Showing 6001 words to 9000 words out of 10835 words
*OUM YASMEEN*
```Littattafai na👇🏼
```
*AFIF*
*YA ƊIN MAGE*
*RASHIN SANI*
*BINTA YAR JAGALIYA*
*MUZU BA MU GANI*
_DUK MEN SON DOCUMENT DIN_
```cigaban Binta yar galiya yayai min mgn ta wannan number 09061890481```
Ɗari ukku ne kacal
Zaki iya biya ta wannan account ɗin
AMINA ALHASAN MUHAMMAD OPAY ACCOUNT
*8141785374*
Sannan ka toro sheda ta wannan number
👇👇👇👇
*09061890481 only charting*
Sannan duk me son intallata mai hajarsa ya nemai ni ta wannan number akan fara shi me sauƙi
*09061890481*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
```KUNGIYAR JAJARTATTUN MARUBUTA```
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
Saboda da masu posting ɗin banza ba zan buɗe group ba duk wani groups ɗin rufe shi zanyi a channel zan dinga posting
```Duk kan yabo ya tabbata ga Ubangijin talikai ya Allah ka bani iƙon gama littafin nan lafiya```
*GARGADI!!!!!!*
_Ban yar da wani ko wata suyi amfani da wani shashi na littafina ba ko mai da shi document inƙunne yaji jiki ya tsira_
"izunki nawa dan insan ta inda zan fara yimiki karatu,
Banza ta bawa ajiyarsa sai da ta gama isarta sannan ta juyo ta kalle sa tace
"Au kai daman bakasan ta inda zaka fara koyar wa ba kazo zaka koyar ?,
Ƙansa ya daugo ya tsareta da manyan idanuwansa ai bata ƙarasa ba tayi shiru wani shakkar sa taji ga wani irin kwarjini da yayi mata yace
"sauko ƙasa sai mu fara daga sama ko ƙasa zan ɗatso ,
Wani kallo ta watsa mai ta ɗauke kanta cikin tsiwa tace
"A nan ma zaka iya I am hearing,
Gajiya yayi domin shi mutum ne da magana bata da mesa ba ko karatu yake a nutsai yake hinsa Allah ya haɗa shi da yi da baki domin nasreen yar bala'i ce yace
"Ina qur'anin ki ?,.
Ta kaici ne ya ishe ta aɗan fusace tace
"Kana ɓa tamin lokaci fa nace maka kayi ina jinka amma tun ɗazu sai wani tsare ni kake da idanuwanka yawa zaka cinye ni ,
Ransane ya ɓaci be san lokacin da ya daka mata tsawa ba yace
"Ki shiga tunanin ki bakin rami ba gurin wasan kura bane ni zaki ne mesa namomin dawa tsarewa ki iya kalamanki ni ba irin lusarin mazajen da kike tunani bane da surar mace zata ɗauki hankalin su nasan me nake ashe shi yasa kike shigar banza ki burge banza batsari wallahi duk kuɗin ki duk kyanki wallahi baƙi isa ki dagan murya ba ko ki faɗamin magana,
Tashi tsaye tayi tace
"Okay daman kazo ka fadamin banzayen magana ne kai wa kake da suna ma ,
Taku wayayi har inda take yawa mahinwacin zaki yace
"Duk sunan da kika zaɓarmin haka nake bad girl,
A razane tayi baya domin duk takamar ta sai taga ta muzanta dawowa tayi iya kirjinsa zama tayi ta ja tsaki,
Cije lips ɗinsa na ƙasa yayi yace
"Ki ci gaba da himin tsaki wallahi wataran sai na gurje baƙin ki ,
