Showing 1 words to 3000 words out of 19186 words
𝐏𝐆 15/20.
A d'aure a riƙe amana banda share fisabilillahi🙏.
Gidan su ya fara nufa kai tsaye daga bakin gate yaci karo da Isma'il dake k'ok'arin fitowa da muto. A hanzarce ya fice da sauri ya nufi Isma'il yana kira. Da tsananin b'acin rai Isma'il yace
"Lfy zaka rufemin hanya?"
"Ina ne gidan H Suwaiba?"
"Wace Suwaiba kuma?"
Kallo Moha ya watsa masa da babu shiri ya bashi address na gidan ya juya a sukwanne ya fad'a mota Lameen ya fisge ta da sauri.
B'angaren Suwaiba tana ganin shigar Jadwah ta yi bakin k'ofar tana bugawa daga baya ta fice ta kira maigadin yazo ya balle k'ofar. Babu b'ata lokaci mai gadi ya shigo ya fara dukan k'ofar da Suwaiba tace ta rufe yarinya ne an kasa buɗewa. Gigitaccen ihu Jadwah tasa ta tashi a guje tayi toilet ta garkame k'ofar tana kuka k'ank'ame da wayarta da ta mutu babu chaji. Allah ya kawo mata d'auki ya k'ubutar da ita daga sharrin wannan mata. Saura kad'an k'ofar ta fita daga jikin hinge nata Moha ya fad'o cikin falon kaman mahaukaci yana kwalawa Jadwah kira. A firgice Suwaiba take kallon Moha da matsanancin tsoro kwance kan fuskarta. Saboda yanda hankalin sa ya yi kan Jadwah bai tsaya ta kan Suwaiba ba ya fara bincike a gidan da kiran sunan Jadwah. Lameen ya shigo daga baya yaja ya tsaya yana kallon Suwaiba tayi tsuru-tsuru da ita alamun rashin gaskiya tattare da ita. Kallo d'aya ya yi mata yasan ba mutuniyar arziƙi bace. Maigida yace
"Alhaji akwai yarinya da k'ofa ta rufe cikin d'akin nan shine muke k'ofarin buɗe ta."
Ai duka d'aya ya yiwa k'ofar sai gata a kasa ya kutsa cikin d'akin yana kwala mata kira. A firgice ta miƙe daga zaunen da take bakin k'ofa ta k'ara kasa kunne. Ila kuwa muryar Moha taji daya tunkaro k'ofar banɗakin yana kwala mata kira. A guje ta buɗe k'ofar daidai yana k'arasowa. Luu ta fad'a k'irjin sa tana sakin wani irin kuka mai tab'a zuciya. Matseta ya yi kam cikin k'irjin sa yana shafa bayanta.
" Shhh, I'm here"
Cak ya d'auke ta ya fito da ita har zuwa lokacin Suwaiba da Lameen na tsaye falon. Suna fitowa ta fara k'ok'arin sulalewa ta gudu Lameen ya tare ta. Kallo d'aya Moha ya yi mata yace da Lameen ya kira y'an sanda babu musu ya danna musu kira. Tana mak'ale a jikinsa ya shiga motar ya fisga a guje kai tsaye ya d'auki hanyar Jordan. Yana hanya ya kira Gwagwo da tun jiya hankalin ta ya tashi. Saida taji Jadwah tayi magana sannan ta kwantar da hankali ta fara k'ok'arin d'ura musu abinci tunda yace gasu nan hanya. Barci mai nauyi ya yi awon gaba da Jadwah ta k'ara lafewa kan k'irjin sa tana sauke numfashi a hankali na wahala. Karfe hudu daidai suka sauka Jordan dan gudu yake babu kakkautawa babu tsayawa. Har suka je barci take haka ya fito da ita ya shiga gida da sallama. Gwagwo na saune tsakar gida ta gama dakan sakwara da taushe dayajo naman ganda da busheshshen kifi. Da azama Gwagwo ta miƙe tana cewa
"Taheer har kun k'araso? Lfy dai take ko?"
Kai kawai ya d'agawa Gwagwo ya shige d'akin da ita ya kwantar kan gado Gwagwo ta biyo shi. Saboda damuwa daya gani fuskar Gwagwo bai gaya mata abubda ya faru yace mata dai kawai gajiya ce ta sata yin barci a hanya. Saida yaci abinci ya yi nak sannan ya wuce masaukinsa ya kira Lameen dake masa bayanin an kama Suwaiba da laifin sace Jadwah da kuma niyar yin Ambani da ita . Saboda cika kudurinta yasa ta sace don Jadwah taki b'ata damar da take so. An yanke mata zaman yari shekara goma saboda miyagun aiyukon data ke yi da yara k'anana tana gurbata musu rayuwa.
