Showing 15001 words to 18000 words out of 98666 words
yaqi, haka ya hakura dole ya
barshi.
Bai tashi ba sai wurin sha biyun rana. Nan ma sai
da Ibrahim ya je Asibiti ya dawo ya tashesa suka
fita tare.
*.* *.* *9*
tun qarfe shida na safe deeda da lnna mai Fura
ke layin ganin Likita, duk kuwa sammakonsu bai
sa sun ga Likita da, wuri ba Saboda wani Tiyata
na gaggawa da ya Shiga, sai da ya fito sannan
ya soma ganin marasa lafiya
Deeda ta bata fuska cikin Kosawa ta ce, "Dama ai
duk abin da aka ce ma kyauta ne sai. ka ga
wulaqanci. . ,
Ni dama tunda na ji Tabawa ta ce mu zo wannan
Asibitin kyauta ake ganin marasa lafiya na san za
a wahala.
Aik0 Asibitin gwamnati ana dai siyan Kati..."
"Wai me ya sa kin fiye gajen hakurine?" Kakarta
ta fada a hasale. .
' "Ke da ki ke neman lafiya k0 ma kwana za ki yi
ai sai ki hakura ki jira su ba mutane ba ne? Haba
kin fiye mitan tsiya.
Duba Asibitin nan da kyau kin san ya sha
karfinmu ba don alfarma muka samu ba"
' ‘ Deeda ta yi tsit! don ba ta son musu k0 wani
sa'insa da Kakarta.
Nan ta canja maganar da cewa, "Inna duba
hannuna fa ya wartsake, jikina ya mike ba kamar
da ba, sai ina ganin kamar yanzu ba ni da
bukatar ganin Likita".
"Kina da buKata". Kakar ta katseta.
"Ki ka san ko ya sake dawowa? Ai gara ki yiwa
Likita bayani in da Magani a ba ki da zai hanashi
dawowa.
Kama ma ai ba duka jikinki ne ya wartsake ba,
har yanzu ta ciki, ta wani wurin akwai inda ya ke
yamutse". . ' ‘
"Shima a hankali ai zan washe kamar sauran
"Ki min shiru tunda har munyi haqurin jira har
wannan lokaci kuma mun20 to ba'abin da zaisa
mu koma...” 7
Kafin Inna ta rufe Baki wacce ta shiga din ta fito
ta ce Deeda ta shiga. Ba ta Bata lokaci ba ta
kutsa kai ya yin da Inna ke jiranta a waje.
Zaune ya ke akan (Table) Tebur din da ke cikin
OfIice din, da alama shi ne Table din Likita.
SABEER NE! !!
Hannunsa riqe da Game yana ta bugawa, gefensa
kuma Fruts ne da Juice yana ci yana Game
hankalinsa kwance. Hakan ba karamin nishadi ya
ke sa shi ba.
Deeda ta turo. Kofar ta shigo tare da
sallama. '
K0 daga kai bai yi ba daga Game din da ya ke ba
balle ya amsa ma ta sallamar
Nan ta je ta tSaya a gefe gami da cewa, "Ina
wuni Likita?"
Har yanzu bai dago kai ba sai dai ya amsa mata
da cewa, "Likita na (Washing room) Bayi, ki jira
ya fito
Nan ya ci gaba da game dinsa. Ita k0 _taja
kujera ta zauna tana kallon yadda’ ya bawa
game"‘ din muhimmanci. ‘ ’ "Lallai wannan bai da
matsala a rayuwa "ta fada a ranta. ‘ ' Sai ihu
yake yana dariya shi daya yana buga game yana
morewa abinsa. 'Mutum babba dashi qaton
Saurayi kamar Wannan' yana abin Yara Kai Allah
Ya 3“ kyauta. - ‘ - T 0 ma wai shi ba Likita bane
me ya keyi a nan?
Wai a gabansa zan ga likitan? KO shima Likitan
ya 20 gani? Bari dai in tambayesa'
Ta mai da hankalinta gareshi ta ce, "Mallam
kaima Likitan za ka gani ko in fita sai ka gansa
in shigo?"