Dagowa tayi tace
"Wekai da me kake taƙama ,
Ɗaga mata kafa da yayi alamar oho ya ɗauki wayarsa ya buɗo kur'ani ya fara biyamata kamar haka
يَٰٓأَيُّهَا ٱلنَّاسُ ٱتَّقُواْ رَبَّكُمُ ٱلَّذِى خَلَقَكُم مِّن نَّفْسٍۢ وَٰحِدَةٍۢ وَخَلَقَ مِنْهَا زَوْجَهَا وَبَثَّ مِنْهُمَا رِجَالًۭا كَثِيرًۭا وَنِسَآءًۭ ۚ وَٱتَّقُواْ ٱللَّهَ ٱلَّذِى تَسَآءَلُونَ بِهِۦ وَٱلْأَرْحَامَ ۚ إِنَّ ٱللَّهَ كَانَ عَلَيْكُمْ رَقِيبًۭ
Wani irin dadin karatunsa taji kai ka rantsai balarabe ne yake karantawa basar wa tayi karya gane yayi tasiri akanta tsura masa ido tayi azuciyar ta tace
"Ga kyau har kyau amma sai baƙin hali jiyayi kamar ana kallonsa ya dago da saurinta ta daukar wayar ta tayi tana danna wa
Basar wa yayi kamar beka metayi ba ya ci gaba da karatunsa
ita kuma bawe danna wayar take ba tarasa mema zatayi a wayar sai ma ajiye ta da tayi
Ɗagowa yayi yace
"zan miki bayanin ahayar da na karanta miki sannan sai ki karanta min ,
Wayar tace tahi ringing tsaki ta ja ta ɗaga cikin fada tace
"We kai wanne irin ne sahir kai ko gajiya bakayi to wallahi kafita a idona in rufe tun dazu kana ta jeramin kira ina wani important abune shiya sa ban ɗaga ba amma kai ƙwaƙwalwar ka bata ganewa,
Bata jira me zai ce mata ba ta kashe wayarta
be wani tsaya yaji me take cewa ba abu na karshe da yaji shine ƙwaƙwalwar Ka bata dauka sauri yayi ya kawar da zancan domin ba damuwar shi bane
" Imran ya ci gaba da cewa
Ubangijinku da taƙawa Wanda Ya halitta ku daga rai guda, kuma Ya halitta, daga gare shi, ma'auransa, kuma Ya watsa daga gare su maza mãsu yawa da mãtã. Kuma ku bi Allah da taƙawa Wanda kuke rõƙon jũna da (sũnan), shi, da kuma zumunta. Lalle ne Allah Ya kasance, a kanku, Mai tsaro ne
Sannan yace
"Ina jin ki biyamin kafin inshi gani karatun,
Takaici ne ya ishe ta amma ba azo gurin amayar da shi ba tace
"Ci gaba da karatun Ka ai daman aiki na ji,
Nunawa yayi kamar beji me take cewa ba lallai Hausawa sun yi gaskiya da suka ce icce tun yana ɗanye ake iya tanƙwara shi hadisi ya ɗauko ya fara miya mata
MATA 10 WAINDA ALLAH YA
TSINE MUSU: -
ﺍﻟﻮﺍﺷﻤﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺷﻤﺎﺕ
1. Mata masu
tsaga
fuskokinsu. -
ﺍﻟﻨﺎﻣﺼﺎﺕ
ﻭﺍﻟﻤﺘﻨﺼﻤﺎﺕ
2. Mata masu
aske gashin
gira. -
ﺍﻟﻤﺘﻔﻠﺠﺎﺕ
3. Mata masu
kankare hakori
(wushirya). -
ﺍﻟﻮﺍﺻﻠﺔ
ﻭﺍﻟﻤﺴﺘﻮﺻﻠﺔ
4. Mai 'karin
gashi da wadda
ake karamata
gashin. -
ﺍﻟﺘﻲ ﺳﺨﻂ ﻋﻠﻴﻬﺎ
ﺯﻭﺟﻬﺎ
5.Matar da
mijinta yayi
fushi da ita. -
ﺍﻟﻤﺘﺸﺒﻬﺎﺕ ﺑﺎﻟﺮﺟﺎﻝ
6. Mata masu
shigar maza. -
ﺯﻭﺍﺭﺍﺕ ﺍﻟﻘﺒﻮﺭ
7. Mata masu
yawan
ziyartar
kabur-bura
(makabarta).
- ﺍﻟﻨﺎﺋﺤﺎﺕ
8. Mata masu
kururuwa akan
mamaci. -
ﺍﻟﻤﺤﻠﻞ ﻟﻪ
9. Mata masu
auren kashe
wuta. -
ﻛﺎﺳﻴﺎﺕ ﻋﺎﺭﻳﺎﺕ
ﻣﺘﺒﺮﺟﺎﺕ
10. Mata masu
bayyana
tsiraicinsu.