B'angaren Jadwah bara farka ba sai gab da magriba. Tana ganin Gwagwo zaune kusa da ita tana shafa mata ta miƙe ta rungume ta k'ara fashewa da matsanancin kuka.
"I ishiru ya isa haka kuna kar kan ki ya yi ciwo"
Tana sheshshek'a tace " Gwagwo da gaske ne ni matar Moha ce?"
Numfashi Gwagwo ta fesar tana kallon Jadwah tace " tabbas haka ne. Mahaifin ki ya damka masa amanar ki lokacin da yake tunanin bazai rayuba kuma sai ubangiji ya yi hikimar sa. A ranan da Umar ke kwance gadon asibiti ya nemi alfarmar Moha ya riƙe masa ke da amana yana ganin kaman zaki shiga kunci na rayuwa idan har shima ki ka rasa shi. Mahaifin Muhammadu yace in har Umar zai yarda ,yana so kuma su riƙe ki amana ya bashi ke ya aura. Umar ya amce don nema miki gobe mai kyau. A rana d'aurin auren Asiya da Muhammadu aka d'aura auren ki da Muhammadu. Kiyi haƙuri haka Allah ya nufa miki inshaAllahu akwai alkhairi mai d'unbin yawa."
"Amma Gwagwo, shine ku ka bari naje auren sa da Amina? Tana kallona a matsayin mayaudariya da maci amana?"
Kai Gwagwo ta girgiza " kona ce miki kar kije baza ki ki zuwa ba saboda yanda ku ke da Amina. Gashi ai yanzu kinsan ainihin halin ta. Ke dai ki kama kanki ki zauna da mijin ki lfy"
Tana kai zancen ta miƙe ta fice daga d'akin Jadwah ta bita da ido. Anya kuwa zata iya zama da Amina da Asiya a matsayin kishiyoyi?. Kai A'a .dole ma ya sake ta gaskiya.
To b'angaren Amina . Misalin k'arfe biyar motocin d'aukan amarya suka kwashe ta zuwa gidan ango. Yanda suka shiga gidan babu kowa haka suka ajiye amarya b'angaren Moha. Kafin kowa ya watse Saudat ta bata maganin da data k'arbo mata wajan Jalli. Turare da shana. Suna tafiya ta diddike maganin ta shafe turaren lungu da sak'o kaman yanda Saudat tace da ita. Shiru-shiru ango yazo babu shi babu labarin har ta fara gyad'i daga karshe barci ya sace ta bata sani bata farka ba sai gabanin asuba. Ta tashi tana d'an dube-dube ko zata wata alama Moha ya shigo gidan, amma babu komai tsabar bak'in ciki bata san sanda ta fashe da wani irin kuka ba ranta na d'aci. Duk wannan laifin kan Jadwah ta d'ora shi.
Moha kam harga Allah ya manta da wata Amina. Hankalin sa da nutsuwar sa gaba d'aya na kan Jadwah. K'arfe takwas tayi maaa k'ofar gidansu Jadwah. Lokacin daya shigo kai tsaye falon Gwagwo ya wuce don yanzu bashi da shamaki da gidan kaman yanda Gwagwo tayi masa unarni. Zaune ya gansu suna karyawa da soyeyyen dankali da chicken pepper soup da soyayyen kwai. Gefe ga kunun madara da yaji kwakwa sai tururi yake. Guri ya samu kusa da Gwagwo dake masa sannu da zuwa ya zauna yana fuskantar Jadwah data sunkuyar da kai ta kasa cigaba da cin abincin.
Miƙewa Gwagwo tayi ta fice taba cewa bari ta kawo masa abincin ta . K'irjin Jadwah ya fara harbawa da kyar ta had'iye yawu saboda maitar kallon da yake binta dashi tace
"Ina kwana?"
