Showing 9001 words to 12000 words out of 17203 words
tura get yayi sai ya tarar a buɗe da sauri ya shiga cikin gidan ko ina me gadin gidan ya shiga......
Tarar wa yayi baya nan da sauri ya koma ya rufe kamar ance kalli can megadin ya gani tare da nadeeya yana binne mata wani abu saurin komawa ciki yayi ya zauna a floor sa aiki ya shiga yi
Sai guraran goma sha biyu ya tashi lokacin yasan nadeeya tayi bacci cire kayan'sa yayi ya sa marasa nauyi tare da face mask ya fita
Cikin sanda yaƙe tafiyar har ya ƙarasa gun nan tuna gun ya shiga yi sunyi haƙa me zurfi tukun na ya gano fukafikin kaza da alama da ranta aka sata an rufe bakin'ta cikin rashin tsoro ya buɗe baƙin cin karo yayi da laya zurawa yayi a ajihun'sa ya rufe gurin ya wullar ga ƙazar a waje abin duniya ne ya ishe shi be gane yayi zaɓen tumun dare ba
Sai a wayan nan kwanaƙin waje su neme shi haka gida ma to da me zai ji .....
Komawa yayi shashinsa toilet ya shiga tuɓe ƙayan'sa yayi cikin kyam kyami ya shiga wanke hannunsa duk kuwa da safar da yasa ya daɗe yana wanka tukunna ya fito daure da towel
Gaskiya ansh ba ƙaramin ingarman namiji bane jikinsa duk a murɗe yawa ɗan dambe ji yayi an turo kofar be joyo ba ci gaba yayi da jafa mai ta maya ta rumgume shi tace
"My man kai hakuri nasan na ɓata maka wallahi nakasa bacci...,
Ture hannun'ta yayi daga jiki sa ya ci gaba da shiryawa akan mararsa ta ɗora hannunsa tasan wannan ɓangaran bashi da sauran zaɓi wanda ya huce ya bita
ɗan murmushi yayi a zuciyarsa yace
"Yau nadeeya zan shayar dake ruwan mamaki....,
Kunce towel ɗin tayi saurin roƙo towel ɗin yayi cikin i don't care...yace
"Nadeeya me kike yi haka yanzu bani da wani interest akan wannan abun Please ki barni na gaji....,
Cikin sauri ta ɗago kai ta kalle sa bakin'ta har rawa yake tace
"What.....my man me kake faɗi to aini ina da shi...,
Idanuwan'sane suka kaɗa sukai ja cikin tsawa yace
"Nace ni bani da shi ko ana dole ne....,
Zancan da kullum take faɗa mai kenan in ya kawo kansa gare'ta
Cire yaloluwar rigar baccin da tasa tayi kau da kansa yayi yace
"Please fita zan yi sallah...,
Kallon agogo tayi karfe ɗaya har da rabi cije lips ɗinta tayi tace
"Okay...ta zura rigarta futa tayi ko rufo kofa batayi ba gama shiryawa yayi ya zura jallabiya ya kullo kofar'sa shin fiɗa prayer mat yayi ya tada kabbarar sallah
A sujjadar'sa ta ƙarshe ya dade yana neman zaɓin Allah akan mulkin nan da Allah in ya bashi ya bashi inƙon sauke nauyin da ya daukarwa kansa sannan yayi wa ƙasar tashi addu'a tare da iyayensa ɗagowa yayi yayi sallama sannan ya ƙara ɗaga hannunsa ya miƙawa Ubangiji kukansa
Tashi yayi ya kashe ko mai ya cire jallabiyar sa addu'a yayi kusan karfe uku da rabi ya kwanta ya ja blanket me uban taushi
******
Washe gari da sassafe kahu hamisu ya amsa kiran A.IGEZA a office ɗinsa ya tarar da mutane dan adan haka kuma sai da ya jira shi bayan ya gama sallamar mutane ya shiga gaisawa sukai cikin mutum'ta juna haka babban amininsa Shuram Abubakar suka gaisa
ANSH yace
"Ka binciko wace ita....,
Gabansa ne ya waɗi besan da wannan baƙi zai faɗamai jidda a matsayin ya'take a gunsa kauda wannan tunanin yayi koma mene ai ita ta jawa kan'ta yace
"Yar wanace...,
Da sauri shuram yace
"Yar wanka...?,
daga kai yayi alamar tabbatar wa yace
"Gwaggo ita ce silar taɓarɓarewar jidda bata son lefin'ta ko kaɗan daga dan girman Allah ina nemawa jidda afuwa yarinya ce yar yanzu ko sha shidda bata rufa ba..marainiya ce bata da uwa..,
Shiru ANSH yayi yana juya biro tukunna yace
"Bakomai Malam hamisu kafi karfin haka a guna..,
ya dan dade tukunna ya bar office ɗin yana bari shuram yace
