Showing 36001 words to 39000 words out of 76857 words

Chapter 13 - KARUWAN CIKIN GIDA HAUSA NOVEL

23 Jul 2025

7366

ta san shi kuma hat tayi mai farin sani yana da HIV idan ba suna mu'amala ba..,
Zeey tace '' kinga bani da wannan lokacin tunanin ina nan zarni duk ya ishe ni idan na fito mayi magana..,
to shikkenan sai an jima okay ta faɗa ta kashe wayar ta kallon maleeka tayi da take fitowa daga toilet daure da towel tace '' maleeka kin ji abin da ya faru an gama zeey wai kuma abin da yake daure min kai JAWAHER ce tace mata mutumin yana da cutar HIV ita ya akai ta sani idan har ba tana mu'amala da shi ba..
cire towel din tayi ko kunya bata ji haihuwar uwar ta ta buɗe wardrobe tace '' ya kike bani wani labari a juye me ya faru Jawaher ce take da HIV ko me..?,
haka nake tunani domin kwanaki na ganta a inda ya ban mamaki naje promise hospital na ganta, tana gani na ta firgita..,
kan uban can lallai yau akwai gagarumar matsala to karfa mijinta yana zaune ta shafa mai bakar ƙaddara..?
hmmm ai wata kila m faruwa ta faru yanzu dai kinga nama rasa ta ina zan fara wallahi.
cewar EMAN.
maleeka ta saka doguwar riga ta zauna tace '' tab akwai chakwakiya fa..?,
wata dariya ta sheke da ita har da riƙe ciki kash hmmm hhhhh
Da kallo Eman take binta ganin yadda take dariya tace '' ke kuma lafiyar ki qalau..?, wannan fa abin tashin hankali ne duk mutanen ta namu ne..,
naki dai ni an faɗa miki ina marke sai me gida biyu maganin gobara ta faɗa tana dukan bayan ta..
ganin ta mai da abin nata wasa tashi tayi ta bude wardrobe ta dauko rigar'ta kimono ta saka dankwalin ta daura akan ta , ta saka jaka tace '' kinga banga ta zama ba bara a fito da waccan shegiyar sai kuma na ga me hali zai yi ai wannan abin tashin hankali ne ina neman tsari da kanjamau.....
tashi maleeka tayi tace '' eman yamma fa tayi yanzu ina zaki basai ki kyale ta ba taci uban'ta ..,
gaskiya maleeka baki da hankali wallahi maganar cin uba ai taci kwana a prison ance miki kwanan gidan uba ne..? zanje naji yadda za a yi amma bara dai na kirawo ya hajja....
toke wanda ake magana kin san sane..?,
maleeka ke kinsan mu motar haya ce fa , wannan ya dauka ya sauke ina zan san sa amma mafiya yawanci ai duk mutanen mu ɗaya kuma kinsan halin jawaher badai kwashe kwashe ba wallahi yadda kika san bata son jikin ta kowa ya zo ta buɗa mai.....

Wannan littafin na kudi ne duk meson 1k amina alhasan Muhammad 8141785374 opay
KU TURO DA SHEDA TA WANNAN NUMBER 08141785374.
Yan niger 1000fcfah AMINA MUHAMMAD ALHASAN KANO
My nita sai kuyi screen shot Ku turo ta wannan number 08141785374

Kar ku kirani ko kiyi min maganar banza banda rainin hankali sai ku dinga damin mutum da Flashing ko ayi min magan ta WhatsApp maganar banza wani abin ma be shafe ni ba.
masu zagina kuma kuci gaba akwai Allah.
Ina sanar muku akwai complete document na dukka littafin nan
1:.JIKAR MAMMAN COMPLETE DOCUMENT 1K
2:.HAUWA KULU WOMEN LEADER COMPLETE DOCUMENT 500
3:.DESTINY LOVE 400
4:.BINTA YAR JAGALIYA COMPLETE DOCUMENT 300
5:.YAR HANNU A LAGOS 1K
6:.GIDAN MAGAJIYA Complete document 1k
7:.UWAR GAFALALLU COMPLETE DOCUMENT 1K
8:.BAƘIN SHAFI 1K COMPLETE DOCUMENT
9:.YAN ZAMAN MAKKAH 1K COMPLETE DOCUMENT
10:.MU ZUBA MU GANI COMPLETE DOCUMENT 200
11:. KIN CUCE NI 300
Dan Allah idan kinsan ba siya za kiyi ba karki yimin magana duk maganar da za kiyi idan ba receipt evidence na gani ba bazan amsa ba dan Allah mu kiyaye
Number iya WhatsApp take yi 08141785374 ban da kira
KARUWAN CIKIN GIDA