Kada ku manta TSINUWA itace
nisanta daga
rahamar Allah
Sai da ya zo ƙarshe sannan tace
"stop stop ta toshe ƙunnu wanta ya isheka haka daman uncle ya dauko ka domin ka fadan magana oya you can gooo ta nuna mai hanyar fita tace
Kaima irin mutanen ne da suke damuwa da rayuwar wani maza fitar min
Ransane ya ɓaci har ya kasan control temper ɗin sa cike da tsana yace
"Ke har kin isa ki fadan magana ko baki ce in fita ba zan fita ,
Wani banzan kallo ta watsa mai wanda ke nuna irin kiyayeyyar da take mai tace
"I saw for God from today stop learning me ,
Ran Imran ne ya ƙara ɓaci karamar yarinya wacce da yayi aure da huri sai ya iya haifarta yace
"Me kike taƙama dashi sannan maganar karatu da kike keee zai wa amfani ba ni ba duk macan da batasan ilimin addini ba ta zama bagidaji duk kuwa ƙuɗin ta duk kƴanta domin ilimin addini fitilah ne me hassaka mummuna ya zama kyakkwa ga ribar da zaka more shi aduniya da lahira kinsan me ake nufi da wayewa ita ce ?,
Macan dake bin dokoƙin addini bata saɓawa Allah duk wani iya ƙoƙin da ubangiji ya tsai da ita ta tsaya macan dake rufe jikinta bata nunawa mutanen duniya tsuraicin ta sai dai su kalle ki suyi miki dariya saboda sun san cewa ke ɗin ballagaza ce ba namijin ƙirki da zai aure ki ya kawo ki gidan sa ke kanki tarbiyya bata ishe ki ba to me zaki tarbiyyar tar WA ya'yan ki addinin musulunci ya bawa mace daraja da ƙima ƙinyi sa'a daya cewa ke jinin Alhaji khalil ne amma wallahi da sai na faɗa miki abin da zai hana ki bacci
Ni ba mutumin da zan tsaya kina faɗamin magana bane dan wani na aiƙi aƙarkashin ku ko wa dake ka gani akwai irin ni'imar da ubangiji yayi mai wallahi Allah da warai da ƙuɗin da ba atsaya an bawa mutum tarbiyya ba domin ita jegon rayuwar dan Adam ce inba tarbiyya mutum zama yake shida dabba duk daya nasan cewa Allah yana fiddah matatce a cikin rayayye to ki ɗauka kece matatciya
yana gama fadar haka yasa ƙafa ya tafi kasa magana tayi wani irin bakin ciki ne ya tokareta ta bi bayansa ina ya tura babur ɗin sa yana tafiya tace
"Banza matsiyaci ta shege gida mamy kuwa tana bedroom ɗin ta tana karatun Alkur'ani ni Allah ba ko sallama ta shigo tace
"Mamy wallahi yau sai wannan banzan mutumin yayi kwanan prison we harni zai cewa we wayewa ita ce macan da take bin dokoƙin addini kin ga irin maganar da ya caɓamin kuwa,
Tashi mamy tayi ta zabga mata mari tace
"Nasreen wallahi wallahi yau kika sa aka kama mutumin nan wallahi sai nayi sanadiyar an daura muki aure da shi domin shi ne irin mijin da na dade ina fatan ki samu ko kƴanutsu ba iya ke kaɗe ba duk wata mace da tasan kanta zata yi fatan Imran ya zamo mijinta uban ya'yanta domin zata mori abubuwa kala kala aƙar ƙashin inuwar auransa
nasan kuma sai nan gaba zaki gane zance na yanzu sheɗan yana yi miki kururuwa a kunnuwan ki ina jiye miki ranar nadama nasan abin da ya dace ace ki sani tun kina yarinya yaka mata ace kin sani,
Dafa kuncin ta tayi tace
"Yau mamy ni kika mara akan wancan abun ko tom shikkenan yanzu wasan zai fara *MU ZU BA MU GANI* ni da shi da duk wanda zai goyi bayansa fuuuuu ta bar ɗakin dafa kai mamy tayi ta zuba ta gumi inda haleesa ta ɓoya ta fito cikin gudu ta shiga ɗaki ta dade tana son malam amma yau gashi mamy tana ƙoƙarin bashi yar uwarta ya zatayi da
Soyayyar sa bacin tun be fara sauraronta ba a text message ɗin da take mai yanzu yana iya yimata reply Amma besan da wake charting ba sai da ta fara samu hankalinsa sa amma mamy zata yi mata haka kuka tasa me yasa kullum anty nasreen ce keda samu kullum mutanan gidan basu da zance sai nata tashi tayi tace