"Man kaji wani abun takaici daga yaron da bashi da uwa ko uba yayi abu sai ace marayane shi besan bashi da gata ba yake aikata abin da ya gadama ni wallahi banga dalilin da zanbar ƙaramar yarinya tana shiga siyasa ba ko gujin daukar muguwar ɗabi'a basa yi...,
Ajiyar zuciya ya sauke yace
"Allah ya kyauta,
shuram yace
"Amin...ya nadeeya...?,
Cije lips ɗin'sa na ƙasa yayi yace
"Ba canji jiya i yau...,
Dan jim shuram yayi tukunna yace
"Ga shawara me zai hana ka ƙara aure hakan zai sa ta gyara halin'ta...,
da sauri ansh ya daugo yace
"Aure kuma...?Ni yanzu bani da burin ƙara aure..,
wallahi in har kana buƙatar farin ciki dole ka ƙara aure ka auri ƙaramar yarinya wacce kai zaka koya mata yadda kake so ta zama me zai hana ba zaka auri wannan WOMAN LEADER ba ka jefi tsuntsu biyu da dotsai ɗaya ka gasa mata aya a hannu ko daga baya ka sake ta kaga kai maganin'ta ta cikin ruwan sanyi a kullum jifan ka take da mugayan maganganun in wani be dauka ba wani zai dauka kai tunani
Da sauri yace
"Shuram kana da hankali kuwa....me zanyi da wannan yarinyar bayan kuma ba mutuniyar kirki bace yarinyar da take yawa tsakanin maza ba kunya ba tarbiyya kana dai ji abin da dan uwanta yace akan'ta...,
Dafa kafaɗar'sa shuram yayi yace
"Calm down man ka yi tunani hajadi fa zakai..,
Sakar baki Ansh yayi yana kallonsa yace
"To kai kai jahadin mana....,
Tashi yayi yace
"Kaga tafiya ta kai tunani irin wayan nan yaran sune kadangaran baƙin tulu....,
Dariya yayi yace
"In Allah ya nufa zan zama shugaban ƙasa wallahi bata isa ta hana ba kai ko wayan nan mutanan ƙarya suke wallahi...,
Hakane amma kai fa tunani me kyau na barka lafiya
Mai da hankalinsa yayi kan system ɗinsa ya ci gaba da aikin gabansa
Bayan kwana goma
Wannan program ɗin da jidda tayi shi ya daga martabar ta ko ina in kaje sai zancan saboda yar gwagwarmayar siyasa da aka samu ake musamman yan jam'iyyar NBB me alamar gona
Kahu hamisu kuwa ya zuba mata ido haka mahaifinta saboda gwaggo har cewa tayi zata tsine musu hakan kuwa ba ƙaramin dadi yayi wa jidda ba ta ƙara miƙe ƙafa tana abin da taga dama
Yau ita da gwamna za su fita campaign dan haka tun safe ta shirya
cikin material baƙin da adon flower ha sosai yayi mata kyau dauko mayafi tayi ja tasa ta rataya jakar'ta tace
"gwaggo ni na tafi sai magariba zan dawo..,
To yar albarka Allah ya temaka ya bada sa'a
Murmushin jindadi tayi tace
"Amin gwaggo ta...,
Tasa ƙafa ta fita a tsakar gida ta tarar da hansai da lubabatu sai lantana suna gyaran zoɓo duk sunyi bututu ɗan ya tsuna fuska tayi ta dauke kanta sarai sun ganta amma ba wanda ya kula ta dan yanzu jidda ta ƙara koyo rashin mutunci yan zunan zata ɓadawa idon'ta toka ta ci uban mutum ba me magana
Saboda yanzu da yan daba take yawa
har taje kofar soro ta tsaya tace
"Baba lubabatu malam yana ciki...,
Wacce aka kira da baba lubabatu tace
"Yana kasuwa yau kinsan kasuwar garin nan ke ci..,
dafe kanta tayi tace
"I for get ta saka kai ta fita ɗan isiya yana ganin'ta ya burga mashinɗin'sa yace
"Tun dazu nake kijaranki...amma kin tsaya kina taku daddai...,
Ƙara Sosa tayi tace
"Wallahi bansan kana jirana ba ina baraka take...?,
Cije baƙi yayi irin na yan daban nan yace
"Owo mata ai gab nake da inci kut...,
Ai kafin ya ƙarasa ta ɗaga mai hannu tace
"Haba dan isiya wannan fa kawata ce kuma aminiyata duk abin da muka zama ita ce sanadi kawai yanxu na lura so take tayi baya baya dani....,
Wata mahaukaciyar dariya ya sheƙe da ita yace
"Ba dole ba baki san iliya ya kai kuɗin ta ba....,
Ƙasa hawa mashinɗin tayi tace
"Wanne iliyan....?,
Wanda kika sani
Ji tayi duniyar na juya mata ta dafe kanta daman shiyasa jiya taji su hansai suna magana ƙasa ƙasa har suna dariya lallai BARAKA ta cuce ta tace
"Ɗan isiya yanzu kasan me....,
Nida ba akuya ba ya za'ai in san mee..