Ga channel dina kuyi min subscribe Dan Allah wai ina masoya na suke.

https://www.youtube.com/@nasreenminallah

https://vm.tiktok.com/ZSBRtRQmN/
Domin samun update kuyi following dina

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Book ¹

EPISODE ¹⁴

Dariya maleeka tayi tace '' Allah ya kyauta..,
a fusace eman tace '' ya kyauta abin da yafi haka yar rainin hankali..,
ƙasa karawa zancen tayi ganin kiran jawaher da sauri ta ɗauka ta kara a kunne tace '' yar halak yanzun nan zancen ki nake kinga waccan mara hankalin har barazanar kisa yake min..,
dariya Jawaher tayi tace '' kizo ki dauke ni ina airport..,
zaro idanuwanta tayi tace '' har kin yi me ke da kika ce sati uku za kiyi hmmm ɗazu naga mijinki da yar uwarsa a airport gaskiya jawaher baki da hankali kina da kamar wannan a cikin gidan ki, kika saka kafa kika fita kika basu fili na ganta masha Allah komai yaji dan ma a cikin hijabi na ganta fa..,
kinga eman karki batan rai sai anjima idan zaki zo kizo aikin banza Allah ya saka tafi kowa kyau a duniya ita , tayi kan'ta saboda tsabar kyau.
dariya tayi tace "shikkenan sai nazo daman fita zan yi..,
kashe wayar ta tayi bata tsaya sauraran ta ba , wani irin tururi zuciyar'ta ke mata Jawad ya bar garin da Najlah kuma be faɗa mata ba cije lips din ta , tayi ranta duk a ɓace duk irin kudin da tabarnatar saboda ta faranta mai zuwa fa tayi akai mata virginal rejuvenation shi ya saka ma bata sanar dashi yau za ta dawo ba gyara zaman tayi tana kallon mutanen da suke shige da fice a reception din.
zuciyar ta na mata ƙuna duban agogon hannun'ta tayi taja ƙaramin tsaki yawa wacce zata bar garin tun dazu tazo taƙi zuwa......
bata ida zancen ta ba taji tace '' your welcome..,
da sauri ta ɗago tace '' haba eman tun dazu nake jiran ki amma baki zo ba..,
hmmm na tsaya kiran ya hajj ne zeey tana tsare wallahi yanzu dai zai je ya fito da ita..amma jawaher ke ina kika ji wannan zance..?
haɗe rai jawaher tayi ta ɗagawa eman hannu tace '' ban sani ba kinzo ki dauke ni ko kinzo ki tutsiye ni da tambaya..?,
hmmm Allah ya kyauta
banza jawaher tayi ta shige gaba bata da wani zaɓi da ya wuce tabi ta har suka fito ba wanda yace wa da kowa komai bude mota tayi ta zauna eman ta zauna a mazaunin driver.
a hankali ta fara tuki ta saki waka tana bi Jawaher da tayi kicin kicin ta haɗe rai ko da suka hau kan titi ba tayi gudu ba a hankali take tuki ran Jawaher ne ya ɓaci tace '' eman lafiya kike wannan tafiyar...?,
juyowa yayi eman tayi tana sakin staring tace '' Wallahi Jawaher baki da hakuri baki ga tafiyar nan nake ba , nasha syrup ne jiki na duk ya mutu haka ma wallahi nayi kokari..,
ke kinyi shaye shaye na kirawo ki, kuma ki zo saboda kina so mu mutu tare wai me ya saka eman baki da kai ne wato kaddarar da Allah ya ɗora miki nema sai ya dora min to wallahi sauko ni na tuƙa mu jiki na duk ciwo yake wallahi so nake na huta, ga takaicin da na kwaso a tafiyar nan bafa tare muka dawo ba ,
sorry zanyi abin da kike so amma me ya faru kika tawo kika bar shi..?,
cewar eman.
bar tunamin kayan takaici jiya na tafi beach club ina dawowa Sai na tarar da Alhaji da wata baturiya wai har ya ke cewa zai iya rabuwa da kowa akan ta bafa ta fini komai ba , shine naji haushi yau na tawo ni zai raina hankali yabar ganin saboda da kudin sa nake tare da shi ba abin da na nema narasa wallahi Jawad ko a cikin maza shidin gwarzo ne...
shiru eman tayi ta yiwa me gadi horn buɗe mata yayi ta danna hancin motar ta cikin gidan take cewa amma to jawaher lamarin ki, yana bani mamaki wallahi.
dai-dai ta parking tayi ta fito tare da luggage din ta ta rataya jakar ta security din gidan ne suka zo yi mata sannu da zuwa.
amsa musu tayi sama sama tana ji kanta na ƙara girma a hankali take tafiya tamkar wata ɓauna kofar da zata sada ta da part din ta , ta shiga a kulle ta gani bude jakar ta tayi ta ciro ki tana rayawa a zuciyar ta , ta tabbata basa cikin gidan nan to ina suka tafi,
kallon eman tayi tace '' yace miki ga inda za ji..?,
cikin rashin fahimta tace '' wake nan..?,
haɗe rai tayi tace '' wa nake miki magana ban da Jawad...,
okay be faɗa ba wallahi yarinyar ma yar girman kai ce wallahi ko gaishe ni ba tayi ba..
buɗe Kofar tayi tana cewa ai yar iska ce ba ta tsotso ba a nonan uwar ta nifa idan na tuna ummi na nan sai naji sanyi a rai na wallahi ummi da kike ganin ta idan har tana raye ba zata taɓa bari jinin farida ya shaƙi iskar yanci ba inhar tana da ikon yin haka kinga kuwa Jawad ko giyar wake ya sha ba zai taɓa gigin cewa zai aure ta ba , shi ya saka ma wallahi ko a jiki na..,
ta fadi haka tana tura kofar dakin ta yadda ta barsa haka ta tarar dashi kimono din jikin ta ta cire wasu arnan kaya ne suka bayyana dasu gwara babu rolling din kan'ta tayi a cire tana sauke ajiyar zuciya eman tace '' Jawaher hakan ba hujja bace idan zaki farka ki farka tun kafin dare yayi miki..,

