Showing 27001 words to 30000 words out of 35259 words

Chapter 10 - JEJI GIRL COMPLETE HAUSA NOVEL

25 Jul 2025

2040

dasu momma parlor Abba domin Sam yau ba,akomai bancin d'aurin auren shiyasa sukayi kamu tinjiya ayau Babu wasu mutane sosai face Yan uwane kawai...Kiran irfaan d'inne yashigo wayarshi Hakan yasa yad'auka cikin tsokana yace autan momma yaron Ammi Kuma Dan lelen anty Maryam kana inane Hakan? Yatambaya cikin nishad'i...daga bangaren irfaan yace ya Mahmoud nashiga ukku nakashe yar mutane please help me =?O? yafad'a cikin muryar kuka domin jiyake kamar yarusa ihu. Mik'ewa ya Mahmoud yayi daga wurin batareda yacemai komaiba sabida kada iyayen Nasu sugane yabar parlor gaba d'aya Yana fad'ar bana jinkafa barana fita waje. Dakallo duk sukabishi musamman momma datad'ora Ayar tambaya akan wayar dubada yadda yanayin fuskar Mahmoud tasauya lokaci d'aya.

Shiko Yana fita yace mikake fad'ane Hakan irfaan Mika aikata? "Nima bansan ya akayi na,aikata abunda na aikataba ya Mahmoud Amma wlh Bata numfashi Kuma har ruwa nasaka mata Amma San Bata farkaba nashiga ukku,,yak'arasa zancen Yana sakin kukanda keneman sub'uce mishi...Shima ya Mahmoud cikin tashin hankali yace hubahanallah irfaan kanutsu kayimin bayani yadda zan fahimceka domin insan yadda zan temakama please. "Shiru yad'anyi Yana sauraren ya Mahmoud d'in tareda tunanin yadda zegaya mishi sex d'in ikraam yayi. Seda yaji ya Mahmoud d'in nafad'ar kainake saurare miyafarune kagayamin. "Nisawa yayi kana yabud'e Baki ahankali kamar bayaso yace "ikraam ce ya Mahmoud. "Ikraam Kuma? Miyasametato? Yatambaya ak'ule..shiko shiru yad'anyi Yana tinanin ta,inda zefara gayamishi kamun dai yayi k'arfin Halin cewa "I have raping her yafad'a Yana duk'e kanshi k'asa kamar Yana gaban ya Mahmoud d'in. "Whatt? Ya Mahmoud yafad'a dak'arfi kamun yace kanada hankali kuwa irfaan duka nawa ikraam take dazakayi raping d'inta shin bazaka iya hak'ura ba har idan gurmanta yakai kokabita ahankali karta amuncema wayagayama anazowa mace Hakan irfaan duk hak'urin dakayi abaya narashin mace ataredakai se yanzu yau kawai daga d'aura sure zaka dirarwa k'aramar yarinya haba Dan Allah....cikin mmki irfaan kesauraren zancen ya Mahmoud domin shi atinaninshi ze rufeshida fad'a ne segaya yabigeda Wani zancen daban. Kamun yasamu damar bud'e Baki yayi magana yaji ya Mahmoud d'in nafad'ar kasaka ruwa abakinka kahurza matasu acikin hancinta zata Farka domin bamutuwa tayiba sedai dogon Suma Kuma idan tafarka kazo gida yanzu kowa Kai yakejira daga anan idan Bata warwareba semuje hospital dubata idan baka raunatataba. "Okay thanks my bro Hakan kawai yace atak'aice kana Ya yanke wayar.


Bathroom d'in yakoma taredayin yadda ya Mahmoud yace..aiko segaya tafarka da kuka tana fad'ar zafi.. cikin sauri yarungumeta ajikinshi Yana fad'ar I'm so sorry please my life I'm really sorry wlh bansan ya,akayi nayimiki Hakanba narasa dawace kallazanbaki hak'uri domin nakarb'i budurcinki Bata hanyardata daceba Amma iname matuk'ar Baki hak'uri Kuma insha allah zangyara B'arnarda nayi acikin satinnan please for give me ikraam.