Har yanzun bai kulata ba. Haushinsa ya kamata.
Ta ce, "Wai kai ba ka jin kunya Kato da kai kana
abin Yara?" '
Nan da nan ko Sabeer ya fusata, ya dago kai
.gami da juyowa da sauri don ci. mata mutumci. ‘
Carab k0 suka yi ido biyu da juna. Ya mike tsaye
cikin mamaki kuma a fusace, itama ta mike, ta
lura da haushinta da ya ji amma ita ba ta ' ma
gane shi ba. .
"Na lura yarinyar. nan ba ki da kunya, ba ki da
mutunci! Uban wa ya kawo ki Asibitin nan?"
Ta kalleshi sama da kasa ta buga mai Tsaki tare
da Harara ta ce, "Sa'a ka yi ban iya
Zagi ba da na ma ka wadanda ya fi naka ciwo.
Kuma karka'yarda ka sake zan min Uba".
Sai an Zaga me ki ka isa ki yi? Dama nemanki na
ke, yau sai na miki rashin mutuncin da ba za ki
manta da shi ba".
"Banyi tsammani ba".
‘ Ta ba shi amsa kai tsaye.
"’Me kike nufi?"
Ta kada mai Idanunta wanda sai da ya sa yaji
gabansa ya fadi. '
Wannan ne lokaci na farko da bama Mace ba,
lokaci na farko da aka taBa kallonsa ido cikin ido
ba tare da shakka k0 tsoro ba.
nace, "Ban tsammanin zaka iya ba. Ina nufin
yanayinka da alamunka bana zaton ka Iya rashin
mutunci , sabo da a yadda na ga alamarka girman
jiki ne kawai kayi, amma har yanzu tunaninka da
ayyukanka har kwakwalwarka ta yara ce ba su
girma ba.
Yaro k0 ban tsammanin ya san meye rashin
mutunci balle ya iya, sunansa kawai ka sani, don
haka ka bari in Kwakwalwarka da tunaninka
sun gama girma sai Ka zo mu kara rashin
mutunci, in ka gwada min na 'YAN BIRNI ni .kuma
sai in gwada ma ka na 'YAN KAUYE":
Tuni Sabeer ya kara harzuka, idonsa ya kada ya
yi ja ya kasa furta ma ta komai, kuma ya kasa
ma ta komai, sai azabar zuciya kamar za ta
kashe shi. .
Tun-tuni Ibrahim ya ji hayaniyarsu ya fifo ya
tsaya a kofar ya -harde hannu yana kallonsu
yana murmushi. . -’
Cikin qunar zuciya Sabeer ya Ce ma ta, "Fita
Asibitin nan tun da ba na Ubanki ba ne, ba zakiga
Likitan ba, kuma yau sai na nuna miki halin yarint
Ya- zaro- Belt dinsa da karfin tsiya ya kai ma ta
duka, ta yi saurin sa hannu kuwa ta tisge.
Mamakinta ya‘sa shi bude Baki.
_ "Bi a hankali Yaro kar (Body bulding) din da
kayi ya yaudareka; kar ka ganni Mace ka raina
min Wayo daga Kauye na ke, na ci Tuwon Dusa
na ci na Dawa, kar ka nemi raina ni.
Kuma da na san Asibitin nan na Mahaifinka ne da
ban soma takoshi ba."
Ta ja mai dogon Tsaki ta juya za ta fita, wani
kololon Bakinciki ya. tokare masa zuciya, ya rasa
me zai ma ta.
Ba ta ankara ba ko ta taka Sunul ta fadi qasa ta
daku. . -
"Wash Allah". Ta fada
"Wayyo! Bayana".
Sabeer ya Kyalkyale da. dariyar mugunta
yace,"Su Budurwar Kauye masu karfi an sha
Kasa".
Ya matsa dab da ita yasa kafa ya' takéta .sai da
tayi Kara yace"Duk karfin Budurwar Kauye ba ta
isa ta kai Namiji ba, musamman na Birni, BIRNIN
ma na GAYU Ya Kara taketa da Karfinshi ya ce,
"Dama neman‘ki na ke tun rashin mutuncin da ki
ka min ban manta ba, kin hanani sukuni kin
hanani
Bacci' kin hanani cin Abinci, kin sani yawan
tunanin wannan mummunar fuskar taki, har ta
zauna a kwakwalwata.