"Wallahi a yanzu taƙen kaddarar ki zai fara inhar kika jefa rayuwar bawan Allah a huya a lokacin baƙar ƙaddarar ki zai fara,
wayar ta ɗauko ta lalubo wata number da tun zuwan nasreen garin ake kiranta da ita bugaɗaya aka ɗauka tace
"Na'amin ce da umarnin ku amma ........✍️
Tofa meke shirin faruwa me halisa take shirin aikata wa shin nasreen zata hulakanta ya sheikh Imran Imam shi kuwa Imran zai yarda ya auri nasreen duba da ya tsaneta shin wanne Imran saboda me malam yake ɓoye masa asalin sa mene mugun nufin tabawa akansa da har malam baya yarda yaci abincin ta shin daddy nasreen zai yar da kuwa da ƙudirin mamy kowa
Duk wannan amsar tambayar yana cikin book two
*NI DAKE MU ZUBA MU GANI*
*MU ZUBA MU GANI*
Story and writing
By
Oum yasmeen
```Ina masoya novel ɗina ina nan ina shirya muku sabon novel ɗina wanda ya shababban da irin wanda na saba kawo muku sai da nashirya tsab nayi dogun tunani sannan na kawo muku shi ku garzayo ayi wannan tafiyar daku```
*DESTINY LOVE*
*Love and romance story*
_Ai wannan ba irin nasu bane ku garzayo kudai kuyi following ɗina domin samun novels ɗina masu dadi_
*Zakarar da Allah ya nufa da cara KO ana muzuru ana shawo sai yayi*
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
💎💎💎💎💎💎💎💎💎
Juyowa tayi ta ga khaleesat da sauri ta janye wayar bata ƙara faɗin abin da ke bakin ta ba dan ƙar khaleesat ta zargi wani abu tace
"Wallahi besty kin tsoratar dani,
Stool khaleesat ta jawo ta zauna tace
"Sister wallahi ammy tana ban tausayi daddy da aunty nasreen bajita sun sata'a gaba,
Murmushin gefen baki haleesa tayi ta tashi juya bayan ta tayi tana kallon dressing mirror tace
"Ƙar ki damu yanzu lokacin ta ne damar tace yayin da damar ta bar hannun ta I will teach the lesson,
Duban khaleesa tayi tace
"Sister me kike nufi?,
Juyowa tayi ta dafa kafaɗun khaleesat ta kashe mata ido ɗaya tace
"Bakomai,
_______________HAJIYA RAHAMA BAJITA
Zuciyar ta wani irin bugawa take dafe ƙawon zuciyar ta tayi wasu zafafan hawayene ke sun turi a kyakkyawar fusƙarta tabbas tasan halin zuciyar nasreen tun da tace sai tayi sai tayi wannan lokaci shi ya dace da ki nunawa nasreen ainihin true colour ƙi ƙar ki bari daddy yayi tasiri akan ki kefa uwace gatan ya'yan ta haka wata zuciyar ta faɗa mata tashi tayi ganin wayar ta tayi ringing da sauri ta ɗauka ganin prevent number wata uwar dariya me kiran yayi yace
"Hajiya Rahama bajita shin kina tunanin zamu bar ahalin wazir su zauna lafiya to tunanin ki yayi ƙarya yanzu aikin mu zai fara duk da daman mun dade muna tare da ita amma yanzu ainiyin wasan zai fara ga yar ki can ba lafiya hhhhhhh,
Ai kafin tayi magana an katsai wulli tayi da wayar ta nufi bedroom ɗin nasreen ta dade da sanin cewa lamarin nasreen akwai aljanu ta dade da sanin ba zasu barta ba sai sun ɗauki fansa aikuwa samun ta tayi a sanƙare ga kwalaban wine 🍷 a gaban ta ihu ammy tasa wanda yayi amsa kuwa a shashin dake da alaka da na nasreen ɗin mutanan estate ɗin ne suka fara zuwa shashin duk wanda yaga abin da ke gaban ta sai ya ja baya ran uncle khalil ne ya ɓaci fusƙarshi tayi ja be taɓa zatan cewa lamarin lalacewar nasreen har ta kai haka ba yar musulma da shangiya kuka sitti ta fara tace kai Abdullahi ki ramin yayan ku da sauri mutumin da aka kira da Abdullahi kamar su ɗaya da uncle khalil ya rusina yace
"To sitti,
Nasreen kuwa tana nan ashe me yawa matatciyah uncle khalil ne ya zauna a bedside drawer ɗin ta ya zuba mata ido hawaye na zuba a idon sa a yanzu zai wani abu ko dan marigayya be kamata tun farko ya bar nasreen tana abin da ta ga dama ba daddy ne ya shigo yana saɓa babbar riga yace