Shiru bai amsa mata ba har tayi tunanin ko baiji bane ta d'ago a hankali ta kalleshi idonta ya fad'a cikin nasa tayi saurin d'auke nata idon. Kiran da Gwagwo ta kwad'a mata ne yasa ta miƙe da sauri ta fice daga d'akin kama wadda aka koro. Kitchen ta samu Gwagwo ta gama had'a abinci kan tire ta ce
"D'auki maza ki mik'a masa ya karya. Allah yasa anyi abincin da dama kaman nasan zaizo"
Bada san ran Jadwah ba ta k'arbi abincin ta koma d'akin. Gabansa ta ajiye k'irjin ta na harbawa ta matsa da sauri zata bar kusa dashi ya yi magana da muryar nan tashi mai tsananin gard'i.
"How are you feeling?"
Gaba d'aya jikin ta ya mutu murus tayi saurin ficewa bata bashi amsa ba. D'aki ta koma ta kwanta tana tunanin abubuwa da dama cikin ranta. Shikam zagewa sukayi da Gwagwo suna magana k'asa-k'asa . Gwagwo ta gaya masa zancen sanin auren sa da Jadwah da tayi. Wata y'ar b'oyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke. Finally gwanda data san da hakan dama yazo ne yau da niyar bayyana mata koshi waye a wajen ta. Abun ya fara zuwa masa da sauk'i yanzu sai ya fara cusa mata sanshi cikin ranta. Bai tashi tafiya ba sai gab da azahar yace da Gwagwo ta d'an ara masa Jadwah zata rakashi Unguwa. Lokacin da Gwagwo ta kwala mata kira har ta fara barci ta miƙe da sauri ta fito tana gyara d'ankwalin kanta daya kunce
"Na'am Gwagwo "
"Maza ki d'an gyara fuskar ki kizo zaki raka Muhammadu "
Sakato ta tsaya tana kallon Gwagwo da tayi maganan ba tare data kalle ba ta. Tana jin yanda ya bita da wannan shegen kallon nasa. Bata ce komai ta juya ta fice daga falon ranta a b'ace. Bafa zata iya zaman aure dashi. Kar yaga don har yanzu batace komai ba hakan na nufin zatayi shiru ne.
Doguwar riga ta saka k'irar Egyptians silver Ash. Ta yana mayafin ta a kanta gashinta data nad'e kaman gammo. Sai d'an flat takarmi data saka da K'aramar pose. Tana fitowa ta sameshi tsaye bakin k'ofar ya d'an jingina da bango ya hard'e hannu da k'afa yana kallon k'ofar d'akin. Sai yanzu ta lura da k'ananan kayan fake jikinsa. Farar riga mai gajeren hannu da bak'in wando. Rigar kaman ta sanyi take mai kaman ruba. Sosai tabi lafiyeyyen jikin sa ta kwanta don har Abs nashi kana gan sa suka kwanta jikin rigar. Koya ta motsa sai jijiyoyin hannun sa sun nuna. D'an firgita tayi da ganinsa tsaye bakin k'ofar ba tayi tunanin hakan ba tayi sauri komawa ciki dafe da k'irjin ta dake barazanar tarwatsewa.
Murmushi ya d'an yi mai sauti yace yana d'an d'aga murya kad'an yanda zataji.
"Let's go"
Kaman bazatq fito har ya gyara zai kutsa d'akin ta d'aga labule a hankali ta fito ya yi wani murmushin gefeb baki. Wucewa ya yi ya fice daga gidan ta bishi da kallo kafin ta sauke ajiyar zuciya. Falon ta koma tayiwa Gwagwo sallama sannan ta fito da niyar cika kudurinta. Had'addiyar Range Rover ce fake k'ofar gidan daya jingina a jikinta. Yana ganin ta fito ya buɗe mata k'ofar ya riƙe murfin harya shiga sannan ya mayar ya rufe ya zagaya shima ya shiga ya tada motar suka bar layin. Waje take kallo da yanda hadari ya fara had'uwa lokaci guda garin har ya yi duhu. Numfashi ta k'ara saukewa tana kallon yanda kowa ke neman mafuka an fara iska da d'an yayyafi kafin daga bisani ruwa ya sauka da k'arfin sa tamkar da bakin kwarya. Motoci suka fara fakin gefen titi don gujewa hadari mai muni. Ta k'asan idonta taga ya sauke gefen titi ya faka motar. Wannan mayun idon nasa ya k'ara zuba mata da taji kaman tayi tsuntsuwa ta fice daga cikin motar. Wani irin shiru motar tayi sau k'arar ruwa dake sauka samanta da ac dake aiki. Numfashi ta sauke tana ganin yanzu ne lokacin daya dace ta fad'i abunda ke ranta.