Yau wannan hannun da ya watsa min Nono sai
na Balleshi".
Nan ya kai daya Kafar ya danne Yatsun da qarfi"
‘
Ta sa ihun Azaba, sai da hannun yayi jini sabo da
irin takalman da yasa ba na wasa ba ne.
"Wayyo Inna zai kasheni
Ibrahim ne ya matso wurin da sauri ya janyesa.
"Kai- Sabeer ba ka da hankali za ka kashe- 'yar
mutane?"
"Kyaleni in ma ta illa, gobe idan ta. ganni za ta
canja hanya. Kuma wannan kadan ma ta gani." ‘
Ibrahim ne ya taimaka ma ta ta tashi gami da
dressing din hannun cikin . gaggawa ya samu
jinin ya tsaya, amma bai yi nasarar tsayar da
jinin ba.
Hankalinsa ya tashi, gaba daya ya rude, bai taBa
tsammanin abin nasu zai yi tsanani haka ba da
bai bari hakan ya faru ba. '
Nan ya sa hannun cikin qankara ya sa ma ta
Magani sannan ya daure da Bandeji ya nufi ciki
don dauko Allura ya mata.
Bayan fitarsa Sabeer ya harareta ya ce, "Kalli
'yanda ki ka zama abin tausayi...azaba kadai ta
canjaki."
"Allah Ya isa Ta fada cikin zafin zuciya.
- "Kuma kai ne abin tausayi ba ni ba, don ni kam
ban iya bin 'yan fage in yiwa mutum illa ba sai
‘dai in fuskance "shi. Ka ji kunya da ka nuna
qarlinka akan Mace".
Ta ja Tsaki gami da matsawa dab da shi, bai
ankara ba ta ja farar Rigarsa ta goge Jinin da ke
zuba a hannunta gaba daya ta bata masa Rigar. '
‘
Ya daga hannu zai Mareta, tuni ‘ta manta ciwon
da ke hannunta ta cafke Hannun ta gantsara
masa Cizo ta fita da gudu. " i
. Inna dai ba ta ankara ba sai ganin Deeda tayi ta
fito da gudu a rude ta bita. "Ke Deeda!!!”. ' Can
kuma sai ga Sabeer ya biyota da gudunsa. ‘ ‘
Inna fa hankalinta ya tashi, ta bisu tana,"Deeda!
Deeda!! Deeda! ! !" Daga qarshe dai ta gaji ta
hakura don ba‘ za ta iya gudunsu ba. ‘ - Sai da
suka yi nisa sosai har suka fita Asibitin sannan
Sabeer ya yi nasarar kamata ‘ Ba ta saurara
masa ba' ta yi na ‘maza turesa da qarfinta. ' Sai
da ya fada cikin wani ruwan dake a bakin hanya.
. Tana' ganin ya' kai qasa kuwa ta arta ana Kare,
ba ta tsaya k0 ina'ba sai da ta kai Gida, ta nufi
daki ta rufe tana haki gami da tuno abin da ya
faru kamar a wani Mafarki k0 Almara. . lnna dai
hankalinta a tashe ta nemi abin hawa ta kOma
bayan ta gama neman Deeda ba ta
ganta ba, ta tafi tana addu'ar Allah Yasa ta koma
Gida.
Sabeer ya mike cikin takaici da bakin ciki da
Bacin rai, duk’ Kunya ta kamashi da ya ga Yara
da wasu Mutane suna kallonsa.
Wasu 'yan Mata kuwa har dariya suke suna mai
da‘ yadda abin ya faru, da alama a idonsu aka yi.
Da kyar ya iya daga kafa ya miqe ya wuce kai
sunkuye takaici da kunya sun lulluBesa, ya rasa
ma ina za shi.