cije lips ɗin'ta tayi tace
"Please yanzu ba lokacin wannan maganar bane kai ni gidan su BARAKA dole in tauna tsakuwa dan aya taji tsoro..,
A'a ba haka za'ai ba yanzu dai kinsan gwamna bazai tsaya jiranki ba akwai wayan da suke neman damar ki basu samu ba dan haka sai mun dawo ko karfe tara ne sai muje gidan su zan sa yarana su shirya mana makamai shegiya kinsan fa yanzu ta dena harkar siyasar nan ita zatayi aure maza sun gama kwakule'ta...,
Kai ta jinjina tace
"Haka ne kuma hawa tayi tace
Muje tafiya sukai ba wanda ya ƙara cewa qala yayi da zuciyar jidda take cin kushe bata taɓa zaton ILIYA zai ci amanar ta ba haka BARAKA to wai ma ya akai ILIYA ya yarda da BARAKA
bata san zancan zuci ya fito fili ba sai ji tayi dan isiya yace
"Wai an ce ita da zulai kanwar'sa suka haɗa abun iyayen'sa suka ce bazai aure marajin magana ba....,
Kwafa tayi tace
"Aikuwa za suga rashin jin magan ganin idonsu...,
Dariya yayi yace
"Yauwa tawan....,
Cikin ikon Allah suka isa gidan gwamnati har na fara taron shiga tayi ya tsaya agun ya jagaliya samin guri tayi ta zauna kiran sunan ta akai da sauri tashi ta isa gana table ta amshi speaker tace
"Jama'ar gurin nan barka da warhaka da fatan kowa yana lafiya a gurguje duba da yanayi na lokaci zamu fara abin da ya kawo mu
GEZA SAi.....?
Tuni mutanan gurin suka ce sai SA'EED MAI GORO
Gyara mayafin ta tayi da ya zafe tace
ƊURMA sai....?,
Haɗa mutanan gun sukai suka ce sai
YUSUF JIRGA..... 🔊
To kununa mana soyayya ta haryar zaɓar mu a 2025 nan da sati biyu kenan mu kuma mu baku tallafi kala kala zamu inganta hanyar tsaron ƙasar nan tare da huta sai ruwa da tallafin lafiya inhar kuka zaɓe mu kowa zai makaranta kyauta Zaku yarda ku zaɓe gurgur mage....?
Haɗa baki sukai suka ce
"A'a....,
Yauwa ai daman ku masu tunani ne sannan zamu raba muku dubu biyu kyauta RANAR ASABAR sha biyu ga watan Oktoba 2025 ku fito tsakin ku da kwarkwatar ku ku zaɓe jam'iyar NBB me alamar gona...