"Uhhhmm"
Gira ya d'an d'aga yana k'ara gyara kwanciya jikin kujerar sa daya kwantar da ita.
"Da gaske ne Baba ya baka aurena?"
Murmushi ya yi ya harde hannu kan k'irjin sa.
"Why?, na d'auka Gwagwo tayi miki bayani?"
Tayi shiru batace komai ba tana taune harshe kafin ta k'ara cewa
"Kana tunanin zan iya zaman aure da kai bayan kana auren Amina da Asiya?"
Yanzu ma dai murmushi ya k'arayi yace " and why not?"
Haushi ya kamata ganin yanda ya mayar da abun wasa. "To gaskiya ni bazan iya ba. Ka bani takarda kawai Allah ya had'a kowa da rabonsa"
Manyan idonsa ya mayar ya lumshe yana murmushi yace "bazan iya yin hakan ba saboda amana ne aka bani . Zanyi koma menene don naga na riƙe wannan amana da cika alkwari dana d'auka wajen ganin na bata rayuwa mai kyau"
Idon Jadwah ya ciko da hawaye jin yana maganan Baba. Kasa jurewa tayi tace
"Don Allah ka gayamin Gaskiya. Baba nada rai ko ana gayamin hakan ne don kar hankalina ya tashi.?"
Har tayo zaton bazai ce mata komai ba sai kuma ya yunƙura ya zauna sosai kan kujerar yana kallon ta tsumammun idonsa. Murmushi gefen baki ya saki yana cewa
"Let's do this. Zan baki amsar tambayar ki amma in return ina buƙatar wani abu daga gareki"
"Ya ki ka ce. Kin amince da abunda nace?"
Shiru tayi tana juya kalaman sa cikin ranta ta fesar da numfashi mai zafi kafin a hankali tace
"Na amince "
Kai ya jinjina sosai yana d'an murmushi. Wayar sa ya d'auko ya danawa mahaifin sa kira. Buga d'aya Daddy ya d'aga yana kira
"My son"
"Dad Please ina so a kunna na'ura dake monitoring Baba ne yanzu pls"
Saida ya d'anyi shiru kafin Daddy ya amsa da "ok. Before ka kashe ga Maman ka tana ta mita ka k'i dawowa. "
Murmushi ya yi yana jin yanda Ammin nasa keta masa fada daga baya ta koma rarrashin yazo ya ganta ta ganshi. Wani murmushi ya yi yana kallon Jadwah data sauke kai katsa tana sauraren yace
"I promise Mom. Zanzo sooner than you think. Zanzo miki da best suprise "
Tayi murmushi. "To Allah ya kawo ka ya tsaremun kai duk inda ka ke"
Amin ya amsa ya kashe wayar yana d'an sauroro kaman minti biyu saiga kiran da yake expecting. Wayar kawai ya miƙawa Jadwah yace
"Hold it ki d'aga wayar"
Kallonsa tayi cikin rashib fahimta sai tadai k'arba ta ta d'aga kaman yanda yace. Tana d'agawa ta fara cin karo da wani makeken d'aki mai kyan gaske baza kace asibiti bane. A hankali aka juya wayar kan wani katon gado dake tsakiyar sa. Baba ne a kwance kaman mai barci fuskar nan tashi cike da annuri. Yanda ta ganni shi sai taga har wani k'iba ya yi a fuska ya k'ara haske duk da oxygen dake kwance kan fuskarsa da likitoci wajen biyar a d'akin suna ta y'an dube dube a kansa suna magana a tsakanin. Wayyo Jadwah tsaban yanda hawaye suka cika mata ido sai ta fara ganin dishi-dishi. Kuka ta fashe dashi mai k'arfi ta riƙe wayar taba kiran Baba da shafa screen d'in ta. A mugun hankali ya matso ya jata jikinsa gaba d'aya ya matse yana d'an buga bayanta. K'arban wayar ya yi ya kashe yace
"Ki kwantar da hankali ki. Baba yana samun sauki. InshaAllahu very soon zaki ganshi da idon ki"
Kalamai ya yi ta gaya mata na kwantar da hankali ya d'an buga bayanta. Ta jima tana kuka kafin ta samu ta d'an yi shiru. Har zuwa lokacin ruwa aka mai yawan gaske babu alamun zai dakata nan kusa. Sun jima haka rungume da juna harta fara dawowa hanyacin ta ta farga da yanda suke tayi saurin kwacewa daga jikinsa. Gaba d'aya kamshin turaren sa ya mamaye mata jiki. Murmushi ya yi yana kallonta yace
"Sharad'i "
D'agowa tayi da idonta da sukayi luhu-luhu da ragowar ruwa cikinsu. Sai ta zama kaman wata y'ar yarinyar da aka hanata alawa tana throwing tantrum. Gefen bakinsa ya cije yana kallon d'an k'aramin bakinta data shafawa man leb'e sai shining yake. Yanda take kallonsa da puppy eyes sai yaji dukkanin wani notin kansa ya kunce. Da y'ar siriryar murya tace
"Me?,menene sharad'in?"