Shi 'dai bai gane hanyoyin ba, don haka dolensa
ya koma cikin Asibitin, ga‘ shi 'ba Waya a
hannunsa, haka' dolensa ya sunkuyar da kai yana
Boye fuska ya koma cikin Asibitin yana kaucewa
jama'a yana kulla tsiyar da zai ma ta Ibrahim
yana ganinsa ya fashe da dariya
ya ja shi wani Office da ba kowa ya ce, "Sabeer
kai ne haka k0 Ido na ne?"
Cikin zafin rai ya ce, "Wannan Aljanar Yarinyar in
na kamata k0 sai na harbe yar banza! Ni zata
yiwa haka?"
"Ya isa haka Sabeer. Yanzu dai abin da ya faru
ya faru ba yadda ka iya, ka koma Gida ka canja
Kaya ka barni in yi aiki Please tun da na san yau
ma kai kam ka tashi'ba za kuma kayi aikin ba"
Ya Bata fuska.
"Uncle IB ka san ni ban gama sanin hanyoyin
garinnanba, Please ka 20 ka mai da ni
Ibrahim ya cira kai ya kallesa ya ce, "'Ka yi
hakuri Sabeer ba zan iya barin aikina in yi naka
ba, yanzu mafa marasa lafiya na dakatar ina
sauraronka.
Please har yaushe komai sai an maka kai ba Yaro
karami bane, in ba zaka iya komawa ba zan ma
(Diver) din Office magana ya mayar da kai Gida,
amma ni dai ba zan bar aikina ba".
Sabeer ya yi fishi ya fisge Key din Motar ya fita,
Ibrahim ya bisa da kallo sannan yaci
gaba da Aikinsa da niyyar in ya gama’zai je inda
suka hadu da yarinyar nan ya nemi Gidan su.
%%%%%%%%%%
Sabeer kuwa, sai da ya gama zagaye_ kafin ya
kai ga gane hanyar Gida, ga shi ba dama ya kira
Abokansa za su masa dariya.
Haka ya yi ta shan wahala kafin ya isa Gida ya
koma ya samu Momi ta dawo, wato Hajiya
Amina, sai dai bai bi ta inda ta ke ba ya wuce ya
cire kaya ya shiga Wanka. .
Ya jima kwance cikin Ruwa a (Bat Tap) yana
tunanin irin abin da zai ma yarinyar nan da inda
zai sake ganinta, sai dai hakan ya gagara,
tunaninsa bai samu maganin matsalarsa ba.
Nan tunani ya fado masa, kawai ya kira
Abokansa don su tayashi nemanta da kuma ba
shi shawarar irin rashin mutuncin da zasu ma ta.
Bayan ya fito ya ji kiran (Door Bell) na
Bangarensa, bai kula ba sai da ya sa Kaya ganin
an matsa ya fita ya bude.
Momi ce tsaye tace, "Lafiya Saber tun dazu ina
tsaye, ina ka shiga?" ’ ' Ya dan sunkuyar da kai
yace, "Momi ina Wanka ne Shigo mana,'dama ina
shirin inna fita zanje in gaishe ki. Kin dawo laflya
k0?" : "Lafiya kalau". Ta amsa masa lokacin da
ta ke zama ta ce, "Yayunka duk suna gaisheka.‘ .
- ' ' Daddynku ya fada min komai' game da_
dawowarka, sai ka dage ka koyi 'Aiki, in da hali
ma harka Karo ilimi a fannin da kafiso, duk da
Asibitin muna da Likitoci, amma akwai bukatar ka
a Asibitin. _. Ina so ka daukeni kamar
Mahaifiyarka, duk abin da ya shige ma duhu ka
20 ka sameni Bangarena na Shawara k0 wani
abu. _ Sannan ina fatan ba ka da matsala da
Ma'aikata masu kula da Bangarenka da Abincinka
suna gyara ma ka Side dinka ya kamata, yadda
kuma ka ke so?, duk abincin'da ke bukata order
kawai za ka yi..."