Itadai tinda yafara magana batace komaiba tanabinshida Ido kawai dudda tasan abunda yayi be kyautaba Amma batajin haushinshi Kuma ganitakeyi dabata yaddaba bazeyiba Hakan yasa takasa cewa komai se Ido kawai data zubamai....Ganin Hakan yasa irfaan yin Shuru dabakinshi dudda Yana kallon zata rik'ashi aran ahakan yashiga gashinta dakanshi tana kuka tana komai Amma bebartaba seda yagasatan yadda yadace kana yayi mata wanka yace tayi natsarki domin yanzu komai na ibada ikraam ta,iya daki Daki..bayan tagama yad'aukota suka fito. Mai yashafa musu shida ita kana yamaida mata Yar rigarta tareda hijabinta Shima yasaka jallabiyarshi yad'aukota suka fito. Amota ma tinani yakeyi idan suka Isa gida su momma sukaganta Hakan sukagane abunda kefaruwa to mizance musu? Wannan shine tinaninda yasa yadoka ya,Isa gidan yakasa shiga.

Suko gabaki d'aya sunan inda suke a parlor sunata biya ba,asi akan wannan al'amarin Hafees se lbrn jejin yake Basu da abubuwan Al'ajabin dakecikin dakuma yadda sukaga tana rayuwa aciki...shiko ya Mahmoud gabaki d'aya hankalinshi nakan wayarshi dakuma hanyar shigowa Sam yakasa samun nutsuwa tinani yakeyi shin tafarka ko haryanzu? Kadda dai dagaske ne irfaan yakashe Yar mutane domin wlh tayi k'ank'anta ga d'aukar namuji musamman irin irfaan d'in domin abunda yasanine tun suna Yara irfaan yafisu girman halitta toyasan koyanzuma Hakanne idan kuwa k'aramar yarinya tahad'u dashi sewani hukunci na allah....itako momma tana ankaredashi duk abunda yakeyi dudda batace mashi komaiba.


Seda yagama zab'i kadagenshi a motar kana yajiyo Yana kallanta domindai har yanzu bayi mishi maganaba yace "ikraam. "Na,am ya irfaan ta,amsa cikin sassanyar muryarta...se alokacin yad'anji dad'i aranshi kulada ba kulatarshine tayiba nisawa yayi kana yace "zaki iya tafiya yadda su Ammi bazasu Gane wani abunba Kona d'aukeki Kinga semuce zamewa kikayi kinjiciwone shiyasa bazaki iya tafiyaba idan suka tambaya. "Eh ya irfaan tafad'a atak'aice....Shima bek'ara cemata komaiba yabud'e motar yafito kana yazagayo gefen datake yabud'e motar tareda d'aukota sukanufi cikin parlor.

"Lpy kad'aukota miyasameta? momma tafad'a atsorace tana kallanshi. hakan yasa duk sukajuya suna kallansu irfaan d'in. "Kanshi yaduk'ar ak'asa domin Gani yakeyi sunrigada sunsan abunda ya,aikatane yasa suka had'u wuri d'aya haka kowada kowa ake tuhumarshi hadda iyayen Nasu Maza. Cikin inda,inda yace "Dama Dama zamewa tayi shine taji ciwo Bata iya tafiyar shiyasa na d'aukota yafad'a Amma adabirce. Hakan yasa momma kafeshida Ido kawai domin Bata yadda ba.

Ammi kuwa dasu Abba cewa suka ash'sha kuwa to hope dai dasauk'i ko? "Eh dasauk'i abei yafad'a Ganin bawani abunbane. "To Allah yabata lpy zokazauna anan cewar Abba....k'arasawa yayi da,ita tareda ajiyeta kusan Ammi akan kujerar kana ya kwantarda kanta akan cinyar Ammi yamik'arda k'afafunta waiduk Dan kar,adago jirginshi kana shi yadawo k'asa kusan Hafees yazauna. Ammi kuwa sejera mata sannu takeyi yayinda anty Maryam da momma sukebinta da kallo.

Abei yace "to irfaan ayaudai abubu dayawa sunfaru Kuma inada tabbacin bakasan ko d'aya ba ko akwai Wanda yagaya mishi acikinku? Yatambaya Yana kallansu.. "aa abei cewar Hafees domin dai shi ya Mahmoud hankalinshi nakan ikraam Sam begamsuda wannan kwanciyar ba Abu d'aya ne yayi mishi dad'i shine tafarka Kuma cikin hayyacinta.

