Showing 21001 words to 24000 words out of 35109 words
kasan bana yin wannan zan can dan haka ka shirya mai zaka fa?a ta juya tayi gaba tana yar wakar ta
Iya tashin hankali yau ya shiga tuni rigarsa ta jike zarkaf yawa ya ji?ata da ruwa
jiyayi ,duniyar na juya mai tab yau a kwai ma tsala dole ya kira ogan su ya sheda mai halin da ake ciki domin yasa besan da dawowar nan mutumin ba ,can wata zuciyar tace aa gwara kayi ta kan ka domin kasan ba imani ne da shi ba yanzun nan zai iya korar ka
tashin hankalin sa ?aya ya bashi ku?i ayi order gadaje daga india ya cinye to yanzu ina yaga ku?in nan bashi da su bashi da dalilin su
can ?angaran kuwa tuni likitocin da ya dauko sun fara aiki shi kuma gida yaje ya canza kaya dayake wa yancan sun ?aci da jini dakin taro kowa ya hallara shi ka?e ake jira yana zuwa kuwa kowa ya tashi ya mi?a mai gaisuwa ku jera ya ja ya zauna yace,
"Bismillaahir Rahmaa-nir Raheem ina wa ubangiji godiya da ya sake ha?ani da ku sannan ina mai muku godiya ru?un amanar da kukai min kun tafiyar min da asibiti na tsawan shekara shidda sannan general accounter ina so ka ga batar min nawa aka kashewa duk shekara tuni ya fara muzurai dayake akwai majigin dake nuna abubuwan da ke tafiya a asibitin shiru yayi
sai can ya sami ?warin gwuiwar tashi yace
"a duk shekara ina ware ribar da a sibiti ta samo sannan shekarar da ka tafi mun sami karuwa sai dai Alhmdllh ba ma aikatacin da ban biya albashi ba har ila yau kuma muna tafiyar da yarda tsarin ka yake muna biyan albashi ashiran da biyar wani watan ma ashirin mun biya,
document ?in da ya mi?a mai ya shiga duba wa sosai ya tsare accounter da idanun sa masu diririta maragaskiya cikin deep voice ?insa yace
"SUNDAY daniyal riba kuma ?"
wacce riba bacin asibitin mu munyi shi domin al'umma sannan a wannan document ?in ba wani bayanin inda ku?in wuta da muke biya yake ?arshe sai naga ana bin asibiti biliyan biyu ku?in hutar da muke sha a akai bacin duk watan duniya sai accounter company A.M.Z ya tora muku ku?in huta da na ruwa sannan na duba wani wajan ma ba huta a a sibitin nan sannan ina gadojin da nayi order suna ina sannan ku likitoci ana biyan ku albashi kuma baka duba marasa lafiya mai hakan ke nufi ?".......
*AFIF*
Oum yasmeen
*My first novel is return black*
_the writer of BINTA YAR JAGALIYA_
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*____________________________________*
*____________________________________*
Chapter 69-70
TUNI suka na?a wanna zai magana tashi yayi yace,
Sunana SaM dawud ina aiki a asibitin nan bangaran masu cutar ?oda na dauke tsawon shekara goma ina tare da asibitin nan sai dai gaskiya tun lokacin tafiyar ka muka fara samin matsala saboda zaka ga
wasu ma aikatan sun ajiye aikin su saboda duk wata sai an kwashe mana albashi wani bifi ya tashi da dubu dari ba mun kai korafi ance za a gyara ?ar shema yau watan mu goma ba albashi da ya gama jawabin sa zauna ,
tuni idon Am yayi ja saboda ?acin rai cikin hacking voice ?in sa yace
" MD MANAGER ACCOUNTER GENERAL na baku sati daya ku dawo min da ku?ina sanin kan kune kunsan ni *YA?IN MAGE NE* duk wanda ya cini sai yayi amai na sannan ina mai bawa ma aikatan a sibitin nan ha?uri insha allahu yanzu zan sawa kowa albashin sa,
addu'ar rufe taro yayi kowa ya yashi wasu na farin ciki wasu na ba?in ciki
tashi yayi agajiye kai tsaye gida ya nufa sai yaga kiran kabir dole yaje in da yake katsai kiran yayi ya tafi ?akin da yake sallama yayi ya shiga yace,
"lafiya ka kirani gida nake son zuwa kaga dare yayi ?"