cikin tsananin zafin rai tace '' wallahi eman zan ci kuttumar uban ki wai me kike nufu dani ne masifa kike jawo min okay na fahimta wato kina baƙin ciki ina da aure mijina na sona so kike ya sake ni na dawo mu ci gaba da haɗa kafada ina yawo hotel hotel ko..?,
dariya tayi tace '' yanzu mene marabar ki da yawo a hotel din me kika fasa ko da kikai auren ina ji ticket kika yanka ma da lasisin KARUWAN CI..,
harararta tayi tace '' muka dai yanka aini dake wallahi shiga aljanna sai dai muga ana yi abu nawa muka yi dan haka batun ki zo kina yi min wa'azin banza ki fara yiwa kanki..,
Jawaher wallahi dole na fada miki gaskiya ko za ki tsire ni baki san darajar aure ba da ace nice na samu damar ki wallahi zama zanyi inban da ƙaddarar rayuwa me kika nema kika rasa mazan da kike bi ba fin mijin ki suke ba , mazan da kike bi wallahi Jawad ya fisu komai zaman aure ne kika ki yadda kiyi in banda kina so ki halakar da rayuwar bawan Allah nan me zai saka ki dinga bin wasu a waje yanzu ya yaya akai kika san cewa saurayin zeey yana da HIV..?,
kinga bani da lokacin ki ta faɗa tana shiga toilet ran eman ne ya ƙara ɓaci hankalin'ta a tashe tuno alkairin da jawad yayi mata arayuwa tayi ba zata bar shi ya kusanci Jawaher ba inhar bata tabbatar da wannan zance ba inda kuwa tana da ita wallahi sai ta fasa kwannan kowa ya san me yake faruwa.
ficewa tayi a fusace har taje parlour sai kuwa ta saka hannu a bakin ta ta ciji ya tsanta da sauri ta dawo buɗe dakin Jawaher tayi murmushin mugunta ta saki tana kallon kofar toilet din ta da sauri ta karasa gurin ta murza mata key.
cire mayafin'ta tayi ta buɗe bed side drawer bata komai ba haka ta dinga bi tana neme neme amma ba abin da ta gani cikin gajiya ta buɗe lokar ƙasa wasu takarsu ne suka zobo har zata mayar da su idanuwanta suka sauka akan wata takarda da sauri ta ɗauka ciro wayar ta , tayi snapping din ta ta ajiye haɗa su tayi guri ɗaya ta mai da wannan lokaci Jawaher bata san me yake faruwa ba ajiyar zuciya ta sauke tana komawa kofar toilet din tare da buɗe kofar tamkar wanu abu be faru ba ɗaukan jakar ta tayi ta fita daga cikin gidan baki ɗaya.
fitowa Jawaher tayi tana tsane kanta da towel kallon ko ina tayi tana ba alamar eman kenan ta tafi ta bawa kan'ta amsa dogon tsaki taja tana zama akan dressing mirror mai ta shafa ta busar da gashin ta , tashi tayi ya buɗe wardrobe ta ciro wata ƙaramar riga ta shan iska ta saka hawa gado tayi tana janyo wayar ta kai tsaye layin Jawad ta kirawo har ta gama ringing be dauka ba.
text messages tayi wa ma'aikatan gidan da ta basu hutu saboda bata nan tace ta dawo ta mai da wayar ta ajiye jakar ta , ta buɗe ta ciro magani ballowa tayi ta watsa a baki buɗe fridge tayi ta dauki ruwa ta kora tana kwanta a hankali bacci yayi awan gaba da ita.