"Na sani Momi ba sai kin bata bakinkiba Ya
katseta. "Nan Gidanmu ne Gidan Ubana ba sai an
bani ko ance in tambaya ba. . Sannan Sister ita
ce Mamana ita ce komai na, kar ki yi qokarin
zama Mamana ki zauna a matsayin .Matar
Babana ina ga hakan zaifi mana ni dake Sannan
Uncle IB yana tare da ni, duk - bukatata shi kadai
ya isa ba sai kin sa Baki ba‘ In koyi aiki k0 kar
in. koya, wannan ba matsalarki bane Batayi
mamakin halinsa ba, ta yi wani murmushi irin ta
manyan Mata da idonsu ya bude tace To shi ke
nan tunda haka ka ke so, muje a haka-tun da kafi
son in, rikeka a matsayin dan ‘Mijina‘ Fine, ni
kam na kware wajen iya,rike ‘dangantaka tunda
rikon dan kishiya kakeson nai maka ina
maraba'da hakan. inaso ka ,sani bani da matsaia
da kai, bazan cutar da kai,ba amma fa kar ka
shiga gonata kayi kokarin tsayawa a matsayinka".
"Kema ina son ki tsaya a iyakarki".
"Da kyau".
Ta fada tare da girgiza kai ta fita. Ya bita da
wani matsiyacin kallo gami da rufe gofar Falon ya
koma ciki. ,
Wani radadi yaji ya ziyarci" hannunsa, nan ya mai
da kallonsa kan hannun, ya yi jawur har ya soma
kumbura. '
Ya ja dogon Tsaki, haushin Deeda da tsanarta ya
Kara shigarsa, don gurin da ta gantsara masa
Cizo ne.
"Amma wannan akwai 'yar rainin wayo...ni 2a ta
fadawa bafar magana? Me take nufi da na girma
amma hAlayena ba su girma ba?
Tana nufin ni yaro ne
Nan ya mike yana kallon kansa a Madubi tun
daga sama har Kasa, duk ta yamutsashi
kwana biyu kawai.
banzar yarinya yar KAU YE mummunar yarinya za
ta sani a gaba... zan mata rashin mutunci To
amma me zan ma ta?”
Waya ya dauko ya bugawa Abokansa yana musu
neman gaggawa.
Cikin minti talatin suka hallara.
"Lafiya Sabeer irin wannan neman gaggawa?"
"Ba lafiya ba
Ya fada a qule.
"Wata Aljanar Yarinya ce ta sani a gaba, ta daga
min hankali",
Salim ya kalli Nura sannan ya kalli Nura sannan
ya kalli Sabeer din ya ce, "Ba dai mutuniyarka da
ta watsa ma No... ."
Wani mugun kallo da ya masa ya sa shi gum da
Bakinsa bai Karasa ba.
Ya ce, "Na ganota".
Sabeer din ya ce,"Shawara na ke so ku bani.
wane rashin mutunci zan ma ta?"
Nura ya ce, "Me zai hana ka yiwa banza lahani,
wato ka banke banza da Mata sai 'ta Karye ta
dawo me Kafa daya?" ,
Saber ya girgiza kai.
"Not Bad Kai kuma ,fa Salim, me ka ke gani?"
Salim yace, "Hakan da ya fada dai-dai "ne" k0 ka
kadeta ko ka yi hayan wasu su saceta ta, Bace
Bat na kwana biyu a rufeta inda k0 Hannunta ba
za ta gani ba don Duhu, ta Yini kwana da
Yunwa.." ' .
Sabeer ya ce, "1 Hope shawaranku ya yi aiki,
Nura ya ce, "In dai har muka yi yadda na ce dole
ya taBata. In ta zama Gurguwa ai ta .nakasa".
Sabeer yace "Ba wannan ba, samun inda take ma
bala'i ne". "Zamu nemota a same aren da muka
hadu da ita
zamu nemota, zan mata ,abin da ba za,,,,'yan
Samari". Muryar Ibrahim ne
suka mai da hankalinsu garcshi. 'yana wannan
murmushin nasa ya ce '-'.da;abin da zaku yi a
rayuwa kuke ku ke planing tsarawa da yafi
muku".
ya yi dariya gami da fadawa jikin unless ib yace
kaida Sister ’kune rayuwata (My whole world) ya
yi, murmushi ya ce kadai fadi, amma ba Uncle IB
bane zai zauna ma. da Mata 'yar KAUYE ba. Ka
tuna
ya fada tare da murmushi ya Bata fuska.