Kabir yace
"yarinyar nan ce tun ?azu nake kanta amma ko motsi ba tayi ba ,
Dasauri ya ?arsa gunta tema?on gaggawa yashiga bata sannan ya sa mata oxygen gumi ya asharce yace ,,
"ga inda matsalar take ka tafi yimata dressing in drip ?in hannun ta ya ?are ka cire ma sannan fa tana bu?atar jini kuma naka zan ?auka in yayi mata shikkenan ,
Okay yanzu muje lab a gwda dauki samfirin nata dauka yayi suka tafi lab sai de kash nasa beba sai na Am nashi ne yayi dole ya kwanta aka dibi leda biyu sosai kabir yake dariyar ?eta yace,
"gaskiya Wannam beauty ?in ta sami nasara we jini har lida biyu koda yake batai ??an banza ba ni wallahi dama ka aureta zaku dace wallahi ,
kai kabir kasan me kake fa?a me zanyi da wannan yarinyar inda ace nayi aure da huri na tabbata zan haifi ka marta ni manyam mata ma basa ga bana balle wannan bata huce yar cikina ba Allah yaa ki yaye,
Dariya kabir yayi yace
" haba mutumina ba asan inda rana zata wa?i ba ?ar kace min madam ta haihu,
duka ya kai mai ya kauce yana dariya kai Am ya girgiza ya fita
motar sa ya dauka ya nufi hanyar gida horn yayi mai gadi ya bu?e fitowa yayi sai da yayi tafiya mai dan nisa tukunna ya xo kufar da zata sada shi da shashinsa wani kati ya fito dashi mai kama da ATM ya zura a kofar nan da nan kuwa ta bu?e
sallama yayi ya shiga ma kunnin futula ya kunna nan da nan haske ya gauraye ?akin
masha Allah iya ha?uwa ya ha?o kasan ?akin an malale shi da epoxy mai kalar blue da wasu flowers pink ga wani carpet mai laushi kamar auduga kana takawa kafafuwan ka suna nutsaiwa
ga wasu hadaddun luxury sofa royal dark blue da adon teal color
zama yayi yana fiddah wani wahallan numfashi ya lumshe idon sa ya da?e a haka tukunna ya bu?e ya zubawa pop ido yawa mai shirin ganin wani abu wayar shice tayi ringing
banza yayi da ita ji ana shirin da marsa da kira ya ?auke wayar a fusace zai kashe sai yaga sunan da yayi save wanda iya tsayin rayuwar sa kiran be ta?a shigowa wayar sa ba tsayawa yayi ya ?arewa sunan kallo first love sannan ya dauka yayi shiru jiya ance
"ya jikin naka kaje gida lafiya ?"