********
yaya ni zan tafi na yi wanka ai ba abin da zan maka ko..?,
batare da ya kalle ta ba yace '' uhmm kwashe kayan nan..,
da sauri ta tashi tana kwashe wa , da kallo yabi bayan ta dashi har ya kulewa ganin sa.
tashi yayi ya fita tana kai wa kitchen ta ajiye ta fito direct dakin ta , ta shiga yana nan yadda yake kwanciya tayi tana sauke ajiyar zuciya tayi mamaki ma da ta gansa a buɗe gashi dai tashin kamshi yake rungume pillowcase tayi tana limshe idanuwan'ta.
ta jima a haka kafin ta tashi ta shiga toilet kayan ta , ga cire kuwara kirjinta ido tayi gadai shatin hannu a jiki ga kuma nipple's din ta da ya fara tsayi da fadi zama tayi akan Bathtub tana zuba uban ta gumi to ko Hajiya zata nunawa ta gani ne ita ba haka suke ba , ta shiga uku.
kuma gashi bata iya tuna komai badan zafi da radadi da take ji.
dakyar ta yakice wannan tunanin tayi wanka ta gasa jikin ta , ta dauro towel juyawa tayi ta jawo kofa gaban tane ya fadi lokacin da ta gama kullo kofa ganin Jawad tayi yana danna wayar sa lokaci ɗaya idanuwan su ya sarke dana juna.
turo bakin ta tayi tana kokarin komawa toilet yace '' admission din ki ya fito...idan mun koma zan kaiki makarantar ki fito dashi ki nemi yan ajin ku sai kisan yaushe za a fara lecture..,
be ida ƙarasawa ba ya ga ta shiga toilet ta rufo abin dariya ya so ya bashi sam hankalin sa baya kan'ta yana duba wasu takardu ne da HISHAM ya turo mai tashi yayi yana wani murmushi me cike da ma'anoni kala kala....
ya fita tana jin fitar sa ta fito tana saka mukulli a dakin ta , tace wallahi yaya ya dena abin da yake haka kurum ya shigo min ba ko sallama kuma ya ganni a haka ko a jikin sa.
bayan ta gama kullewa kaya ta saka ta zura hijabinta ta buɗe kofa ta fito ganin ana ƙoƙarin kiran magariba komawa daki tayi daman fa alwalar ta sallah ta tada bayan ta idar ta zauna tana lazumi kamar yadda ta saba jin muryar aunty hafsa da sauri ta juyo tana sakin murmushi da sauri ta tashi ta rungume ta , tana tsalle tace '' Oyoyo aunty na kafin na shigo miki har kin zo..?,
ba dole na zo ba auta guda ta faɗa tana zama akan gado cire hajabin ta tayi tace '' dafa yanzu zan shigo miki naga an kirawo sallah sai na zauna ina yi..,
naga shiru shiru baki zo ba shi ne nace bara ni na zo..
Najlah tace '' wallahi kuma kina raina..,
da kallo aunty Hafsah ta bita hannu ta saka a fuskar'ta tana cewa kai aunty hafsah sai kace na canza muku kama sai kallona kuke ta yi.
ta faɗa tana turo bakin ta
ajiyar zuciya ta sauke tace '' Jawad ya iya kiwo kin ƙara girma..,