Ran gwamna ne yayi fari tas da jawabin jidda komawa tayi ta zauna
Wani ne ya ƙara fitowa yayi magana da ga shi aka rufe taro sallama me tsoka gwamna yayi mata daga nan ta tafi gidan Radio GEZA akwai program ɗin da zata yi
********
Shigowa tayi riƙe da kofi a hannunta miƙa mai tayi amsawa yayi a hankali yace
"Thank..,
Kai ta ɗaga mai ta koma ta zauna a kafaɗar'sa ta kwantar da kanta gyara mata kwance yayi ta hanyar kwantar da kanta a cinyar sa sosai yanayin na yau yayi mai dadi kasancewar ba wata sa'insa da ta haɗa shi da nadeeya kafa kofin yayi abakin'sa da sauri ya zare ya dube ta yace
"Sweetheart wannan me kika kawo min....?,
tashi tayi ta ɗan haɗe rai tace
"Abin da kasa nayi maka yayi dad'i ko fiye da wanda kake order ko..?,
Ajiyar zuciya ya saki baya so ya sace Mata gwuiwa amma wannan abin da tayi be yi kama da coconut juice ba yace
"Yayi....,
murmushi ta saki ta rungume shi tace
"My man ina mutukar son Ka Allah ya barmu tare har abada....,
Ajiye kofin yayi ya rungume'ta yace
"Amin my dear....,
wallahi my man duk macan da tayi gagganci kula ka Allah ranar lahira zata yi baƙuwa.....,
Zare ta yayi a jikin sa ya zuba mata lumshashshun idanuwan'sa yace
"Me isa kishin ki yayi yawa in Allah ya ƙaddara cewa a rayuwa zanyi mata biyu ba yadda zanyi dole inyi saboda yana ɗaya ga cikin ƙaddara'ta....,
Wasu hawaye ne suka kwaranyo mata tace
"Wallahi ranar zan kashe ka in kashe ta in kashe kai na kowa ya rasa...,
Sakar kafaɗar ta yayi ya jingina akan luxury sofa yace
"Me isa kullum tunanin ki bashi da kyau kina tunanin Ubangiji zai barki kinsan hakkin rai kuwa.....? Wannan wanne irin kishine....? Shin baki karanta labarin littafin ( KIN CU CE NI ) ya fateesat tayi duk kishinta da Allah ya nufa Aryan sai yayi aure sai da ya auri ilham yarinyar da takewa kallon yar aiki...yar tallah..,
My fan's kar ki sake a barki abaya in baki karanta littafin KIN CUCE NI BA ki gaggawar nemansa ta wannan hanyar 09061890481 yasha banban da labarin da na saba kawo muku
kafa ɗaya kan ɗaya ta ɗora tana girgiza wa tace
"Amma ai halina da na Fateesat daban...,
Daga mata hannu yayi yace
"Duk da haka shin kinsab mene dalilin da marubuta suke rubutu....?,
a'a
Kamamo hannun'ta yayi yana ɗan messaging ɗinsa yace
"Saboda su faɗakar da al'umma ta hanyar nishaɗi cikin sauki su isar da saƙon su bawai suna rubutu ne kara zube baba a'a sai sunyi dogon na zari me ya faru a DESTINY LOVE baki dauki izinar da NUCY ta dauka ba duk kuɗin ki ko duk ta ƙamar ki Ubangiji yanayiwa mutum talala ne in ya tashi kama shi yayi mai kamun kukun kaza...,
zare hannun'ta tayi domin har ta fara jin ƙasala tace
"Sweetheart.......taja ƙarshan sunan...,
Gira ya ɗaga mata yace
"Na'am honey me ya faru....,
Noƙe kai tayi tace
"Bakai bane...,
Kama kunnansa yayi yace
"Na tuba me ya faru...,
tashi tayi ta juya bayan'ta tace
"Kai nake so.....,
Dariya ya saki ya tashi ya kama ƙugun'ta yace
"Kin sameni.....,
Juyowa tayi ta sheƙe da dariya kama gemun'sa tayi ta na wasa tace
"My man duk randa ka gujeni wallahi mutuwa zanyi bazan iya zama a doran duniyar nan niƙadai ba...,
Kura mata ido yayi yace
"insha'Allah bazan guje ki ba .....amma NADEEYA ki daina shan kwayoyin da kike sha zafa su iya a effecting ɗin ki ....,
ɗan ya mutsa fuska tayi ta buɗe baki zata yi magana ya haɗe bakin su wani irin nishi ta saki sakamakon hannun'sa da ya zura a rigar'ta yana wana shafa breast ɗin ta zare bakin'sa yayi ya maida kan kirjin'ta mur kicewa tayi
Ansh yasan lagwan mace nan danan zai hautsina miki lissafi bare da sanin ki ba shiyasa a koda yaushe take cewa tafi kowa sa'ar miji
*NI KUWA NACE KO WACCE MACE JI TAKE MIJIN'TA YAFI KO WANNE MIJI A DUNIYA KO MY FAVOURITE SPECIAL HUSBAND MY LOVE YOU ARE THE BEST.......🗣️🗣 happy birthday to you my lovely ️*