Numfashi ya sauke daman yasan ba de mamy bace iya rayuwar sa be ta?a ganin mamy ta bashi kulawa ba cikin gaji yace,
"Alhmdllh lafiya qalow nusaiba jin muryar mamy yayi tana cewa nusaiba wakika kiramin da wayata ke ina take wayar bani abata ita kuma ta bata amsa dacewa ya AM nakira ,
"wane AM kuma nusaiba bana son rakice rakice ?,
Haba mamy yaya AFIF ne fa shinake nufi nayi mai ya jiki kitta ya kashe wayar fridge ya nufa ya dauko rowa mai sanyi
ya bu?e ba?in gorar ruwan ya sa abakin sa duk ya shanye ya hullar da robar
a jiyar zuciya ya dinga saki ajire ajire ya wanda yayi tsaire fresh yogurt ya dauko ya bu?e ya fara sha ?akin baccin sa ya nufa
masha allah komai nasa tsabtsab ba dadti gaba ki ?aya komai na ?aki farine toilet ya shiga
wow yawa ka zauna ka ci abinci wanka yayi yai alwala ya goge bakinsa ya fito cikin wasu hadaddan pajamas parare tas bakin gado ya zauna ya zura glass sai ya fito balarabe sak lapton ?insa ya ?auka ya kunna datar sa sa?onan nin email ?insa ya bu?e yana bada amsa wani sa?one ya shi gomai kamar haka,
_me ka dauki kan ka aliyu mansur zaki ka mar yarda na kashe matar ka kai ma saina kashe ka sannan a kwai ajiyar mu a gunka saide kash kafi muzo mu dauka kariga mu ?auka yau ?innan zan kaita lahira hhhhhhhh wwwzzzz_
glass din idonsa ya zare wannan wacce ajiya ce ko de ya bugawa nusaiba waya ya tambayi ina princess take wayar shi ce ta shiga ruri da sauri ya dauka cikin muryar kuka nusaiba ta ce,
Ya yan fashi sun tare mu a hanya sun tafi da nurr
"Amma Allah be basu nasaraba da suka ga jami'an tsaro zasu kama su shine suka yarda ita suka gudo ta ?urje a kafa da hannu ya lamir yayi duba ta ya bata magani yanzu muna gida ,
"ajiyar zuciya ya sauke yayi hamdalah aran sa cikin yar sassayar muryar mai cike da haiba nitsuwa da kamala ba zaka ta?a gane halin da yake ciki ba yace,
Nusaiba ku ?ara kula mutanan nan da gaske suke sai sunga baya na dan haka ku ?ala kula ?ar kudinga fita yawo
"TO, yaya zamu kiyaye insha Allah yaya anty yusrah ta zo ga su afnan ,
Kice mata ina yimata sannu da zuwa
kit ya kashe wayar shiru tayi tana kallon wayar muryar mamy ce ta dawo da ita cikin hayaiyacin ta wato sai da kika fa?amai ko shima yaji da abin da ke da munsa yusrah ce ta shigo afnan na kafa?ar ta tace ,
"Mamy we ina yaya ance ya dawo ban gan sa ba yanzu daga bangaran sa nake ?"
Ajiyar zuciya ta sauke tace,
"Yusrah kamar yarda kika sani ta mi?e ta shiga ?aki kan gado ta wa?a ta saki wani irin kuka sai da tayi mai isar ta
sannan mi?ewa shi ga toilet ?in dake bedroom ?inta tayi alwala tana fitowa ta ?auki hijabin sallah ta ta shinfi?a praymate ta ?auki qur'ani ta fara karantawa ko tasami sauki a zuciyar domin abubuwa dayawa yayi mata yawa wayarta ce ta fara ringing bata ?aga ba ganin ana ta kira ba kaukautawa yasa ta yi sallama gaban tane ya wa?i ganin mai kira da sauri ta ?aga tace
" brk da harwaka Anni ina huni barka da dare,
Cikin fada anni tace
"yimin shiru da ban huni ?ya ganni za kiwa mutane da?in bakin da ki ka saba sanin kanki ne ni nafi ?arfinki da tsafetsafen ki kurwata kur aniyarki ta biki,
"to kibu ?e kunne ki jini yau hanal zata dawo daga Dubai a shashin ki zata sauka saboda tsabar rashin mutunci sai yanzu ki kaga damar ?auka wayata wallahi ASIYA kike yayeni
Muryar ta narawa tace
"Wallahi anni ina ban?aki ne shiyasa domin tasan ta ce mata tana karatune to tashin hankalin da zata fuskanta yafi haka Allah ya kawo ta lafiya ,
kee we yaron nan mai zuciya yawa ta kafiran farko yazo dan haka auran su zan ha?a da hanal bawe ina fa?a miki dan kin isa aa dan inuna miki isata da ?arfen ikona akan danki bawe na yarda jika nane ba domin baya kama da ahalin mai zaki tun huri ki nema me uban sa kafin indawo kan ki ke da shi kitt ta kashe waya ,
"Wayar ta ciro da ga kunnan ta ta dafe kirji bata son wannan ha?i kaf ahalin xaki ba wanda be san halin hanal da mahaifiyar ta yanzu ma haka ance fa da saurayin ta ta tafi dubai hawene ki zarya afuskar ta yawa an bu?e fanfo
ahaka su yusrah da nusaiba suka sa me ta mamy lafiya dan Allah me yasaki kuka ?"
