA J.R.A

Juyowa driving yayi yana kallon abrar mamakine fal a zuciyar sa ko ina wayan nan mutanen suka samo wannan yarinya..? lalle yau a kwai tashin hankali a gidan nan dama basa rabo dashi to gawa ni nan ya rakito musu sabo fil

ganin ba me bashi amsa ya mai da hankalin da kan titi har suka iso horn yayi me gadi ya buɗe parking yayi fitowa sukai

Kallon ko ina abrar take yawa wacce ta warke daga cutar makanta

jameel ne ya dube SA yace


"TAREEK wanne bayani za kaiwa su abbie naga

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login