"Khalil me ya sami nasreen na ganku daga me kuka sai me zuba ta gumi Allah isa ba wani abu ya same ta ba riki cewa yayi ba ma ya ganin ga bansa burinsa ya isa inda take turussss yayi ganin iyayen giyar daki gabanta murza ido yayi kaf duniya ya tsani abu biyu zina shaye shaye yau ƴar da ya haifa ita ke shaye shaye ina alkawarin da ya ɗauƙar mata na kula da nasreen ƙar ya bar ta tayi kukan maraici yana na ina anya baya da sa hannun gun lalacewar ta ba
Sitti da ta gaji da kuka tace
"Abdulmajeeed inhar nice na haife ka na ɗauki cikin ka wata tara da kwana tara na shayar da kai har na tsahun shekara ɗaya da rabi to dole kai wa nasreen aure saboda tana shirin jawo mana abin kunya balle kai ta nuna khalil da yatsa tace da kake ɗan siyasa dole ku nema mata miji gaba ban san me zata ɗauko mana ba ,
Rumtsai ido hajiya rahama tayi zuciyar daddy ta wani irin bugawa be taɓa zaton zai wa nasreen auran dole ba dan shi shedane bata kula wasu samari mene makomar katatun ta be tsunke da lamarin sitti ba sai yaji tace
"Kai khalil ina wannan yaron ki rashi inhar ya amince ya auri nasreen sadaƙi zai biya iya abin da Allah ya huremai,
Ajiyar zuciya ya sauke domin yasan cewa nasreen zata waɗa hannun na gari yace
"To,
Wani irin bugawa zuciyar haleesa take take ta shiga na dama to me hakan ke nufi kenan zata rasa abin sonta kenan shikkenan ya haramta a gare ta messages taji da sauri ta fita ta buɗe zaro ido tayi ganin abin da aka rubuta kamar haka
"Ya kikaga shirin mu rayuwar nasreen tana hannun mu mu muke da iƙo da ita ba zata tashi ba sai nan da kwana biyu hhhhhhhhhh baza mu taɓa bari ki shaga hurumin da banaki ba suma masu saki sunyi tsautsayin shigowa gonar muuuuuu,
Dafe kirji tayi kenan ba nasreen ce ta shagiya ba to bayawa kawo mata duk irin tsanani na estate ɗin nan ya akai mugu ya iya shigowa su kuma wayan nan suwa ye ganin bata da me bata amsa ta juya ta shiga ɗakin ta kan ta ya kulle acan kuwa family doctor suka kira sai domin ya duba ta daddy ya zuba uban ta gumi abin duniya ya ishe shi be tsunke da lamarin nasreene ba sai da ya tsinkayi muryar doctor yace
"Gaskiya tasha tayi mata yawa ne har allurar dake sa maye tayi abu ɗaya ne zai iya karya ta lemon 🍋 tsami to tana bacci taya za a iya bata sai nan da two days zata iya tashi sabo da ta bugu sosai wanda har yana bara zanar himata illa a kwakwalwarta ta zama dis order,
Tashi daddy yayi ya ruƙe hannunta shifa wallahi tausayi take bashi ai daman ance maraya yana da rashin ji yace
"Sitti ina baki haƙuri ki sausauta hukuncin ki insha Allah ba zata ƙara ba kinsan daman,
Ai be ƙara saba wani kallo sitti ta yi masa ta tashi ta fita ana ganin ta fita kowa ya fita uncle da mamy ne suka rage
Kuka ta fara tace
"Uncle sai yau she za subar nasreen sai yaushe zasu fita a rayuwar ta abin da akai tun kafin a haifeta sun ɗora mata wallahi ina dade da sanin su suke juyata sai yaushe za su bar cutar da ita,
Gwaran numfashi ya saki yace
"Hajiya Insha Allah komai ya zo ƙar she da yardar Allah auran nan shine karshen matsalal nan insha Allah,
Tashi tayi tace
"Allah yasa zuwa anjima sai ka kira shi ko,
Shima tashi yayi yace
"Eh ya fita ya jamata blanket Kai tsaye mota ya hau domin wannan maganar ba ta kira bace ai su suke nema daga gidan gwamnati zai biya madabo
_______________________ ya Sheikh
Sai da yayi tafiya meni sa tukun ya sami masu siyan babur da yake har ta kardunsa ya zo da su Kudi sukai mai ganin ammai tayin hulakanci yace kawe su gyara mai a hankali ya siyar wayar sa ce tayi ƙara da sauri ya ɗauka ganin malama rusunawa yayi yace
"Assalamu alaikum,
Malam yace
"Wa'alaikassalam Imam ƙar ka siyar da mashin ɗin ka yanzu