Nusaiba tace,
"mamymeke faruwa murmushi tayi ta goge hawayan tace,
Abune ya fadamin ido na
Yusrah tace,
haba mamy in baki fa?amana ba zamu shiga wani hali mamy mai zaisa ki ?oyemana ko dan saboda ciwanki ki fa?a mana kyaji sauki in kika bar abu a ranki zai dameki
ajiyar xuciya tayi ta fara fa?a musu duk abin da ya faru
Mamy ga shawara awanna karon ki nunawa anni iya kacin ta inaha Allahu ba zatai nasaraba kiyiwa yaya aure bayarda zatai da ke tunda ba ita ta haifa miki ?an ba yaka mata su daka ta da cutar da yaya gobe ki kira abdulraman da lamir mu shawarta sanna tunda abbie ya sami sauki ana ganin gobe za a sallamo shi a gobe a ha?a su waziri da wani ba kusantan shi a daura aure haka shine mafita
"TO, yusrah Allah ya bamu sa'a sannan kinga zamu fa?awa kabir ayi komai cikin sirri sai lokaci yayi sai kowa yasani *...............???*
*AFIF*
Oum yasmeen
*My first novel is return black*
_the writer of BINTA YAR JAGALIYA_
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*____________________________________*
*____________________________________*
Chapter 71-72
""Amin yusrah tace ,
Ammy tace
"?usrah Nusaiba ku tafi ku kwanta nima bacci zanyi kunga tara tayi kee yusrah gobe ki tafi gidan ki kinsan bana son ki dinga zuwa kina kwana yauma afuwar dana yimiki saboda yau kuka dawo gobe nusaiba zata biki ku gidan ki ku gyara abin da kika ga be miki ba tunda na sanki da iyayi cewa zaki yi bayin da sukai miki aiki beyi ba,
"To, mamy Allah ya kai mu suka tashi ,
Washe gari duk wani musilmin da yake birnin zaki ya tashi da azumi
riga ce T-shit black color yar gidan gubbacci anyi rubutu da white color ansa *ALWAYS BE YOURSELF* ya ?aura agogo rolex sumar kansa sai she?i take haka ?asumbar sa
lips ?insa sai she?i suki sunyi pink color yawa na jarirai saboda tsabar taushin su mayan sexy eyes ?insa masu kama da mai jin bacci ya sanya farin glass cikin nutsuwa da ?asaita yake taka matattakalal ?akin da zai sada shi da
Da?in abbie har ya isa gun gani yayi a lamar da mutane da yawa har yana iya juyo muryar jarababbiyar tsohuwar nan mai kama da matsastsan lemo ?aramin tsaki ya ja zai juya kenan ta ita kuma ta murda handle ta fito tace
Wanake gani kamar wannan yaron mai ba?ar zuciya yawa ta kafuran farko ga subfa yawa bayahude kai abin yayi maka yawa koda yake ka tsotsa a nonan asiya
Cikin murtuke fuska kamar koda yaushe ya juyo saboda tsabar yawan gashin girarsa ya kusan ha?ewa baki sidik ya kafeta da manyan idanuwan sa be cewa ta kalama daya ke duk iskancin anni tana shayin sa
"Salati tayi tana tafa hannaye shikkenan asiya ta haifa mana jaraba ace mutum kullum ba fara'a in kaga yayi murmushi to yayi mugunta anya kuwa afif kana so kaga annabi ranar gobe kiyama ?"
A hankali ya matso kusa da ita yabu?e baki yawa mai ciwan baki ya ce ,
"aa in nazo zangan shi ki rufemin idanuwa kina ta yimin ihu a kaina zaki fasan dodan kunne fa
juyawa yayi ya shiga ?aki bakin sa dauke da sallama ido hudu sukayi da gimbiya rumaisa da zaliha suna zaune sun gama ha?a kayan da zasu tafi da shi dayake an sallami abbie cije lips ?insa yayi cikin isa da izza ya ?arasa gun abbie kaf cikin su ba wacce ta amsa sallamar sa abie ne ya fito daga toilet yace,.