Ganin abin ya fi karfin floor ya dauke ta suka shiga bedroom sai da abu yayi nisa taga baza ta iya ba ta saki kuka dakyar ya sarara mata
Komawa gefe tayi tana sakin kukan tabbas ta gurzu lallashinta ya shiga yi narke mai tayi tare sukai wanka suna dawo floor wayar sace tayi ƙara alamar shigowar messages ta gefen ido Nadeeya ta kalle'sa ganin bai da niyar dauka tace
"Dear kamar wayar ka message ya shigo....,
ɗago kansa yayi ya cire medical glasses ɗinsa saukar da laptop ɗin'sa akan Centre table yace
"Najii.....,
Kauda kan'ta tayi ta taɓe baki halin mijinata sai addu'a miskiline na bugawa a jarida daukan remote tayi ta canza tasha cikin sa'a kowa ana haska program ɗin jidda da sauri ya ɗago
Duk wannan dambarwar da ake be taɓa ganin jidda ba mai da hankali yayi sosai gurin hirar tata inda take tallata ɗan takarar shugaban kasa SA'EED MAI GORO da matemaƙin sa Joseph aken wale tsaki nadeeya ta saki tace
"Wallahi sweetheart na tsani yarinyar nan a haife ka haife ta kalli wai kai ne gurgun mage ga wannan cin mutunci...?,
ɗan murmushi yayi yace
"Nadeeya ke aka ce wa gurgun mage...da har zakiji zafi....?,
Amma dai daga mata hannu yayi yace
"Sau dadama Nadeeya ina koya miki wani darasi da kika kasa dauka ita siyasa dole kasamu maƙiyi da masoyi dan haka ba abin da muwa bene dan kaji ana kushe zaɓin ka ba...,
Kai ta juyar tace
"Kai jama'a jibe ta Dan Allah wallahi sweetheart woman leader nan yan iskane karuwai...,
Ki neda aibata ta baki san gaibuba kar Ubangiji ya tsaidake ranar tashin alƙiyama nadeeya kiyi shaida
Daukan remote tayi ta canza tasha dauka yayi ya mai da ita
Cikin fada tace
"Wai kai wanne irin mutum ne....? Kamar bakai ake zagi ba na lurama kamar jindaɗin kallon wannan karuwar kake.....,
banza yayi mata fuuu ta bar flooe bedroom ɗinta ta nufa daukan wayar ta tayi da take kan dressing mirror cikin contact ɗin ta ta shiga ta kira wata number bugu daya aka dauka cikin hanzari tace
"Hello tani kisa yarin ki suje gidan su waccan yar iskar su yi mata kaca kaca wallahi na gaji da abin da takewa mijina...,
Dariya ta saka tace
"Uwar ɗakina an gama yanzu zansa su jagwal su ya mutsa mata hazo...,
Okay turomin da account number ɗinki
Godiya tayi mata ta kashe wayar
Komawa tayi ta zauna ta shiga charting da kawayan'ta ..........✍️
*Oum Yasmeen*
*HAUWA KULI WOMEN LEADER*
*oum Yasmeen*
Sauran page two in gama book one
Book 2 paid book 500 duk meso zai iya biya ta wannan hanyar
8141785374
Amina alhasan Muhammad opay
Yan niger zaku iya turo da katin Airtel na 300fcfa Ku dauke shiku turu min
Ta wannan number 09061890481
*Kun zan zarta payment domin shiga group da huri*
*Book two 🔞*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*******
Karfe 7:30 garine yayi shiru abin ka da sanyi ba masu zaman majalisa kai tsaye yan daban nan gidan su jidda suka shiga hukakensu suka shiga kartawa a ƙasa suna bada wani sauti ran gwaggo ne ya ɓaci cikin faɗa tace
"Wannan wanne irin ɗiban albarka ne badamar abar mutum ya ji kunne sai an ƙara shigo da wanni ibilisancin wallahi na fito nan na lahira sai yafi mutum jin dad....,
Ai bata ƙarasa ba aka dalla reta da futula wani uban ashar ta lallayo zatayi sai ta tsaya mata a maƙogaro sakamakon qallin huka da ta gani yana yawa a fuskar ta zaro ido tayi tace
"Na shiga uku.....,
Ina woman leader...,
Cikin rikicewa tace
"Mene man leda....?,
Ɗaya daga cikin sune ya cije baki yace
"Ke tsohowa Bama son rainin hankali ina take ko yanzu inyi gun duwa gun duwa dake.....,
Jikin gwaggo ne ya shiga rawa ita ba kifi ba ko nama ya za'ai ayi gunduwa da ita tace
"Kuyi min rai wallahi ban san me kuke faɗe ba.....,
Ke tsohuwa bara muyi miki gwari gwari inna waccar yar akuyar yar ki take....?,
Cikin tashin hankali tace
"Kululu...,
Ɗayan ne ya zaro wata siririyar huƙa yace
"Au tambaya ma kike Bara in naɗo hanjin