"To shikenan badamuwa barani ingayamasa da kaina yafad'a Yana kallon irfaan d'in sa,annan yacigabada fad'ar kasandai matsalar wannan yarinyar da doctor yafad'a ko irfaan? "Eh nasani abei yafad'a kanshi ak'asa. Abei yace Masha allah to tinda yafad'i wannan matsalar muke tunanin yadda zamu b'ullowa lamarin domin abune Wanda Doline ad'auki mataki akanshi sedai idan ba yadda za,ayi mukuwa munada yadda zamuyi Kuma munlura sosai da shakuwarda ke tsakaninta da Hafees Hakan yasa muka yanke hukuncin d'aura auren ikraam da Hafees kaiko da zeelha sabida asamu mafita acikin wannan lamari... aitinkamun abei yakai k'arshe IRFAAN yad'ago agigice cikin tashin hankali dayayiwa zuciyarshi gangar jikinshi dakuma fuskarshi dirar mikiya wace whattttt? Daba,in k'arfi muryarshi na bayyanarda asalin tashin hankalinda yashiga lokaci d'aya...ita kanta ikraam azabure tamik'e zaune tana zare Ido kamar wadda tayiwa sarki k'arya atake suka cikoda k'wallah.. Shikuma irfaan mik'ewa yayi da rarrafe ya,Isa gun abei yarik'o k'afafunshi tareda kifa kanshi ak'afafun Yama kasacewa komai babban tashin hankalinshi abunda yafaru ayanzu tsakaninshida ikraam d'in kenanda auren Hafees akanta Kuma yasadu da ita mihakan kenufi anrabashi da itakenan na har abada kome? Sukuwa gabaki d'aya bakida hanci suka saki suna kallansu dagashi har ikraam d'in data mik'e tana Shirin rushewada kuka.

IRFAAN kuwa Dakyar ya,iya bud'e bakinshi cikin harhad'a magana yace kamun Rai abei=?O? Dan girman allah dazatinsa karkumin Hakan wlh inasan ikraam Kuma itace rayuwata Dan Allah karkurabanida ita narok'eku. Yak'arasa zancen kamar zesaka kuka Amma kukan yak'i zuwa. "Kamarya kana Santa. Cewar Abba kamun yacigabada fad'ar kanasanta shine bakafad'aba Kuma kasan tana d'aukeda wannan matsalar wadda Doline tayi aure? Tinda kayi nauyin Baki yanzu kam Doline kad'auki hak'uri domin bazamu kwanceshiba Kuma ai bawani aka auramataba Hafees ne biyuninka nakuwa San zaka iya sadaukar Masada ita. "Seyanzu kukan yazo mishi cikin kuka yace Abba ba maceba ko rayuwata zan iya sadaukar wa Hafees balle mace Amma bazanso nakasance mutin nafarko Wanda yafara rusa masa rayuwaba da Babu komai tsakaninada ikraam bamazan fad'a muku abunda kerainaba bayan naji tazama matar Dan uwana Amma ayanzu banada zab'ine domin tabbas ikraam koda ban auretaba Amma sabida lalurarta tamkar m..cikin sauri Hafees yafad'a jikinshi batareda yabari yafad'i abunda yakesan fad'aba yace don't sey it please my bro ikraam matarkace wlh batawaba dakai aka d'aura mata aure badaniba su Abba kawai suna tsokanarkane sabida Hakan karufe sirrinku please kaji Dan uwana. Yak'asa zancen Shima cikin kukan Ganin IRFAAN yashiga tashin hankali lokaci d'aya.

Wani irin nannauyar ajiyar zuciya yasauke Yana k'ank'ame Hafees ajikinshi...shiko abei da Abba dariya suka Saka kana Abba yace kaga abunda nake gayama ko mukhtar. Kamun abei yayi magana Ammi tace zan???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ce na gaskiya Baku kyautawa yaronaba sabida Wani dalilinku nadaban kutadawa yara hankali ita kanta wadda kuke abun akanta kiduba Kuga Ammi tafad'a tana nuna musu ikraam daketa famar rusar kuka. Tofa >?? iKon allah kiyafemu my angel kinji cewar Abba...itako anty Maryam dariya kawai tayi yayinda momma kuwa keduniyar tinanin mi irfaan kesan fad'a Hafees yahanashi badai tare yakeda yarinyar ba. Shine tambayar dayaketa yiwa kanta.