Maimakon ya bata amsa saiya kawo hannun sa na dama ya talleb'e fuskar ta dashi ya matso da fuskarsa sosai wajen tata yanda suke shak'ar numfashi juna. Ido ta d'an zaro tana bin hannun nasa da kallo daya saka babban d'an yatsan sa yana shafa leben ta na k'asa zuwa gefen bakinta. Kwayar idonsa ya tsayar dashi cikin nata da yasa ta sandare kaman wanda ya saka cikin k'ank'ara. A hankali ya k'ara matso da fuskarsa sosai wajen tata hancinsu ya had'e. K'ara karkata kainsa ya yi yana kallon kwayar idonta yace
"Wannan"
Sai kuma ya had'e bakinsu. Very gently ya fara tsotsar leben ta na k'asa kafin ya kama na saman shima yana masa wani irin tsotsa kama ta samu sweet. Daga bisani kuma ya kama leben duka yana tsotso da gwanancewa. Tsananin mamaki da firgice yasa Jadwah kasa ta buka komai sai idonta data zaro kaman mujiya. Daga bisani suka fara maida kansu su rufe saboda yanda sakon nasa ya fara cin k'arfin gangar jikinta. Hannun sa yasa ya sakalo wuyanta sosai yanda zaiji dad'in yanda yaga dama da bakin nata. Sanda yaja harshenta cikin bakinsa gaba d'aya notin kanta ya kwance wani irin sexy sound ya d'an fito daga bakinta.
Tuni Moha ya k'ara rikicewa ya matse ta sosai jikin sa yana shafa gadon bayanta zuwan gashin kansa daya cire mayafin. Bata san yanda aka yi ba ta tsinci kanta kan cinyoyinsa zaune daram har zuwa lokacin bakinsa na cikin nata yana bata wani zazzafan sumba ko numfashi baya bari ta shaka. Da kyar ta kwace bakinta ya samu damar tura kansa cikin wuyan ta yana lasa sai zuba uban gurnani yake ya rike kugunta tsama. Hannu tasa ta dafe k'irjinsa jin yanda ya wani d'ago da kugubsa sosai jikin nata yanda zataji girman. Tuni ta dawo hayyacin ta tsoro ya shige ta kwace da k'arfi ta koma inda take zaune tana maida numfashi kaman wacce tayi tsere. Kwanciya ya yi jikin kujerar yana kallon ta k'asa da fitinannun idonsa. Leben sa ya lashe yana jin gard'in bak'in da kamshi sa kan nasa. Kasa kallonsa tayi ta maida hankali jikin windo k'irjin ta na wani irin bugu kaman zai tarwatse. A yanzu ruwan ya d'an ragu don motoci har sun fara tafiya. Tana ji ya sauke wata irin doguwar ajiyar zuciya kafin taji ya tada motar sun hau kan titi. Mall suka je ya yi musu uban shopping ita da Gwagwo. Kayan sawa, turaruka. Takalma, jaka da kayan motsa baki. Gefe kuma mota guda ta Mall din aka cika da kayan abinci ya bada Address suka kawo kafin su dawo. Yawo ya yi ta yi da Jadwah wajen buɗe ido cikin gari kafin ya karkata mota suka dawo gida bayan la'asar.
Bai shiga gidan ba daga bakin k'ofa ya tsaya ya juya ya koma mota ita ta shige gida har zuwa lokacin da tunanin abunda ya wanzu tsakanin dazu cikin ranta.
To b'angaren Balaraba abun sai k'ara tsamari yake don yanzu k'afa taki warkewa. Su kansu likitocin dake kulawa da ita sun rasa gane wane irin ciwone wannan. Daga karya abun na neman zama ciwo babba. Amsan karaya bata cin guri to amma ita inda ta