Ya ce, "Uncle IB karka Bata min rai, kasan na
tsani 'yar Kauyen nan da aure amma nafi tsanar
yarinyar nan (I hate her the most)". .
Ibrahim ya ce, "Ni zan fita dama na leko dubaka
ne zan fita ni ina da abinyi bani ’da' lokacin
tsanar wasu k0 daukan fansa, in kuma ba'ka bar
maganar ba sai na fadawa Sister". '
Ya langaBe kai. "
’Yace Uncle IB kar ka min haka mana".
"Na dai fada ma ka ka zaba daukar fansa
.ko Bacin ran Sisiter".
Nan ya fice ya barshi. Ya maida kallonsa kanSu
Salim ya ce,‘ "Guy plan cancel"
Nura ya ce, "Wai kana nufin kana tsoron Uncle IB
da Yayarka?"
Sabeer ya ce, "Sabeer bai tsoron kowa, bai kuma
shakkar kowa just that ina son Sister da Uncle IB
(and 1' respect them a lot) ban san Batawa Sister
rai, kuma sabo da wannan Aljanar ba zan 'Batawa
Sister rai ba, sai dai duk randa na hadu da ita sai
na ma ta illa fiye da wanda ta min".
Yana magana yana kallon inda ta dankara masa
Cizo.
£££££££££££££
da tambaya da bincike a Unguwar, Ibrahim ya
gano Gidan Tabawa inda‘
Deeda ke zaune. Tana daki k0 tana shirya kaya
ranta a Bace
sabo da washe gari za ta tafi Gidan Aikinta.
Yaro ya shigo. "Wai .ana sallama da budurwar da
ke
Gidan nan".
' Inna mai F ura ta kallo Yaron.
",Waye ne
"Wani me Mota ne". Yaronn ya bata amsa a
takaice.
"Jirani". ' ‘
Nan ta shiga ciki ta dauki Hijabi 'tabi bayan
Yaron.
"Mu je
Yana zaune cikin Motarsa a Kofar Gidan ya
hango Yaro da Inna. Mamaki ya kamashi. Ya yi
saurin fitowa daga Motar lokacin da suke isowa.
Innan ta kalleshi kallon tambaya. Kallon da take
masa ya sa ya sha jinin Jikinsa. Tabbas ko k0 ba
a fada masa ba ya san ko Uwarta ko Kakarta ce.
Ya kalli Inna da kyau, ya ga irin shigar: da tayi ' ’
A ransa ya ce "Lallai wannan yarinya ta san inda
ta yi gado..." . Inna ta katse mai tunani ta ce,
"Gani; naji an ce kana sallama da Budurwar
Gidan". . Ibrahim ya kalleta da kyau ya rasa ma
me zaice mata. ‘ Tsayuwar da ta yi ta riqe
kugunta yasa yaso tuntsurewa da dariya amma
sai dake yace "Budurwa' na'ce ba tsohuwa ba
Ta kallesa da kyau ta ‘ce, "A Gidan nice budurwa
k0 kana musu ne? Me ya kawoka, me ka ke?
nema?" '
ta tsareshi da ido. Gaba daya ma ya rude ya rasa
me zai ce ma ta.
yanata.soshe-soshe da kame-kame, can dai ta
tausaya masa tace, "jikata ka ke nema me za kai
mata ya sauke numfashi ya ce, "‘Dama ta je
Asibiti ganin Likita ne to sai suka samu saBani
da kanina ta taf1 ba ta ga Likitanba na 20 in ba
ta ha'Kuri kuma in ji meye matsalar don ni Likita
ne". ‘
ta zaro Ido ta washe Baki. "Aiban sani ba.
‘ wannan ciki za ka shigo. Dama haka Likitocin-
suke na birni har Gida suke biyi marar lafiya?
Ikon Allah, ai Deedan tana Ciki shigo
‘ har ciki. A tsakar gida ta shimfida masa
Tabarma sannan ta shiga Ciki‘ ta kamo hannun
Deeda.
ke fito ga Likita har Gida ya 20 duba ki".