Nandai bayan komai yalafane abei yabawa IRFAAN lbrn komai Gameda iyayen ikraam kana yak'ara dacewa Ashe k'anwaku kukaceta bakusaniba wannan duk hukuncine na uban giji...aibaki irfaan yasaki Yana kallan abei domin Yama kasa gasgata abunda yakeji. Hakan yasa aka nuna mishi picture d'in mahaifinta wato Alhaji Abbas dakuma tatun zanen gidansu irin Wanda kega ikraam. Aiyana dubawa yadafe Kai Yana fad'ar tabbas wannan gaskiya ne ko shakka Babu itace Yar anty Maryam.. itako ikraam tinda akafara zancen takebinsu da kallo domin itasam batasan Wani abun Gameda iyayentaba Abu d'aya tasani itad'in Yar jejice renon namun dawa. Abba ne yace taso y'ata Ganin tayi shiru kawai tanabinsuda Ido... mik'ewa tayi tsake Dakyar cikin dabara Amma tanayin tsayeda kafafuwanta seda tacije Baki tareda sakin Yar k'ara kad'an wadda duk tamayarda hankalinsu kanta...!









Autar alheri
'?
*JEJI GIRL*

___'___&&&&&&&&&&&&&

Paid
Page 53 & 54

"Cikin sauri Ammi Dake kusanta tarik'eta tana fad'ar subahanallah ciwonne? Itako momma da anty Maryam Sam sunfara kokwanto akan wannan ciwon. Dukkansu bawanda yaga tashim IRFAAN Ganinshi kawai sukayi gabansu Yana fad'ar barana kaita Ammi inbazata iya tafiyarba bejira cewar Ammi ba yasab'ata kamar y'ar baby yakaita kusan Abba ya,jiye.. dukkansu dariya sukayi kana sikayimata sannu.

Sannan Abba ya kalleta yace "ikraam shin kinsan Wani abun Gameda iyayenki? Tinda yanzu bakinki yabud'e zaki uyagayamana abunda kikasaki ko hannun wasu mutanen kikataso amatsayin iyayenki? Yatambayeta Yana kallan yanayinta...duk'arda kanta tayi ak'asa kana tace bansan komaiba Gameda kowa Abba inba Abeee naba da ammeee sune kawai nasani acikinsu nataso acikinsu narayu suna bud'e Ido nagani Abba bansan wata kalmaba inba kukansuba dana tsintsaye se k'ugin ruwa Dana iska bansan kowaba sesu tinda nafara wayo sune abunda kemun hidima harna fara yiwa kaina. Dan shiru tayi hawaye nabin fuskarta kamun taci gabada fad'ar bantab'a Ganin halitta irin tawaba seda girmana dasu babbakun mutane keshiga jejin danufin cutardani sune way'anda nafara Gani irin halitta ta Amma Abun gudune ataredani domin nema sukeyi su hallakani kota yaya se idan abeena yakawomun d'auki alokacin. Ya fadeel ne mutun nafarko Dana fara Gani me irin halitta ta Amma bamacuciba sekuma su ya irfaan dasukazo tafiya dashi daga farko batsorata daganinsu Amma danaga basada nufin cuttadani na aminta dasu harnaji ba dad'i alokacinda sukafi. Abba bansan kowaba face namun dawa acikinsu narayu sune iyayena Yan uwana abokaina komainawa Abba ni y'ar gatace agaresu Abba sautin muryarta d'aya ya,Isa yahargitsa jejin Abba domin basa bari kowanne abun cutarwa yarab'eni suna bani kariya fiyeda yadda suke bawa kansu Basa barinada yunwa ko k'ishi Abba sa,Anna ko iskarda Basu yadda da,itaba Bata Isa tatab'ani agabansuba Abba kaga kuwa sunfi iyayen nawa Sona sunfisu buk'atana nibanada wasu iyaye samadasu sekuma kuda yayana inasanka Abba abei Ammi momma ya irfaan ya Hafees ya fadeel ya Mahmoud ya Muneer way'annan sune ahalina jigona Kuma gatana tubalin rayuwata sukuwa namun dawa sune karkuwata Kuma jinin jikina Ina kewarsu sosai Abba Ina kewarsu tafad'a tana rusheda kuka...kowa awurin seda yayi k'wallar tausayinta watodai acikinsu tataso anan tagirma wannan ai Se y'ar baiwa tabbas wannan Al,amarin daga allah ne yak'are baiwarsa Kuma yasaka wasu bayi nasa abun tsoro acikin al'umma suka zame mata karguwa suna gadinta har izuwa lokacinda yatsara zatabar jejin kenan shine sanadin b'atan fadeel tinda komai yanada sanadinsa tabbas iKon allah yafi gaban mmki domin komai narayuwar Dan adam atsare yake tinkafin yashigo duniya.