ajiyar zuciya ta sauke tace '' aunty Hafsah wallahi bana jin daɗin zama a cikin gidan nan nafi son zama a cikin gidan nan idan ba nan ba to gidan ya Aliyu shi bashi da takurar yaya kuma gidan sa ba aljanu wallahi aunty kirjin ciwo yake min kuma har fa shatin fingers na gani a jiki..,
ta ƙarshe maganar tana share hawayen ta.
kamo hannunta tayi ta zaunar da ita tace '' kiyi hakuri kinji ko wanne bawa akwai irin tashi jarabawar idan kika saka hakuri da juriya sai komai ya zo miki da sauki wannan damuwar ba abin da za tayi miki sai ma ta ƙara jefa ki a cikin mtsala ƙarshe ki hadu da wani ciwon bayan wanda kike dashi..,
wasa take yi da yan yatsunta tace '' insha'Allahu zan dena..,
yauwa kanwata kina abin da kuwa nace miki kiyi ..?,
da sauri ta dago idon ta da suka fara canza launi zuwa ja tace '' mene na manta wallahi..,
cikin mamaki tace '' kin manta fa kika ce min zancen shan fruit..,
zan dinga sha wata kila ma shi ya saka be dena zuwar min ba ..
cikin jin dadi aunty tace '' ko ke fa yanzu na ƙara karɓar miki wasu a gurin kawata fanna yar barno..,
ta faɗa tana buɗe wata jaka bama ta lura akwai jakar ba sai yanzu, zuba mata ido tayi tana kallon ta har ta gama fito da su tace '' wannan tsugunawa za kiyi akan sa..,
amsa tayi tana budewa wani kamshi me ya daki hancin ta me dad'i tace '' aunty ai wannan turare ne ...?,
ehmn shi akan sa zaki dinga tsugunawa na miyagu ne
cewar aunty Hafsah.
najlah tace '' ikon Allah daman haka turaren miyagu yake me kamshi a dakina zan dinga turarawa wallahi har kayana..,
karɓa aunty Hafsah tayi tana hada rai tace '' najlah ba na wannan bane ga abin da nace kiyi dashi ki wara kafarki sosai hayakin ya shiga ko ina na gaban ki..,
karba tayi tace '' to..,
dauko wani abu tayi me kamar zuma tace '' ungo shi kuma wannan sha zaki dinga yi..,
da sauri ta buɗe ta saka hannu ta lakara sha tayi tace "da dadi kamar dabino..ko?,"
uhmm shine. ta faɗa tana dauko wani magani a cikin wata kwalba tace "shi kuma wannan rabin chokali zaki dinga diba kina saka zuma da madara ta ruwa kina sha, safe da yamma..,yana da karfi karki diba da yawa"
to najlah tace mata tunda dai ba masu daci bane ba , to ai bata da damuwa dasu a rana ɗaya ma sai ta shanye su tas, tamkar aunty Hafsah tasan me take rayawa tace '' wallahi ina me ja miki kunne duk randa kika kuskura kika shanye su tas sai kin faɗawa mutanen

27, July 2025
Maryama

Dan Allah oum yasmeen nayi nayi ya shiga rin na karanta yaki Yi sai book 1 yake ta nuna min

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login