"aa abbana kazo ?"
Eh abie ya ?ur?usa ya gyasheshi anni ce ta shigo kamar an wurguta tace mansur
"Sarki mansur yace,
na'am hajiya
"wallahi karabani da wannan ?an nan na matar ka domin ba jini na bane ,
Rumtsai ido afif yayi domin jin ?azafin da anni ta yi mai
" abbie kuwa cewa
" yayi dan allah hajiya kiyi ha?uri"
ware idanuwan shi yayi sunka?a sunyi ja ya ?ago ya tsura mata idanuwan shi tuni jikin ta ya fara rawa domin har ga Allah yaron nan inyayi wani abu tsoro yake bata cikin ha?ewar murya tace
"ni zan tafi Allah ya ?ara sauki a kula ?arka ?ara cin abincin asiya tunda so take ta kashe ka taci gado ,
""""sandar ta ta dauka ta dauki ja?arta tafita da alama yau bata tawo da masu tsaranta ba ran su hajiya rumaisa farikal anyi maganin wannan shegen yaron mai taurin kai ,
abie ni zan tafi i nada mara sa lafiya da zanwa aiki
dafa kansa yayi yace
"Allah yayi maka albarka yaraba da duniya lafiya ya kareka da sharrin mutun da aljan ka ru?e addu'a sannan yau kazo gida muyi shan ruwa tare kai zaka jamu sallah duk maganar nan da yake ba wanda yaji me yake cewa
Kai ya ?aga mai yace
"insha Allah zan zo amma abie a daga min ?afa takwas na dare yan jarida zasu yi hira dani ,
Okay ba damuwa Allah ya tsare
Amin abbie ya fuce daga ?akin
Allah ya jada ran sarki yanzu abinda yaron nan yake ya da aibata ?arasa ba ta ha?iye zancan ta saboda wani kallo daya jefeta dashi
Wannan kenan
tafiya yake acikin nutsuwa har ya iso tam?ameman asibitin horn yayi gate man ya bu?emai
matashin yayi sauri ya rufa mai baya saboda yana so ya gyashe shi fitowar sa kenan daga mota yace
"barka da zuwa oga andawo lafiya ,
kai ya ?aga mai yace ,
"Barka de ya aiki ?"
Alhmdllh komai yana tafiya daidai
Masha Allah ku?i ya ?auko besan adadin su ba ya mi?a mai ya tafi tasbiyi yake a ransa sai ka tsuramai ido sosai zaka kula cewa bakin sa na motsawa kadan yanzu kowa ya kama aiki wani daki ya shiga ya canza kaya zuwa na fi?a ya fito
wannan kenan
Kabir yace nurse ki kula da yarinyar nan tunda ansami nasara ta farfa?o
Nurser farida tace
"Dr bata fa magana tun ?azu saide ta kalli mu da alama tana jin me ake cewa bansan me ya hanata magana ba ?azu dr marsut ya ?auke ta yatafi akai hotan ma?ogaranta ba a ga komai ba ina ga gaskiya saide ayi addu'a da alamar kamar sihiri ne a jikin ta ,
Okay ni zan tafi sai in fa?awa dr fita yayi daga ?akin wani hayene yazubo mata da sauri nurse farida ta share mata gashinta ta tattara gudaya tana tausayin yarinyar batafi sa'ar autar ta ba gashi ta gamu da kaddarar rayuwa ?aukan ta tayi domin tayi mata wanka suna zuwa ban?akin ta no?e alamun bata so ta ga jikin ta
"Zaki iya?"
shiru tayi tayi ?asa da kai domin ko hannunta ba zata iya ?agawa ba ganin haka yasa ta tu?e mata kayanta bata shiga tashin hankali ba sai da ta ga duk shatin bulala wani yana kan wani wani ya warke wani kuwa sabone bata yimata wanka da soso ba iya shower gel mai kamshi da tsada tayi mata amfani da shi tayi mamakin girman jiki irin na yarinyar domin ko mace yar