Nisawa Abba yayi kana yace kiyi hak'uri ikraam kiyi shiru kinji barakiji asalinki Kuma iyayenki nasanki k'addara ce tarasu Dake. Kinga wannan itace mahaifiyarki sunanta Maryam Kuma k'anwace agunsu momm d'inku sudai nasan kinsan komai gamedasu to Maryam k'anwarsuce Kuma mahaufinki mutumin kirkine Alhaji Abbas Kuma buzuneshi haifaffen agadas ne Kuma shid'in marayane ankashe iyayenshi duka shine abunda yasa yabar kasarsu nigar yashigo Nigeria har allah yahad'ashi da mahaifiyarki ya aureta,,mahaifinki Costum ne Kuma jajirtacce ne tsayayyen mutin agun Al'umma da iyalinshi. Alokacinda allah zerabakune aka janzamishi wurin aiki daga Lagos aka mayardashi Ibadan to sesukayi tafiyar cikin dare ana ruwan sama alokacin bakifi 1 month ba da haihuwa Wanda tafiyar itace silar rabuwarku Kuma silar rasuwar mahaifinki ko ita maryam allah yanufi tanada sauran kwana agaba har wasu mafarauta suka tsinceta Amma sunce ita kad'ai sukagani Bada jinjiraba alokacinda Maryam tasamu lbrn dagake har mahaifinki bakwaraye tashiga tashin hankali ba kad'anba kumashi mahaifinki daga Baya ansami gawarshi Amma kekam ko lbrn ki ba,ajiba sedai yau da mahaifiyarki kefad'ar kece y'arta data b'ata Kuma asalin sunanki Khadija ne wato sunan momma.

Kowa awurin shiru yayi Yana sauraren Abba harya Kai k'arshe. Anata jajanta abun yayinda ikraam keta famar rusar kuka itada anty Marwa da anty Safah. Cikin k'arfin Hali tamik'e tsaye zata nufi inda anty Maryam take ai wata azaba dataji taratsata batasan lokacinda tadurk'usaba awurin tana Sakin marayan kuka. Mik'ewa irfaan yajeyi ahanzarce ya Mahmoud Dake kusanshi yarik'eshi Yana nuna mishi anty Maryam da momma tace taje gareta domin tagano wurintane yarinyar kesan zuwa. Tana zuwa tasaka hannu ta tallabota tareda share mata hawaye Kuma itakanta hawayen takeyi tace kiyafemun anty Dhija kiyafemun kinji badasanina kikarayu acikin dabbobiba Kuma bantab'a sanin cewa kina Rayeba sedai Wanda yatsara Hakan yafimu sanin dalilinshi nayin Hakan Kuma gashi cikin ikonshin da buwayarshi yasaka yayunkine suka ceceki kidena kuka kinji kiyafemun...ya,Isa Hakan anty Maryam nibakimun komaiba Kuma inasanki kamar yadda kowacce y'a kesan mahaifiyarta Kuma Ina alfaharida ke da y'an uwanki dakuma y'ay'anki.

Murmushi anty Maryam tayi kana tace muma Muna sanki fiyeda yadda kikesanmu anty Dhija.. dasauri ikraam tad'ago tace anty Maryam ni sunana ikraam shine yayana yasakamun tafad'a tana turo Baki gaba..aiko tabawa kowa dariya hadda anty Maryam d'in cikin dariyar tace tofa >?? iKon allah to aidama hakanne sunanki Khadija Kuma ko alokacin da ikraam ake Kiranki domin shine yafara kirankidasunan tinda yaji sunan anty Dhija gareki. Kowa awurin yak'ara Saka dariya. Baki ikraam tak'ara turowa kamun tayunk'ura zata mik'e tsaye cikin sauri anty Maryam tace inazakije? "Gun Ammi tafad'a atak'aice. "Yuzamanki barani nazo sukatsinkayo muryar Ammi d'in...tasowa tayi tazogunsu tazauna tana fad'ar Gani. Jikinta ikraam tashige kamun tamatso k'wallah tace Ammi "kigayawa Abba karya rabanida ya irfaan please tinda kunce Kuna Sona Nima inasan yayana kunga bakwaso arabaku Dani Dan Allah Nima karku rabanida yayana. Tak'arasa zancen tana matsar k'wallah. Kowa awurin yayi mmki Jin furucinta domin ita batasan cewa su Abba wada sukeyiba sabida hankalinta baya taredasu tinda taji ance and'aura aurenta da Hafees.

"Murmushi Ammi tayi kana tajuya tana kallan IRFAAN Shima d'in kuwa suyake kallo yanajin kamar yaje yarungumeta ajikinshi..hannu Ammi Tamik'a mashi alamar yazo. Aiko tasowa yayi cikin sauri Yana Saka hannunshi cikinna Ammi d'in. Kamo hannunta Ammi tayi tasaka cikin nashi kana tace ga irfaan Nan my baby nakine har abada su Abba bazasu tab'a tabakuba domin Suma sunfi buk'atar ganinku atare zancen aurenkida Hafees irfaan ne suke tsokana kinji aure da irfaan aka d'aura Mikishi allah yabaku zaman lpy yakuma albarkaci yarayuwar aurenku ku dukanku. Ameen y hayyu y qayum suka amsa dukkansu kana Ammi tace irfaan d'aukar kakaimin ita bedroom d'in anty Dhija inazuwa tafad'a cikin Bada umurni domin itama ayanzu ta fahimci Wani abun. To kawai yace tareda mik'ewa yad'auketa sukabar parlor. Se alokacin kowa yasaki murmushi kana Abba yace to maryam anjima kowacce amarya akaita d'akin mujinta banaso Ganin kowacce anan..Amma Alhaji ikraam fa batada lpy Kuma..Kinga Khadija mujinta ai ze,iya kulada ita sabida Hakan kowacce akaita gidan mujinta.

"Shikenan Alhaji za,ayi Hakan Amma Dan Allah kayimun alfarman barin ikraam agidana tawarke tukunnah itada zeelha se akaisu lokaci d'aya Rana ita yau mako d'aya kenan Dan Allah. Ammi tafad'a cikin magiya.

Nisawa Abba yayi kana yace shikenan allah yakaimu...Ameen y allah suka amsa kana kowa yawatse. Ammi Kuma tanufi bedroom d'in momma tana zuwa batacewa ikraam komaiba tashiga bathroom tafad'a mata ruwan d'imi dakayan itatuwa Wanda zasu kashe mata raunin kana tazo tad'auketa takaita bathroom d'in. Dakanta tashiga gasata ananne ta tabbatarda zarginta cikin mmki tace iKon allah to ya,akayi irfaan yayi wannan aika aijar yanzu inda ba,a d'aura musu aureba shikenan ananufin y'ay'ansu sunyi Zina kenan? Cikin sauri Kuma takauda tinanin aranta tana istigifari tinda allah yarigada atsare seda aka d'aura auren.

Da yamma akad'auki Amare su Safah da Marwa aka kaisu gidan mazajensu. Ya Mahmoud kamar yatake kan jariri.. fadeel kuwa dayaji zancen ikraam Ashe y'ar anty Maryam ce bak'aramin mmki yayiba kumaji dad'in Hakan sosai domin Shima yanajin yarinyar aranshi kamar zeelha...mom d'in zeelha kuwa da dadynta yagaya mata zancen andaurawa Yarta aure Babushiri batace komaiba kotanuna rashin amincewarta tinda Dama tasanda zancen Hafees d'in addu,a kawai tayi musu tafatan alkhairi.

Bayan ankai Amare Ammi tad'auki Y'arta ikraam suka Koma gida yayinda tatura irfaan yad'auko mata zeelha bayan tayi wayada mmnta tagaya mata zata had'asu ne itada ikraam tasaka agyarasu domin ita y'a take kallon zeelha ba surukaba...aiko mom taji dad'in Hakan sosai batayi wata jayayya da k'awar tataba ta amince bayan tayimusu murnar bayyane ikraam amatsayin yatsu tajini...tofa tindaga lokacinda aka d'auko zeelha Ammi tadage take gyaransu itada ikraam Kuma tin wannan ranar har yanzu Basu k'ara had'uwa dajunaba tsakanin ikraam da irfaan hakama Hafees da zeelha. Ayau kwanansu shida gidan Ammi Kuma akulle basafita ko parlor daga bedroom d'in Ammi se bathroom sunyi kyau iya kyau Kuma suntsimu iya tsimuwa domin dudda zeelha da take normal yanzu tafara Jin buk'atar namuji atareda ita balle Ikraam da damacan ya lafiyar kura=??

Ashe gari tinda suka tashi aketa shirye shiryen tarewarsu domin abei yace da kanshi zekaisu gidajensu domin bayan gidan momma ne gidansu yake aiko Hakan akayi sabida ana gama Isha yazo yace sufito sutafi...Ammi tagyara yaranta iya gyara Masha allah Tami musu shiga iri d'aya

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login